AUREN WATA TARA

CHAPTER 5

by @misshajo

[10/19, 12:07 PM] Mother Mamy: πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨ *AUREN WATA TARA* πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨


   ```MALLAKAR```


   *Hajara L Sadeq*


*_TEAM GAWURTATTU BIYAR_*πŸ’ƒ


πŸ…ΏοΈ............*23 & 24*



Sosai Hajiya ta shiga f'ada Inda ta shiga ba tanan take fita ba Ganin haka ya sanya MD barin palour ya ma bar gidan gabak'i d'aya ya koma gidansa.



Tunda yaje ba tunanin da ya ke sai maganganun Hajiya baijin zaiyi abunda Hajiya take so Amma kuma Tabbas yasan.muddin Amira bata haihu ba da gaske Hajiya Aure zatayi masa Dan ta isa da su hatta mahaifinsu da yana raye ita ke ikonshi bare shi sosai ya shiga kogin tunani sai Jan tsaki ya ke ya Ma rasa mafutar da zai samu.



Jabir ne ya fad'o masa a rai Dan ba abunda ya ke boyewa aminin nasa tun pri sch ya na Danna masa kira ya ce ya na buk'atar ganinsa ya ce gasanan.


Minti ashirin mai kyau jabir ya Iso cike da damuwa ya kalli abokin nasa ya ce.


 "Yadai Bloody akwai matsala ne naganka haka?" Numfashi MD yaja ya ce.


 "babba ma kuwa Jaber old woman d'in chan Ce tazo wai dole ta bani nan da shekara idan Amera bata samu ciki ba ko bata haihu ba Aure zatayimun sai kace wani yaro" ya k'arasa fad'a ya na Jan tsaki.


Danne dariyarsa jaber yayi Dan kar asamu matsala a ranshi ya ce "Alhamdulilla anzo wajen" A fili kuwa cewa yayi.


 "to meye matsalar a ciki kawai kabi umarninta ka k'ara Auren kawai" wani banzan kallo ya watsa masa tare da cewa.



"Baka da hankali Jabir Ni kakeyiwa maganar Karin Aure bani da tsarin Aje mata biyu sannan bazan iya hada Amera da wata ba kamar na yaudareta ne ka tuna irin soyayyar da takemun tun kafin muyi Aure tun a makaranta kai kanka sheda ne a USA wace irin soyayya ce bamuyi ba da Amera ta soni kamar ranta ita ta fara sona Tun bana sonta har nazo na fara sonta dukda mahaifinta ya nuna baya ta ayina lokacin haka ta nace har mukayi Aure Shine kake cewa nayi mata kishiya Dan ina butulu"



"Tsaki Jabir yaja a Ransa a fili kuwa cewa yayi " ai babu butulci a maganar Aure da Allah ne halasta ka na da ikon auren ukku nan gaba a bayanta Sannan ko kayiwa Amera kishiya ita ta ja saboda ba wani hakkin Aure da ta ke saukewa sunan ta na sonka da kishin Kane amma da kaii da gwauro banbancin baida yawa"



Tsaki MD ya ja ya kirashi Dan ya bashi shawara ya ma Kara chusa masa wata damuwar ya ce 'shikenan kawai bana buk'atar shawarar taka kaima nema kake ka kara samun damuwa"ya fada ya na kauda kai gefe.



Kwantar da murya jaber yayi ya ce "Shikenan bloody yanzu maganar wannan ta wuce wace mafita kake tunanin zamu yanke" ai dalilin da ya sanya na kiraka neman mafutar nake"Ajiyar zuciya jaber ya sauke ya ce "Karka damu kafin nan da 1week zanyi tunani da nazarin nema maka mafitar da ta dace"



Bayan sun gama zancen nan ne Jabir ya shiga yi masa hirar case d'in kisan Alh sammani Inda ya ke dora masa da cewa "har yanzu dai mutanen sunki fad'ar Wanda ya tura su suyi aikin harma an yanke musu hukuncin kisa ta hanyar harbi tunda sun amsa su sukayi kisan"


Cikin jin dad'i md ya ce "Amma Naji dadi hukuncin da gwamnati ta yanke da ana musu irin haka da za a samu sassaucin ta'addancin nan to Dan sunsan Inma an kaisu gidan yarin guduwa suke ko kuma ma a fito dasu shiyasa suke cigaba da yanda suka ga dama a k'asar nan Dukda dai naso ace sun fad'a Wanda ya sanyasu Dan akwai Wanda nake zargi Allah dai ya k'ara zaunar da k'asarmu lafiya yayi mana maganinsu " ameeen Jabir ya amsa"



Bayan barin Jaber gidan kwance yayi saman bed dinsa ya na jin murdawar da mararsa ke masa matsananciyar sha'awa na taso masa Dukda sanyin AC amma zufa yake rumtse ido yake ya na ciccije baki Dan ta fagen nan bashi da jarumta Sai mammatse kafafunsa ya ke saboda azabar felling ranar haka ya kwana sai Bayan asuba ya samu baccin wahala ya kwashesa.


<Zaria>


Ta bangaren Zarah ma yau tun yamma takejin felling na taso mata tunda taga wani saurayi da budurwa Bayan hostel d'insu suna tsotse_tsotse suka tayar mata da matsananciyar sha'awa dukda kallo daya tayi musu ta kauda kai.



Kwance tayi a Gado ta na rurrumtse ido Ta rik'e mararta da ke fara juya mata "Asmy na ganin haka tasan Inda ciwon.

ya dosa Chuchu da ke chatting da damuwa ta ce.



 " Subhanalla momcy lafiyanki qalau"Cikin k'arfin hali Zarah ta ce "am okay daughter zansamu relief" Sannu Asmy tayi mata dube duben maganin baccin ta fara nema taga basu taho dashi ba dafe goshi ta yi tare da saurin sanya hijab ta dauki dubu d'aya Dan taje ta sayo mata maganin



Zarah mammatse kafafu kawai take Wanda hakan har ya bawa Chuchu mamaki saita tuno wani lokaci haka Yayan nata yake Dan tun bata gane matsalarsa ba Har ta gane kasancewar itace yawaicin mai hada masa tea da lemon tsami gadon da Zarah ta ke ta koma Tare da kama hannunta ta ce.


" sorry momcy ko na hada maki tea da lemon tsami zakiji reliep 


.girgiza mata kai tayi batare da tayi magana ba ta na nan zaune gefenta ta na mata Sannu har Asmy ta dawo  


kallonta sukayi da take Jan tsaki Chuchu ta ce "kinsamu maganin?tsaki taja tare da cewa.


 " inaga wai duk chemist din da naje sai suce gwamnati ta hana sayar wa wai saboda masu sha Dan maye "



"da mamaki Chuchu ta ce " wai daman maganin tari ne zaki sayo mata?Eh mana shi kadai ne ake samu har bacci ya d'auke ta idan ba haka ba haka zata yini tunda ba mai d'auke mata Kewa gareta ba"



"Mai zai hana a bata ruwan tea da lemon tsami idan yaya na ya na haka shi yake sha"


 Cewar Chuchu girgiza kai Asmy tayi ta ce "maza yake yiwa amfani banda mace daman Dr ya bada shawarar bata maganin kuma Kinga an Rasa" ta fad'a da damuwa.



Cike da tausayi Chuchu ta ce 'wayyo sorry momcy to me zai hana ta d'an yi wasa da gabanta ko ta samu relief"



"Kallonta Asmy tayi ta ce "Ko hakan kikeyi Zarah tunda Kinga a bisa larura ne" 


dukda azabar da Zarah takeji bai hana ta girgiza kai ba ta ce "Karku damu zan samu sauk'i ba sainayi wannan ba sanin kanku ne ba kyau"


Sosai cuchu ta k'ara jinjina addini da tarbiya irin ta Zarah Dan a yanda take da feeling ba kowace mace bace zata samu kanta. A haka ba bata fad'a halaka ba.



Ranar sai bacci barawo ne cikin dare ya kwashi Zarah koda su Asmy suka tashi suka tashi Sallar asuba kin tashinta sukayi saboda ta huta bata samu bacci ba sai wajen 8 ta tashi garas Sannu sukayi mata ta amsa da murmushi ta ce "kunjiku fa kamar wata mai ciwo sannan ta duba agogo ta ce " ya Allah shine kukaki tadani nayi sallah"Chuchu ce ta ce "Ai munga bakiyi bacci ba shiyasa" dukda haka din ai da kuntadani ta fad'a tana Mikewa Dan zuwa ta dauro alwala.

<KD>

Yau koda ya tashi duk rai ba dadi Bayan ya shirya kamar ko yaushe a palour ya hakimce tare da kwanciya kan sopa lumshe idonshi yayi ba abunda ke fad'o masa a rai sai muryarta lokacin da take karatu har wani lumshe ido ya ke shi kanshi ya rasa dalilin da yasa muryar ta kasa barin kwalwarsa saurin barin wannan tunanin yayi a ranshi tare da Jan tsaki wayarsa ce tayi ringing dubawa yayi ya ga Amera ce tsaki ya ja tare da Aje wayar ta karashi ringing d'inta harta gama.


Kira ta shiga yimai sosai har 5 missed call bai daga ba Jin shigowar message ya sanyashi Jan tsaki tare da d'aukar wayar ba tare da ya duba message d'inba ya Danna mata kira ringing d'aya yaji ta d'auka.



Sautin kukanta ya fara jiyowa ta cikin waya tare da cewa "Haba honey tun shekaranjiya nake kiranka kak'i dagawa Nifa ya kamata ace ma nayi fushi ka taho batare da kayimun bankwana ba Amma kai kake fushi me nayi maka baby ko ka daina so na ne"


"Cikin sigar lallashi ya ce " Kiyi shiru kinsan banason kukanki yanzu dai ya wuce ykk"


yanajin daga bangaren ta ta sauke ajiyar zuciya ita har mamaki take yanda MD bai iya bada hakuri ta ce "am okay dear please yaushe zaka dawo kewarka duk ta isheni"


"Lumshe ido yayi tare da budesu ya ce " ba rana sai nagama muhimmin aikin da ya kawoni"


.Kamar mai shirin yi kuka ta ce "Haba honey wani aiki ne da bazaka k'arasa yinshi ba a nan please kasan banason zamanka a Nigeria ina kishin yanda y'an iskan karuwan matan nan ke kallonka please my husband ka dawo"


"Cike da kosawa da magana ya ce" bana magana biyu Amera Kitaho kawai ki sameni idanma Kaduna ce bakya son zama saimu koma Abuja finally magana ta k'arshe"


"Cike da takaici Amira ta ce " Bazan dawo Nigeria ba Honey duk Randa ka dawo ina nan ina jiranka amma Bazan dawo k'asar da za a dameni a Takuramun ba"



"Tsaki MD ya ja Dan duk ta k'ara masa Haushi tsaki yaja tare da katse kiran yayi Wulli da wayar Dan itama duk ta gama chaza masa kai a ce ya na da mata amma bata biya masa buk'ata ai gaskiyar su ammy ne da suke cewa da shi da gauro ba banbanci.



Saboda Hajiya kaka ya dagawa gidansu Dan kullum ya je zance d'aya ne Fada kullum hakan yasa yayi zamansa a gidansa ya na hutawarsa Dan Yawaicin rayuwarsa hutunsa kadanne idan ba Kaduna ba yazo duk Inda yaje harkar kasuwanci bata barinsa sakat.


Kamar yanda jaber ya fad'a a one week din ya zo a lambun gidan suka zauna suna kurbar drink " Aje lemon dake hannunsa MD yayi ya ce "Ina sauraranka bloody wace shawarace ka ce kazo da ita".


Ya na fuskartansa jaber ya ce " Shawara ce Na yanke wacce nake tunanin ita ce mafita a gareka mafi sauki shine kayi *Auren wata Tara*


 ?da mamaki MD ya ce "What *Auren wata Tara* kuma Kamar ya ban fahimce ka ba ka kullemun kai ina gudun Karin Auren shine zakazomun da maganar da na guda" 


"Murmushi Jabeer yayi tare da cewa of course wannan ita ce kad'ai damar da na hasaso maka zata zame maka mafita"


"Har yanzu ka sanyani a duhu fa kayi mun bayani me Kake nufi da inyi *Auren wata tara"*


Gyara zama jaber yayi tare da cewa yanzu zanyi maka bayani kuma nasan zaka fahimta "sannna ya d'ora da cewa.......✍🏿

**** domin magana da marubuciyar*


*hmm yanzu fa salon wasan zai fara fans Kudai muje zuwa*



*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. πŸ‘―β€β™€οΈπŸ‘ŽπŸ‘‡πŸ‘‡*



1, *MU GANI A ƘASA...*πŸ”₯

   _Ummu Affan_


2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*πŸ₯š

   _Ummu Maher_


3, *GUNTUN GORO..*πŸ’₯

   _Mom Islam_


4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎

  _Mrs Bukhari_


 5, *AUREN WATA TARA*πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨

   _Miss Hajo_



Guda biyar 1k

Guda huΙ—u N700

Guda uku N600

Guda biyu N500

Guda Ι—aya N300


*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*πŸ‘‡


0037219728

Fatima Rabiu Sunusi

StanbicIBTC Bank.


Domin tura shaidar biyaπŸ‘‡


***


Masu tura katin MTNπŸ‘‡


***


Ζ³an Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.πŸ‘‡


***


Guda biyar 1000f

Guda huΙ—u 700f

Guda uku 600f

Guda biyu 500f

Guda Ι—aya 300f


*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* πŸ”₯πŸ₯šπŸ’₯πŸŒŽπŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨




*_Miss Hajo ce_*πŸ€™πŸΏ

[10/19, 12:07 PM] Mother Mamy: πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨ *AUREN WATA TARA* πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨


