FreeArewaPen original
BASMA KO NASMA
- 1views
- 16chapters
- 0audios
- words
- 0likes
Share:
The story
Synopsis
No synopsis yet.
About the author
Marubuci | Dan kasuwa | Ina Girmama Wanda Yake Girmama Ni. Na Tsani Wanda Ke Gulmata Ina Son Wanda Yake Sona ***@ *** ArewaBooks@ ramadanmubarak Pls Click On Follow 🙏
Sample · 1
BASMA KO NASMA ???By: Mubarak A. Kamba Zamani Writers Association (We’re Are Here To Educate, Motivate and Entertain Our Readers.)Sadaukarwa Ne Ga Dukan Members Na Haɗakar Marubutan Jahar Kebbi (HAMJAK) Page: 01Makarantar Tausayi Islam Madarasatul Al’umma, babbar makaranta ce, wacce manyan mallamai ke koyarwa a cikinta. A kowacce shekara su kan yaye dalibanta da suka haddace littafi mai girma wato alqur’ani, tsarkakken littafi. Bikin wannan shekarar ya bambanta da na kowacce shekara, domin a wannan shekarar za su yaye dalibai Hamsin (50) ne, sabanin kowacce shekara Talatin (30) su ke yayewa. A don haka sai suka yi tunanin gudanar da bikin a cikin birnin Sokoto. A Shehu Usman Dan Fodiyo Library ne zasu gudanar da bikin nasu. A ranar da za ayi wannan bikin, duk mallaman da ke fadin wannan kasar ta Nigeria sun halarci taron sai dai wasu yan tsirari da ba su samu damar zuwa ba. Ba Mallaman K...
Contents
Table of contents
Preview every chapter, see what is free, and continue reading when you join ArewaPen.