PAGE 7
------------------------------------
INAKIKE MY SOUL BAN MANTA DAKE BA KUMA BARAN TABA MANTAWA DAKE TARE DA AMSARD DINA NA GASKIYA INA MUTAKAR ALFAHARY DAKU NUSAIBA MUHD AUWAL AND DAN MATASHI NAH
GODIYA GAREKU MASOYA WANNAN LITTAFI INAJIN DADIN BADA HADIN KANKU GARENI ANA MATUKAR TARE.
Da isar fayal gida ta tararda momy adaki tana duba wasu takardu .
Tashiga da sallamarta.Domin ita kanta tasan bata da gaskiya yau.
Momy tana raga mata aduk abinda take amman banda ta fannin karatu.
Dan haka take tsoro.
Momy tadago tare da fadin"wa alaiku mul salam
Fayal tayi sauri domin nufa dakinta momy ta dakatar da ita.
"ina zaki kuma? Faya tace"fa.......
Momy tace"tsaya banason wannan maganar banzar taki mekika dawo yi?
Fayal tace"momy shifa lecturern da akace daizo yamana yaki zuwa.
Momy ta nufasa hadi da cewa"hmmm naga yanzu ma 10:am tayi.
Fayal nifa nagaji da rashin hakurinki.
Wai ke ko karatun ma barakiyi hakuri ba dan kisamu?
duk maganar nan da momy take fayal takasa dago ido domin tasan bata da gaskiya.
Momy tace"ki huce kibarmin gida kikoma inba haka ba kuma kema kinsan sauran wallahi.
Atake fayal ta juya domin komawa skul.Amman ba dan ranta yaso ba .
Dan haka ma ahankali take driving kamar wata mara laka ajiki.
Abangaren su Amsard kuwa yace"sufara
Yayinda aka fara practical gadan gadan .
Kowa adaliban yanajin dadin yanayin practical din domin yana musu yadda zasu fahimta.
Gashi duk yan matan shige masa jiki suke.