  ```MALLAKAR```


 *Hajara L Sadeq*

_*TEAM GAWURTATTU BIYAR*_πŸ’ƒ


*SHAFIN NAN NA SADAUKAR DASHI GA DAUKAKIN MASOYA A DUK INDA SUKE NAJI DADI KWARAI DA YANDA KUKE NUNAWA LITTATAFAINA SOYAYYA KUSANI NIMA INAYIMUKU SON FISABILILLAHI MASOYAN ASALI WANNAN PAGE DIN NAKU NE KYAUTA*😝


πŸ…ΏοΈ............*21 & 22*


"Ina wasa dake Chuchu ni kike fad'awa haka na k'arajin maganar nan bakinki zan zaneki" 


D'an Kara Ta saki tare da cewa "Auch sorry Babban yaya bazan sake ba" Kafin ya sakar mata kunnen ya ce .


"Bazaki koma ba Yau sai jibi week end ya k'are badan Chuchu ba taso ta zauna Dan bazata musawa Yayan nata ba Amma gabak'i d'aya hankalinta ya tafi wajensu Zarah.



suna nan zaune a palour suna y'ar tab'a Hira Har aka k'are nuno Musabakar A television Knoking da suka jiyone ya sanya Chuchu saurin Mikewa tare da zuwa ta bude.



