FreeThe story
Synopsis
No synopsis yet.
Sample · Chapter 2.
*Allah wadai.**Book one.**Chapter 2.*P3️⃣↗️4️⃣*By Sayyada tahir matar Faisal.*paid book ne gamai bukata call me ***.**Nasadaukar da wannan littafin ga duk masoyana akuma duk inda kuke**Much*❤️❤️❤️❤️"'Karamin dakine maiciki dafalo,falon wasu tsofin kujerune Wanda yadinsu duk ta yayyage,shafe dakin yake da siminti wanda Ko laidan tsakar daki babu, shatuwa Kwance take akan shamulau din katifarta wanda idonta yake rintse gam saikace mai bacci,wanda baisaniba yaganta zayyi zaton baccin take dagaske sbd Yanda take sauke minshari Kamar na maibacci Wanda yayi nisa.Cikin uwar daka kuwa,yayagana, da mijinta sune akan gadonsu takarfe Suna bacci,itadai shatun batasamu daman bacciba sbd yaukan *** sundameta da mata zafi,sbd kawu Amadi yaukan yamusu tsotsan Allah tsine uwar mai 'karya lols.Murya kasa kasa shatu tafarajin yayagana da angonta Suna mgn"inda taji muryan angon yanaf...
Contents
Table of contents
Preview every chapter, see what is free, and continue reading when you join ArewaPen.