SAI NA AURI MARUBUCI (Nafseen)
PAGE 12
BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM
☹️KO KU TUNAMIN JIYA NAYI MISTAKE NAKARASA 11 MAIMAKON 12 DAN KUNGA GUNTUNE🤣TO SHI KE NAN ABARSA A KARASHEN 11 DIN KAWAI YAU GA 12
😂😂ANATA MAGANA KAN SIRRIN DA NAFEESA ZATA FADAWA MARYAM KAR KUJI KOMAI SIRRIN NA NAN TAFE🥰🥰
Wayarta ta mutu,wani irin tsaki tayi domin batama lura da cewa chajin wayar ya kusa karewa ba sai ganin mutuwarta da ta yi adai,dai lokacin da tafi bukatar wayar Amman ba dama,ba ta San lokacin da kwalla ya fara zubo mata ba gashi ba nefa alokacin ji take tamkar An rabata da muradin rantane baki daya,kuka tayi mai isanta har barci ya dauketa batare da ta sani ba.
Da Asuba kuwa Mammah na tashinta kan ta yo alwala sai da saka wayarta chaji, tsabar wayar ta kona mata rai bata kara bi ta kanta ba sai da ta gama shirin tafiya skul,ko kunnata ba tai ba, tasa acikin Jakarta kawai.
Tare da suka fito da Mammah ,Ita tai Skul Mammah kuma asibiti shi ko Sabeer tun karfe bakwai ya tafi skul.
Nafe daya suka shiga sai da aka sauke Nafeesa Kan Mammah ta huce asibiti.
Nafeesa na Sauri zata shige Skul kicibis tai da taron mazaje sun mamaye kofar gate din makaranta, Mutansir ne da abokansa.
Zagayeta sukayi suna wata irin dariya ta k'eta.
"Ke Kin Isa ko? Kin yi shaharar Da har ni zaki Mara cikin mutane? Ni zaki tozarta yar matsiyata,makauniya,ke wai atunaninki Dan me nake sonki ne ma? Kin taba tambayar kan ki hakan? A kyau dai inajin Fatima ta dama ki,bare kuma azo maganar arziki yau dinnan zaki San ni kika Mara kan wani marubuci Mara aikinyi Da bai San kina yi ba, yau zan nuna miki ni wanene agarinnan, zan yi abun da ba Wanda ya isa ya fito nema miki hakki ko ahukuntani, kinfi kowa Sanin waye mahaifina bare kuma azo maganar waye ni karan kai na ." Cewar Mutansir yana zagaye Nafeesa, maganar yake cikin izza yana mai nuna mata hannu
Kuka Nafeesa ta fara, "Dan Allah kayi hakuri kar Ku chutar dani, natuba Dan Allah kuyi hakuri ba zan kara ba,komai kace inyi zan yi Amman karka batamin rayuwata,ni Yarinyace ka jikaina da na iyayena karka cutar dani Dan Allah." Ta durkusa kasa tana mai bashi hakuri.
Daga Mutansir har Abokanansa wata irin dariyar mugunta suka fara awajen.
"Alokacin da ki ka mareni,kika ci min mutunci,kika tozartani kin tuna cewa ke yarinyace? Ai da Yarintartaki ki kai amfani ko? To ba shakka nima ayau da Yarintartaki zan yi amfani ta yadda ba wani namiji da zai so ki bare ya aureki, ko shi Wanda kike haukar akasan ina da tabbacin bare so ki ba,kin ga anyi biyu babu ko? Adalci daya zan miki, ki zaba tsakanin acide afuska da kuma umm ba sai na Fada ba ai kin gane, duk dai fuskar taki ma ba wani kyau gareta ba." Cewar Mutansir.
Daya daga cikin Abokan nasa ne yayi magana, "Oga ya za ka mana hakane? Karka manta fa ita ba zabi tabaka ba ga mari ga fitsari in kai bazaka Iya ba ka bamu dama kawai mu far mata in an gama sai mu koma ga acide din kaga ba hanyar moruwa to kowanni bangare ke nan."
Muntasir ya yi wata irin hamshakiyar muguwar dariya, "Mole walle ina kaunarka kwakwalwarka na matukar ja, tun kan ya Sa ido su bayyana Ku kai min ita hostel."
Kara durkusa gabansa Nafeesa ta yi, "Dan Allah kayi hakuri karku batamin rayuwata Dan Allah, nace Dan Allah." Maganar take cikin kuka har ta shide ta kasa fadin komai ma.
Daukanta sukai cikin hanzari tana ihu Amman ko kadan ba mai jinta domin sun toshe mata bakin, hostel din maza suka nufa dakin d Mutansir yake, ga dakin duhu baka ganin komai jefa Nafeesa sukai kan katifar tare da fita, Mutansir ya shigo yana wani banbankarewa.
Kayan jikinta ya fara kokarin rabata da su,tun tana motsi har ta yi shiru illa ajiyar zuciyar da take.....
Urs Xayyeesherth ***
_*SAI NA AURI MARUBUCI📝📝📝*_ _(Nafseen)_
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° _Gidan karamci, rubutu don cigaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu._ °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
NA XAYYEESHERTHUL-HUMAERATH
✨6STARS INDEED
_*SAI NA AURI MARUBUCI...Kirkiraren labarine, mai dauke da nishadi na mussaman, al'ajabi tare da ban tausayi,tsantsar soyayya da kauna mai ban mamaki*_