Wani wawan tsalle ta daka ganin Hajiya kaka tare da su Adil da Ruky " dakyal ta Bari suka karaso palourn saboda d'oki MD ko gabanshi ne ya fad'i ganin zuwan Hajiya kaka gidan yasan shikenan yanzu kuma zata addabeshi akan Maganar k'ara Aure.



Sosai Ammy tayi murnar ganinsu nan ta shiga musu lale marhaban Bayan sun gaisa an cika musu gabansu da abubuwan makuleshe Chuchu suna mak'ale ita da Ruky da bazata wuce sa anninta ba suna Hirar yaushe gamo.


MD ne ya kalli Hajiya fuska ba walwala ya ce "Sannu da zuwa Hajiya anzo lafiya".



tab'e baki tayi tare da k'are masa kallo ta ce "Lafiya salamamme ina ita gimbiyar taka ko har yanzu bata haihu ba "



"Ya na had'e fuska ya ce " Daga zuwanki ba ko gaisawar kirki Hajiya "



"eh ba gaisuwar ai wannan zuwan da kaga nayi zuwan Kane na kashin kanka tunda ita Fatima ta kasa tab'uka komai ta na tsoranka karka tsireta to ni bazanji tsoronka ba idan kaga na bar nan garin nan tofa sai naga haihuwar shegiyar yarinyar nan idan ba haka ba Da Rukayya zan hadaka Auren zumunci sai Inga ta tsiya.



" Ba MD ba hatta ruky saida ta d'ago jin maganar Hajiya kasa tayi da kanta Dan Ita kanta tasan karya take tace batason MD amma kuma tasan MD bazai tab'a sonta ba yafi karfinta kuma ma ita tana da Wanda takeso "



"Shiko gogan Mikewa yayi ba tare da ya nuna Alamun damuwa a fuskarsa ba ya haye stairs da Kallo Hajiya ta bishi ta na Jan tsaki" Chuchu ko Dariya tayi kasa kasa tare da tsunkunin Ruky ta ce "Kaji amarya a gidan yaya MD" .



harara ta maka mata Arif ko Tunda ya shigo ya ke kallon sahibar ta sa Chuchu ta message yayi mata magana da su kebe Dagowa tayi suka hada ido tare da sakarwa juna murmushi Ya Mike ya fita Ta na ganin haka itama ta bisa "tab'e baki Hajiya tayi ta ce.



 " kuma Kunzo ku fad'amun abunda ke tsakaninku Dan na gaji duk Aurar da ku zanyi yara sun girma sun bunkasa a gida Suna gogayya da iyayensu"cewar Hajiya ta na Jan tsaki Ammy dai murmushi kawai take.



Washegari asubanci MD yayi yabar garin daga shi sai Jabir kamar koda yaushe tafiyar sirri sukayi har suka isa garin gombe.


Daga gombe ma nayi mamaki irin dajin da suka Yanka kafin Su isa wani k'aramun kauye karshen kauyen naga tafkeken gida flat da ya tsaru Inda suka kutsa motarsu cikin gidan



Zaune yake gaban wani dattijon mutum Wanda bazai haura shekaru 65 ba ko fi a kwance ya ke yayinda idanunsa suke a bud'e Babu abunda yake motsi a cikin jikinsa sai y'ar yatsarsa Gadon da yake MD ya hau tare da kamo hannun dattijon ya rike gam gam ya na murzawa Shima shi yake kallon dattijon ba abunda yake sakar masa sai Murmushi ".


Muryarshi na rawa Alamun damuwa k'arara a fuskarsa ya ce" Allah ya baka lafiya Insha Allahu Inajin a jikina wahalar nan taka ta kusa zuwa karshe da izinin ubangiji "


"Lumshe ido yayi tare da budesu Alamun yaji dadin abunda ya fada " wani Dattijon ne ya shigo Shima da bazai wuce sa'annin na kwancen ba .


"Kallonshi MD yayi ya ce " Sannu Baba A Gaskiya ba abunda zance da ku sai Godiya Allah ya saka da alkhairi jikin nashi na ga ya fara sauki masha Allah".


Da Fara a tsohon ya ce "muke da Godiya a wajenka ranka ya dad'e kai ka gama yi mana komai Allah dai ya basa lfy yanzu kam ana samun cigaba sosai Dan jiya har hannunshi saida ya motsa "



"Nauyayyar Ajiyar zuciya MD ya sauke ya ce " Baba inason a ninka akan saukar da ake masa Ya tashi daga duk sati ya koma duk kwana biyu "sannan ya mik'a masa mak'udan kudi ya ce " gashi a k'ara rabawa malamai da kuma makarantu a ninka sadakokin da ake ".


***

Tsaye yake sai safa da marwa yake waya na K'are a kunnashi cikin tsananin tashin hankali ya ke cewa " garinya har aka bari aka kama su baushe Aiko muddin suna hannun hukuma akwai babbar matsala sannan shi MD din zanyi maganinsa ina zuwa karka damu bazasu tab'a Tuna Wanda ya sanyasu aikinba ko za a kashesu".



Ya na Gama wayar cikin Sauri ya bar gidan tare da wucewa wajen tsafinsu Dan a rufewa su baushe baki.


Da dare aka kirasa akace aiki ya gama ranka ya dad'e sunkasa fad'a "Dariyar mugunta ya kwashe da ita ya ce " suna wasa dani basu San waye Alhaji mudan ba manya ma mun gagara baresu kanana kanana sannan shi MD zaisan ya shiga gonata ubanshi ma na gama dashi bare shi darajar soyayyar da y'ata kawai take masa yake ci nasan muddin na kashesa zata shiga mugun hali wanda bazan juri hakan ba saboda soyayyar da nakeyiwa Amera y'a daya tilo amma badan haka ba Da na jima da shafe Tarihinsa a cikin rayuwa k'aramun kwari"ya k'arasa fad'a ya na kecewa da wata dariyar irin ta su ta mugaye.


<Zaria>


Ran Monday Chuchu ta koma school koda ta je a lokacin Zarah taji sauk'i da damuwa ta ce " wlh hankali na duk a tashe yake me ya ke faruwa?


"Haba daughter Ai zuwanmu kadunar nan munga tashin hankali nan suka bata labarin abunda suka gani sannan Zarah ta d'ora da cewa .


" wlh Chuchu bantaba Jin tsanar wani mahaluki ba sama da MD d'innan na tsanesa na tsani duk Wanda ya shafesa zubar da jinin mumuni guda d'aya wasane Chuchu yaza ayi k'asarmu ta zauna lafiya ana zubar da jinin musulmai a gabanmufa mugun mutumin nan ya harbe bayin Allah suna Tafiyarsu basuji ba basu gani ba "



.rumtse idonta Chuchu tayi Jin Yanda Zarah ke aibanta Yayan nata mafi soyuwa a gareta Cike da damuwa ta ce "Amma bai kamata ace kin yanke hukunci batare da kin bincika ba kika sani ko masu laifi ne "



Wani banzan kallo Zarah ta watsa mata tare da cewa "Ai daman haka za ace tunda Mai kud'ine komai yayi daidaine Ta haka aka karesa kenan to ai idan duniya ta karesa zaiyi bayani a lahira mugu azzalumi macuci makashin mutane ko kema kina goyon bayansa ne"



Kara rumtse idonta Chuchu tayi Jin bazata iya d'aukar wannan mugayen kalaman ga yayantaba ya sanya ta tashi tashi tare da komawa gadonta ta kwanta tare da rumtse ido Tanajin zafin maganganun da Zara ke yi akan Yayan nata .



Tabbas inko hakane dole ta boyewa Zarah cewar ita kanwar MD ce Dan yanda taga tsanarsa k'arara a idonta tasan Kanwarsa ce Zata iya rabuwa da ita Wanda bazata juri hakan ba Dan a tarenta da Zarah ta koyi abubuwa da dama na karuwa 



A halin yanzu su Zara sun gama Exams Inda sukayi hutun second semester da sun dawo level3 zasu shiga.


Koda ta koma gida a kofar gida ta tarar da Baba cikin farinciki ta je ta gaishe da mahaifin nata ya amsa mata ya na sanya mata Albarka sun tab'a Hira sosai ta y’a da uba kafin ta wuce cikin gidan



Ta na shiga khairat ta rugo da gudu tare da Rungume ta ta ce "oyoyoy Aunty Zarah Sannu da zuwa" itama Rungume y'ar uwar tata tayi ta ce "Sannu my khairat ykk ya makarantar kina dai zuwa ko" gyada mata kai tayi tare da Amsar akwatinta ta shigar mata dashi ciki.



Mama rabi ce ta lek'o daga daki jiyo Zarah da tayi da Fara a Zarah ta ce "Mama ina yini" tsaki taja tare da cewa "da baki ganni lfy ba andawo daga yawon katuwancin ko Har wani kiba da kyau aka k'ara hmm muna nan dai muna jiran kishin dan abun nan ba banza ba akwai lauje cikin nad'i".



Girgiza kai kawai Zarah tayi Dan tasaba da kalaman nan ta na shiga daki Nan ta fitowa da khairat tsarabarta Godiya tayi mata jin bataji Safiya ba a gidan ya sanyata cewa " waini ina Safiya tunda na shigo banjitaba"tab'e baki khairat tayi ta ce .



"Baba ya maida ita Batsari gidan Bappa samari ke zuwa Wajenta har a soro suke zance rannan Baba ya kamata wani na rungumarta ranar Tasha Duka a ranar ya kaita Batsari ya barota ya ce bazata k'ara dawowa garin nan ba ".



Ajiyar zuciya Zarah ta sauke ta ce " Allah ya kyauta kedai Dan Allah khairat ki nutsu karki Shiga rayuwar nan marar kyau"murmushi tayi ta ce "Insha Allahu Aunty itama safiyar ai su Aunty Habiba ta ke biyawa"


Bayan ta huta Corn flask ta jika tare da madara ta sha ta kwanta ba b'ata lokaci baccin gajiya ya kwasheta saboda akwai tsananin gajiya tattare da ita.


<Kaduna>


Duka zazzaune suke a palourn hajiya,Ammy ,Adil,Chuchu,sai Ruky MD dake Danna waya Hajiya ta Kalla ta ce.


"Wannan karin maganar da nazo da ita ba wasa Mustapha wlh wlh kaji na rantse shekara guda na baka idan Matar ka bata haihu ba ko bata samu ciki ba ko a kauye ne sai na nemo maka mata na aura maka ko ka fito mun da wacce kakeso amma Bazan juri cigaba da ganin wannan kayan takaicin ba Mace d'aya ta zauna ta na Juyaka macen ma ba y'ar arziki ba to wlh baka isa ba ni ba tsohuwar banza ba ce Na baka shekara guda idan ba haka ba zakaga irin hukuncin da zan yanke maka salamamme a haka kamar zai tab'uka abun kirki a ido kamar mai jarumta nanko solo ne fanko kawai Me Auren ya amfaneka dashi aikin banza aikin hofi "



MD cikin tashin hankali ya ce "Haba Hajiya wai meyasa kike haka Haihuwa fa ta Allah ce Sannan Shekara guda fa Haba hajiya ke da kinzo saikin tayarmun da hankali"


Ammy ce ta ce "karna karajin bakinka babana ba kaiba ko ni Hajiya ta na ikon yanke hukunci akaina Dan haka abunda ta fad'a Gaskiya ne ko ni kaina Dan ba yanda zanyi ne na kyaleka Dan haka karna karajin bakinka shekara guda aka baka ba wata guda ba duk wani adalcin da zamuyi munyi maka amma baka gani ba Dan haka Ina Bayan hukuncin da Hajiya ta yanke"


Amma Ammy.."yimun shiru karka sake magana"Kallon Ammy kawai MD yake Dan Gaskiya hukuncin nan yayi masa tsauri ta ya ma za ace wai nanda shekara idan Amera ba ta haihu ba zaiyi Aure shi har akwaima macen da ta isa ya so ta har ya aure ta Bayan Amira ga kuma tashin hankalinshi na halin da Amira zata shiga ta samu labarin nan Dan ba abunda ya tsana sama da b'acin ran amirar sa ".



Chuchu ko hukuncin nan yayi mata dadi hamdala ta sauke cikin d'oki ta ce " yo Hajiya wlh danma bakisani ba Aunty Amera fa Bata tab'a girki ba a gidan yaya Saidai su suyo abincin restaurant ga bata da aiki sai waya da Abokai da yawo kasash.....kasa k'arasa maganar tayi sakamakon tsawar da ya daka mata cikin tsananin Zafin rai ya ce "get out kafin na tattakaki ni sa ankine Ana magana ta kina sa baki Dan baki da tarbiya"


Cikin Sauri Chuchu ta mik'e tare da saurin barin d'akin Dan ta tsorata da yanda Yayan nata yayi mata


 "ohh dan ta fada gaskiya shine zakayi mata tsawa to Komai dai me zakayi Saidai kayi amma hukuncin da na yanke banga ubanda ya isa ya take sa ba mu zuba mu gani mu da kai d'an halak ka fasa shege sai yanka sototon wofi salamamme bawan mace"......✍🏿


**** hanya a bud'e take domin neman Karin bayani sharhi ko tambaya*


*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. πŸ‘―β€β™€οΈπŸ‘ŽπŸ‘‡πŸ‘‡*



1, *MU GANI A ƘASA...*πŸ”₯

   _Ummu Affan_


2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*πŸ₯š

   _Ummu Maher_


3, *GUNTUN GORO..*πŸ’₯

   _Mom Islam_


4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎

  _Mrs Bukhari_


 5, *AUREN WATA TARA*πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨

   _Miss Hajo_



Guda biyar 1k

Guda huΙ—u N700

Guda uku N600

Guda biyu N500

Guda Ι—aya N300


*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*πŸ‘‡


0037219728

Fatima Rabiu Sunusi

StanbicIBTC Bank.


Domin tura shaidar biyaπŸ‘‡


***


Masu tura katin MTNπŸ‘‡


***


Ζ³an Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.πŸ‘‡


***


Guda biyar 1000f

Guda huΙ—u 700f

Guda uku 600f

Guda biyu 500f

Guda Ι—aya 300f


*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* πŸ”₯πŸ₯šπŸ’₯πŸŒŽπŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨



_*Miss Hajo ce*_πŸ€™πŸΏ

[10/19, 12:07 PM] Mother Mamy: πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨ *AUREN WATA TARA* πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨


   ```MALLAKAR```


    *Hajara L Sadeq*


πŸ…ΏοΈ............*25 & 26*



"Aure zakayi a sirri batare da sanin Iyayenka ko wani naka ba ka Aje Matar a sirrance har kayi mata ciki Kaikuma saikayi musu albishir da Amera ta samu ciki tunda ka ga ta na chan America ita kuma Matar zakuyi yarjeniya da ita ne akan Zaka aure ta na Wata Tara zata Haifa maka d'a ko y'a saika saketa sannan zaka biyata mak'udan kudi amma fa dole Saidai a samu y'ar talakawa nakasassu wacce basu da cin yau basu na gobe a rudata da kudi"



"Wani irin kallo MD ya dinga binsa dashi na baka da hankali kafin ya ce " 



"amma bantaba sanin jaber baka da hankali ba sai yau wannan ai ba mafita bace maganar shirmece kazomun da ita Sannan ni kakeyiwa ikirarin da Auren y'ar talakawa neman haihuwa hauka ne wannan shawarar batayi ba nema ma kake duk ka b'atamun rai"



"Dage kafada jaber yayi ya ce " tunda hakan baiyi maka ba Ai shikenan amma kayi tunani wannan ce kawai mafita mafi sauki"



ya na gama fad'ar haka ya Mike ya ce "na Wuce Abuja akwai meeting din da zamuyi da wasu y'an kasuwa zan wakilceka Dan kwana biyun nan ka zama wani gashinan dai"



"MD ko tsaki ya ja ya na jin haushin wannan banzar shawarar da jaber ya kawo abun ma ya zama hauka ya fad'a ya na Jan tsaki"



Mikewa yayi kamar wani zaki tare da fitowa excort dinsa na ganinsa sukayi saurin bin bayansa tare da bude masa mota kai tsaye gidansu ya nufa.


A palour ya tarar da Hajiya ta mik'e kafa ruky na gefenta ta na chat ta na ganinsa ta tashi tare da cewa "Ina yini Yaya MD " 


ba tare da ya Kalleta ba ya ce "Lafiya" fuskarsa a hade ya gaishe da Hajiya ta amsa da fara'a "Ammy ce ta shigo itama gaisheta yayi Bayan ta amsa ta zauna ta na Duba news a jarida.


Yayi minti Talatin ba tare da ya ce uffan ba Hajiya ce ta lura da akwai magana a bakinsa cewa ta yi " Yadai Naga kamar akwai magana a bakinka ka fad'a ta cikinka mana Malam "



"Cikin hade rai ya ce " daman akan maganar nan ce da mukayi Hajiya please ki janye shekara guda yayi yawa sannan fa haihuwa ta Allah ce Insha Allahu muna addua kuma kuka tayamu da addua za a dace"



"Wani banzan kallo Hajiya ta bisa dashi kafin ta ce.


 " ka gama na ce Ka gama sanin Allah ne zaka gwadamun to tun kafin a haifi uwarka da ubanka nasan wannan nasan haihuwa ta Allah ce kajini da kyau da kunnan basira bari kaji dai nayi maka ta Mahaukacin kare "



"wallahi tallahi billahillazilla'ila ha illa huwa Matarka ta shekara bata haihu ba ko bata samu ciki ba Ko a kauye ne saina samo mata na aura maka ,"


"Ka ganni nan ni ba tsohuwar banza bace bana magana biyu kuma ka zuba ido ka gani badai ka na tsorantaba ta salamceka ba bazaka iya mata kishiya ba To ni nan da kaina zan Aura maka duk wacce tamun kuma dole ka zauna da ita ko ubanka da ya ke raye na sanya yayi Abu dole yayi bare kai k'aramun kwari ni wuce kaban wuri kayan takaici kawai shine hada wani daure fuska to a ganinka tsoranka zanji kome ko nima fatimar ce da kake zare mata ido ta kasa maka magana,"



" to ni ba ita bace wani had'e ranka na banza Sololon hofi ,gadara da iko da isa sai a waje a gida kuwa Tsigaggiyar matar da a tsaye kamar iccen kabari ta na Juyaka ita bama macen kirki ba ba wani kyau na azo a gani ba ba diri ba ba komai ba Abu k'ashi duk a waje Ko ina ma jin dad'i a wannan abar Har Kake like mata malam ga mata Duma Duma a gari sai ka zaba ka darje amma ka tsaya kana shashanci to wlh ka fita ido na in rufe Dan idan bakayi wasa ba idan bansa ka saketa ba kace ban haihu cikin Uwata da uba na da ruwan zamzam aka haifeni bada jini ba"



Tunda Hajiya ta fara maganar MD ya cika yayi famm ga haushinshi na kushe masa mata da take Hade rai yayi sosai tare da kauda kai "



Ammy ko shiru tayi sai d'an murmushi da tayi Dan gwara da Allah ya kawo Hajiya ko zata gyarawa MD zama "



Mikewa yayi ba tare da ya k'ara kallon ko d'aya daga cikinsu ba ya fita Ya na Jan tsaki.


"Da harara Hajiya ta bisa ta na tab'a hannu ta ce 


" ohh ni Rukayya kujibi dai don Allah a haka a ido kamar zai tab'uka abun kirki nanko ba asan Solon Soson wanka bane dani kake zancen aini ba tsohuwar banza ba ce da zan zuba ido ina ganin tabaranci shekara Tara ana Abu d'aya to Abu yazo karshe na gaji kuma munsanya k'afar wando d'aya daku.



MD koda ya koma gidansa ba abunda yake ja sai tsaki tsohuwar nan kwata kwata zuwanta ya rikita masa lissafi gashi ba abun ya koma America ba Ta aiwatar da abunda takeso Dan yasan halin Hajiya sarai bata magana biyu sannan kome ta fad'a saita aikata sa Tsaki ya kumaja tunowa da wai zata aura masa y'ar kauye a ransa ya ce .



"dako kinyi babbar nadama dagake har y'ar kauyen sannan ya kumajan tsaki ya na ganin kiran Amera itama duk haushinta yakeji bai d'auka ba saima kashe wayarsa da yayi Dan baya son damuwa tayi masa yawa".


<Zaria>


Waya ce k'are a kunnanta ta na Waya da Hafiz Bayan fitowarsu daga lectures cewa ta yi " ya Hafiz ka bari na isa hostel sai muyi magana"


"Okay ya fad'a daga bangarenshi tare da cewa " ki kulamun da kanki"


Saida suka fara biyawa capteria ita da Yusuf sukaci abinci tukwana ta wuce hostel d'insu shima. Ya wuce nashi.


 "ta na isa ganin su Asmy na lecture Gado ta mimmike tare da yi mishi flashing ya na kira nan suka shiga hira mai dadi Sosai hirar ke yiwa Zarah dadi a haka su Chuchu sukazo suka sameta Asmy ta ce " Uhm manya y'an love kenan'


"Chuchu ko taja tsaki ta ce "Uhm Nifa na tsani wannan Hafiz din wlh momcy da yayana kika dace badashi ba please Ki auri yaya na"


"Saurin katse kiran Zarah tayi ta na Dariya Dan karyaji abunda Chuchu ta ce ta ce " 


"kinganki daughter ki barni da ya Hafiz Dina ni yayimun ni wannan Yayan naki da kike kodasa har yau kinki ki nuna mana shi"


Turo baki Chuchu tayi ta ce "Wlh da gaske karkiga yaya na ya had'u y'an mata da yawa ridinsa suke ya had'u ta ko ina gashi halinki d'aya dashi Shima miskili ne na Bugawa a jarida wlh kunyi match ta ko ina Shima ya na da irin larurarki Kinga Abu yazo daidai kenan"


"Tab'e baki Zarah tayi ta ce " please ki daina had'ani dashi tunda dai ni yanzu na kama ya hafiz dina daurin aure kawai ya rage Ki hada sa da Asmy ta fad'a ta na Dariya "


Dariya Chuchu tayi ta ce "Ai kece halinku yazo d'aya Kinga Ko dake yafi dacewa sannan ya Hafiz din da kike magana Ai ba daura Aure akayi ba sa Aure ba Aure bane kika sani ma ko ke rabon Yayan nawa ce"


Nanndai sukaci gaba da Gardandaminsu suna Dariya Asmy ce ta ce "nikam zanso naga wannan yayan da ake fad'a sannan baki fad'a mana sunansa ba ?


Gaban Chuchu ne ya fad'i tunowa da MD din da Zarah ta tsana Wani tunani yazo mata Ai basusan sunansa na Gaskiya ba hakan ya sanyata cewa.


 " sunansa yaya Mustapha"Nice name Asmy ta fad'a Zarah ko bama ta saurari sunanba Inda Chuchu tayi saurin barin zancen Dan kar suce ta nuna musu hotonshi dukda basu sanshi ba wata rana zasu iya cin karo da hoton a wani wajen ko media kuma Su gane ita Kanwarsa ce.


<Kaduna>


Daga ranar nan MD bai Kara zuwa gidansu ba Dan Ya ce Sai Hajiya ta tafi saida ya kira Ammy kullum ya gaishe ta.


 Amera ma suna y'ar waya akai akai kewarta bata wani damesa ba Dan Inda sabo sun saba Suna ma aurata amma wani time d'in saisuyi wata hud'u basu hadu ba ita ala dole batason zuwa 9ja Wanda shikuma bazai juri hakan ba Dan family dinsa sun fiye masa komai a rayuwa .



sannan wani karinma in ta tafiyarta yawo kashashe sai anganta shi kanshi wani Karin mamaki yake shin wani irin zaman aurene suke da Amira? Kowa haka yake da matarsa daman(nikam na ce MD ka tambayeniπŸ˜†)


Kira ne ya shigo wayarsa dubawa yayi ya ga Chuchu d'auka yayi Inda yaji sautin muryarta cikin shagwaba ta ce "I really miss you yaya please yaushe zaka kawo mani ziyara nayi missing naka sosai " numfashi yaja kamar bazai magana ba saikuma ya Ce .


"ke meyasa bazaki zo duka ina Kaduna ina Zaria " Ta na shagwaba ta ce "Yaya wlh lectures ce ta dau zafi kasan level 3 akwai azabar karatu yanzu haka ko weekend din da nake samun zuwa ba Dama saboda yanzu har Saturday muna da lectures Friday da Sunday ne kad'ai ba ma lectures"



"Okay Zan duba naga cikin week d'innan idan zan samu dama me kike buk'atar nazo miki dashi" tsalle ta daka tare da buga ihu su Zarah dake gefenta saida suka done kunne ta ce "Thnks so yaya na bana buk'atar komai kai kawai nake buk'atar gani"


Kayataccen murmushi ya saki Dan a rayuwarsa ba abunda yakeso sama da farincikin ahalinsa musamman Chuchu da yake mugun ji da ita ya ce.


 "Zaki fasa mun kunne fa chuchun yaya " Dariya tayi ta ce "Sorry yaya duk murnar zakazo ne ta zautar da ni please yaushe zaka shigo"


"Yau yaushe " Friday "okay to Sunday zanshigo insha Allah " Cikin d'okin farinciki ta ce Allah ya kaimu yaya na I love you so much".


.suna gama wayar ta shiga d'okin murna nan Duk ta ishi su Zarah da zancen Yayanta zaizo ya kawo mata ziyara Dariya ma su Suka dinga mata Dan yanda duk ta rikice musu.



Ran Sunday tun asuba Zarah ta dinga jin ciwon Mara Alamun zuwan perioud dinta sosai cikinta ke murda mata.



su Asmy basu sani ba saida safe suka ganta ta na juyi wayyo cikina kawai take cewa duk Sannu suka shiga jera mata Zarah iya ciwon cikin da take bata tabajin irin na yau ba fashewa tayi da kuka ta ce.


"Zan mutu ku taimakamun Mara ta ciki na wayyo Allah Baba " 


Cikin tashin hankali su Asmy suka sanya hijab d'insu Tare da kamata Chuchu ma duk ta rude fito da ita sukayi ta na murkashi kamar mai nakuda 



"Asmy taje ta taro napep Bayan sun fito daga hostel Chuchu na shirin shiga Asmy ta ce " ki koma kiyi mana Girki sis zata samu sauk'i zamu dawo ba jimawa"


Badan Chuchu ba taso ta koma Dan ta tsorata da yanda ta ga Zarah



Kai tsaye asibitin da ake kaita suka nufa Gado aka basu danshi kanshi Dr d'in dake duba ta wannan Karin yayi mamakin yanda take.


allura yayi mata amma kamarma Kara ciwon ake Asmy duk ta rude banda hawaye ba abunda ta ke "Bayan Dr ya fito kallon Asmy yayi ya ce " me yasa tun farko bakuyi amfani da shawarar da na bayar ba Akwai fa matsala sperm ne ya tarar mata Wanda inba sa a ba sai anyi mata Aiki "



"Ta na hawaye ta ce " Dr ba yanda zamuyi ne sannan Shi Wanda zata Aurar saura shekara bikinsu yanzu ya jikin nata"dage kafada yayi ya ce "nadai fad'a muku Gaskiya ta na ciki ki shiga munmayi mata allurar da ake mata ta daina yi mata Aiki ki shiga muga abunda Allah zaiyi.



Ta na kuka Asmy ta shiga d'akin Inda ta samu Zarah a bakin toilet sai sheka amai take ita ta taimaka mata ta gyara wurin kafin ta koma gadon ta na kukan ciwon cikin Dan yanzu ta ma fara fita daga hayyacinta Ita kanta ji take yau kuma kila sunyi bankwana da duniya sabbatu kawai take yayinda Asmy na rik'e da hannunta ta na hawaye.



Shigowarsu kenan garin zaria Inda suka nufi hanyar A B U da mota d'aya suka taho Dan baisan duk Inda yaje asan yazo gari wayar Jaber ce ta yi ringing ,dubawa yayi yaga number mahaifiyarsa cikin Sauri ya dauka cikin muryar tashin hankali ta ce " kana ina jabir kayi Sauri ka wuce Zaria mahaifinka yayi assident yanzu aka kirani aka shaidamun suna asibitin Zaria ina ma hanyar Zaria yanzu haka nayi ta Kiran layinka tun d'azu bata shiga " 



Cikin tashin hankali jaber ya ce "Subhanallahi Umma wani asibitin ai ina Zaria ma yanzu haka" bansan sunan asibitin ba Amma bari na baka Aisha ta fad'a maka kila ita ta rik'e wayar Umma ta bawa Aisha Inda ta fad'a masa sunan asibitin kafin ya katse kiran "


Kallonta MD yayi ya ce "Lafiya" da damuwa a fuskar jaber ya ce "Ina fa lafiya wai Abbanmu yayi assident a hanyarsa yanzu haka ya na nan Zaria asibiti kawai ka wuce makarantar ni bari na sauka na wuce Asibitin"


Da damuwa MD ya ce "Subhanallahi Allah ya takaita wahala mu wuce tare kawai ina ai tafiya ta zama biyu kuma" juyar da motar sukayi suka nufi asibitin.


Sunsamu jikin na Abban da sauki raunuka ne ya d'anji kuma harma anyi masa d'inki tare da treatment a lokacin ma har ya samu bacci duk Ajiyar zuciya suka sauke Office d'in Dr d'in suka wuce kafin Su jira farkawarshi .



suna nan harsu mamansu Jabir da Kanwarsa sukazo Inda su suka tsaya wajen Abban nasu su kuma sukayi zaune a office d'in Dr Aliyu kasancewar abokin jaber ne da jaber da Dr Aliyu suna Hira banda MD da yayi shiru ya na latsa waya haka nan yau d'innan yake jinsa wani iri.



Banko k'ofar office d'in Asmy tayi cikin tsananin tashin hankali ta na kuka ta ce "dan girman Allah Dr kazo ka gani ka taimakamun kar y'ar uwata ta mutu yanzu haka ta suma bata cikin hayyacinta na shiga ukku na Dr ka taimakamun.......✍🏿


*Domin magana da marubuciyar sharhi tambaya ko kuma Karin bayani ****



*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. πŸ‘―β€β™€οΈπŸ‘ŽπŸ‘‡πŸ‘‡*



1, *MU GANI A ƘASA...*πŸ”₯

   _Ummu Affan_


2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*πŸ₯š

   _Ummu Maher_


3, *GUNTUN GORO..*πŸ’₯

   _Mom Islam_


4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎

  _Mrs Bukhari_


 5, *AUREN WATA TARA*πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨

   _Miss Hajo_



Guda biyar 1k

Guda huΙ—u N700

Guda uku N600

Guda biyu N500

Guda Ι—aya N300


*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*πŸ‘‡


0037219728

Fatima Rabiu Sunusi

StanbicIBTC Bank.


Domin tura shaidar biyaπŸ‘‡


***


Masu tura katin MTNπŸ‘‡


***


Ζ³an Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.πŸ‘‡


***


Guda biyar 1000f

Guda huΙ—u 700f

Guda uku 600f

Guda biyu 500f

Guda Ι—aya 300f


*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* πŸ”₯πŸ₯šπŸ’₯πŸŒŽπŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨



   _*Miss Hajo ce*_πŸ€™πŸΏ

[10/19, 12:07 PM] Mother Mamy: πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨ *AUREN WATA TARA* πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨


  ```MALLAKAR```


 *Hajara L Sadeq*


πŸ…ΏοΈ............*27 & 28*



Ta k'arasa fad'a ta na fashewa da kuka"kallonta Dr yayi tare da cewa .


"kiyi hakuri y'ar uwa Nifa ba abunda zan iya yiwa yar uwarki na Riga na fad'a maki maganin ciwon ta muddin ba Aure tayi ba ba zata rabu da wannan larurar ba sannan dukta karema ta kai next month's batare da tayi Aure ba to Tabbas sai anyi mata Aiki Dan sperm din ya tarar mata yanda ba aso"



Durk'ushewa Asmy tayi ta na kuka ta ce "Na shiga ukku ni Asma'u yanzu Dr Dan girman Allah muje kayi wani Abu a sume take fa".



 Mikewa dr yayi tare da cewa "muje " cikin Sauri Asmy ta mik'e ta bi bayansa "Kallon juna MD da jaber sukayi Sai kuma yayi k'asa da kansa ya na Danna waya Jaber ko shiru yayi ya na nazarin wani irin ciwo ne wannan?



Dan ta samu reliep ya sanya dr yi mata allurar bacci Bayan ta farfado anyi sa a allurar tayi aiki harma bacci ya d'auke ta zaune Asmy tayi a gadon tayi tagumi Ta na tunanin mafita.



Bayan komawar Dr office Bayan ya zauna Jaber ne ya kallesa ya ce " nikam na tambayeka mana Aliyu wace matsala ce Ke damun y'ar uwar yarinyar nan Naji kana maganar sai tayi aure ?



Numfasawa Dr yayi ya ce "Ciwon mara ne take fama dashi lokacin period yanda na lura yarinyar Nada tsananin sha'awa kuma wlh abun mamaki karka ganta yarinya k'arama ,



" shekara Ukku kenan kusan duk wata sai ankawota nayi mata allura to a halin yanzu allurar da nake mata ta daina karbarta Sperm ne ya tarar mata Wanda indai ba wani Abu ya shiga tsakanin ta da namiji ba tofa ba wani magani da zamu iya mata Dan yanzu haka abun yayi worse dukta kare saima anyi mata Aiki nan gaba inhar basuyi abunda na fad'a ba"



Numfashi jaber ya ja ya ce "Allah mai iko amma fa Gaskiya na tausayawa yarinyar nan Saidai kuma ina ga tafiya tazo daidai da zama "



Dagowa yayi ya kalli MD dake Danna wayarsa dukda yanajin duk maganar da suke ya ce " Aboki me zai hana ka auri yarinyar nan kaga Kayi taimako kuma kaima ka yi solution matsalarka "



Wani banzan kallo na ka rainamun hankali MD yayi masa tare da cewa "ka gama rainamun wayau Jaber ohh tunda taimakon zakayi kai me zai ha na ka aure ta " ya fad'a ya na Jan tsaki.


"Look bloody ba haka ba ne Wlh Gaskiya nake fad'a maka baka da mafutar da ta wuce wacce na baka Kuma ka duba ka gani a yanda naga Y'ar uwar wannan yarinyar ta firgita zasu iya Amincewa da bukatarmu sannan kaga anyi Abu biyu ka biya bukatarka itama an biya mata tata kayi tunani"




Tsaki MD yaja tare da cigaba da Danna wayarsa Dan shi a ganinshi jaber ya ma gama raina masa wayau.



Dr ne ya ce "tsaya wai akanme kuke magana bangane ba" kallonsa jabir yayi ya ce.


 "Bari nayi maka bayani aboki Shi wannan da kake gani nasan ka sansa ba boyayyan mutum ba ne, to shekararsa Tara da Aure matarsa bata tab'a haihuwa ba a halin yanzu kuma iyayenshi sun bashi nan da shekara guda Idan matarsa bata haihu ba Kuma bata samu ciki ba to zasu masa aure Wanda shi kuma baida ra ayin mata biyu sannan ya na son matarsa bayasan abunda zai bata mata rai saboda ta na da tsananin kishi Wanda yakai har ta na ikirarin ya k'ara Aure zata iya kashe kanta ta kashe kishiyar kuma matsalar rashin haihuwar daga matar ne duk inda sukaje an aunasa anga lafiyarsa qalau to shine na bashi shawarar me zai hana yayi aure a b'oye na Wata Tara yayiwa Matar ciki harta haihu asirrance Sai ya saketa bayan anyi mata karyar abunda ta haifa ya rasu sai ya amshi abunda ta Haifa ya kai matsayin matarsa ta Haifa ita kuma ya biya ta da mak'udan kudi to ganin matsalar yarinyar nan ta kawomun wani tunani,me zai hana suyi yarjejeniya ya Aure ta na Wata taran idan ta haihu saiya saketa kaga kowannansu yayiwa kowa Amfani shine wai yaki Amincewa banda hakan taimakon kansa ne".



Numfasawa dr din yayi ya na nazarin maganganun jaber kafin ya d'ago ya Ce" Tabbas kayi tunani mai kyau Abokina Saidai matsalar ka na ga zasu amince kuwa?.



jinjina kai Jaber yayi ya ce "Ai gwada sa'a ce " dage kafada dr yayi ya ce "indai zasu amince nima zan taimaka muku ta bangarena wajen tsoratar dasu akan ciwon yanda zasu amince idan ya amince amma fa bro ina baka shawarar ka bi shawarar abokinka Indai muddin bazaka k'ara Aure ba to wannan ce kawai Mafita a gareka ".




Numfashi mai k'arfi MD ya fesar tare da Dagowa ya kallesu Shima su d'in suke kallo Dafe kanshi yayi saboda sara masan da yake tunani yayi yaga Tabbas wannace mafitar ta k'arshe Cikin husky voice dinsa ya ce " Na amince"


 "Ajiyar zuciya Jaber ya sauke tare da Kallon Dr ya ce " Alhmdllh to yanzu ta ina zamu fara Dr"Shiru yayi dr kamar mai nazari kafin ya d'ago ya ce "Ku barmun sauran aikin bari kuga ta yanda zan fara".


MD ko zafi yakeji acikin ransa ya na ayyana wannan chakwakiya da zasu fad'a.


Nurse dinsa Dr ya kira a waya tare da fad'a mata Ta shigo masa da budurwar nan da tashigo dazu ta na kuka ta amsa da okay .


Suna nan sunyi shiru Nurse ta shigo Tare da Asmy dake hawaye har lokacin " Umartar nurse din yayi da ta fita kafin ya duba kallonshi ga Asmy da murmsuhi ya nuna mata chairs din da ke gefenshi ya ce "zauna a nan zamuyi magana"



Zama tayi Jaber ko tunda ta shigo ya ke kallonta sosai ta burgesa Numfasawa dr yayi tare da cewa.


 "kinsan abunda ya sanya na ce a kiraki Hakikanin Gaskiya Akwai matsala dangane da larurar y'ar uwarki,wanda muddin wani watan ya zagayo ba tare da Wani Abu ya shiga tsakanin ta da wani ba kamar yanda na fad'a tofa cikin biyun nan dole sai d'aya ya faru na farko dai ko dai ta rasa ranta saboda sanin kanki ne ciwon cikin nan ya sha kashewa na biyu kuma dole ne sai anyi mata Aiki Wanda aikin Shima ya na da matuk'ar matsala Dan kila wa kala ne ko a tashi ko a mutu sannan kudin aikin kanshi Ba anan ake ba sai anje India Wanda a k'alla zaku kashe sama da 30 millions"



Tashin hankali ba agwada maka rana d'ora hannu a ka Asmy tayi ta ce "Na shiga ukku wayyo Allah na Dr ka taimakamun kar y'ar uwata ta mutu wlh bamu da kud'in aikin nan sannan Taya za ayi Ace Tayi mu'amula da wani namiji kafin lokacin nan Bayan ba Aure gareta ba Dr inba zina akeso tayi ba " ta k'arasa fad'a ta na kuka.



Murmushin Gefen baki Dr yayi Dan Shirinshi ya hau kenan kafin ya ce .


"Calm down mana sister ai akwai mafita da aka samu yanzunnan amma sai inkun amince idan baku amince ba Kuma saiku jirayi abunda zai faru gaba" cikin Sauri ta d'ago ta ce "Wace mafita ce dr wlh munma amince "



"Kinga waddan biyun da ke zaune " ya fad'a ya na nuna mata su MD "Juyawa tayi ta kallesu sai yanzu ma ta San da wasu a office d'in ta juya ta kalli Dr ta ce.


 " na gansu Dr "yawwa to Kinga wancen ya shirya taimakon y'ar uwarki Shikuma ya na da larurar tsananin sha'awa ne matarsa bata k'asar ta na k'asar waje karo karatu saura wata Tara ta gama sch shine ya ce " zai taimaka ya Aure ta *Auren wata Tara* saiya saketa Kinga an taimaki juna ya taimaketa ta taimakeshi"



Kallon MD dake zaune Asmy tayi saida ta zaro ido cin karo da kyakykyawan gaske a iya rayuwarta zata iya cewa bata tab'a cin karo da mutum Mai kyau kamarsa ba Ai ba indiye ne ma sak take gani a gabanta control d'in kanta tayi Dan karsu lura tayi kauyanci sannan ta kalli Dr ta ce.


 "Na amince indai hakan zai zama.silar ceton Rayuwar yar uwata Dr Saidai akwai baikon wani akanta Saura shekara guda Shima karatu yaje karawa ya na gamawa itama sannan ta gama sch d'inta za ayi Aurensu idan akaje da wannan Maganar mahaifinta bazasu amince ba Gaskiya "



"Ai babu d'aya daga cikin iyayensu da zasu San da maganar nan Abu ne za ayi na sirri idan lokacin ya cika saiya saketa ta tafi tayi auranta Kinga asiri ya rufo ansamu mafita ba tare da ta fad'a halaka ba"



D'agowa tayi ta ce "To wa zai wakilceta Dr " wannan ba matsala bace y'ar y'ar uwa indai kun amice a take a yau d'innan za a daura Auren "



Jinjina kai tayi ta ce "Na amince duk Ajiyar zuciya suka sauke banda MD da duk Haushi ya isheshi yasan Hajiya kaka ce kawai ta jawo masa matsalar nan " Jabir ne ya ce .



"to saimu jirayi farkawarta muji Amincewa daga gareta " Girgiza masa kai Asmy tayi ta ce.


"a a a Karku jirayeta kawai a D'aura Bayan an daura zansan yanda zanyi na shawo kanta har ta amince amma yanzu kawai a daura ba matsala "



"To alhmdllh komai yazo cikin Sauki yanzu zamuje masallaci a daura Auren Bayan fitowar Sallar La'asr sannan zanyi muku video din d'aurin Auren Dan ya zama hujja da shaida a garemu"



"to mungode Allah saka da alkhairi Asmy ta fad'a tare da mik'ewa tace bari na koma Wajenta" 


murmushi Dr d'in yayi mata ya ce"muke da Godiya sis " ta na fita MD ya kalli Dr ya ce .


"me yasa ka boye musu Gaskiya Dr da ka fad'a musu bukatarmu idan sun amince idan kuma basu amince ba a hakura kar ashiga hakkinsu fa"


Mikewa dr yayi tare da cewa "karka damu Aboki ba wata matsala insha Allahu idan muka fad'a musu Gaskiya ba lalle su yarda ba amma kaga haka sun yarda cikin sauki"



Zai sake magana Jaber ya Mike ya ce"is okay bloody ka tashi muje a d'aura kawai"Harararsa MD yayi tare da Jan tsaki ya Mike Dan haushinshi yake ji na lika masa koma wacece da zaiyi baima ganta ba Tsaki yaja Dan baidama buk'atar ganinta.



Kai tsaye Unguwar su Dr Aliyu suka nufa Bayan MD ya rufe fuskarsa da face marks mahaifinshi sukayi sallama dashi ya fito Bayan sun gaisheshi ya amsa Dr Aliyu ya ce.



 " baba kaga wannan ya fad'a ya na nuna masa MD Baba ya ce Eh na gansa "yawwa to Abokina ne zaiyi jahadi na Auren wata y'ar gudun hijira to iyayensa sunki su amince da Auren shine ya taho wajena Dan mu taimaka a daura musu Aure inyaso daga baya Ya nemu yafiyarsu"



"Kabbara mahaifinshi yayi ya ce " Allahu akhbar da ace ana samun irin wadannan ai da anzauna lafiya Gaskiya ne wannan jahadi ne zaiyi babba Sannan ya kalli MD ya ce .



"yaro Allah yayi maka albarka Tabbas kaid'in da ne na kwarai insha Allahu a yanzu yanzunnan ba anjima ba za a daura muku Aure " murmushin k'arfin hali MD yayi jaber ko Hamdala kawai yake yanda komai yazo musu yanda basuyi zato ba.



Bayan kammala Sallar la'asr Mahaifin Dr Aliyu ya bada sanarwa da akwai d'aurin auren da za ayi Nan ko mutane suka tattaru aka cika masallacin harda wajensa Dan Malam ashiru sananan mutum ne Bayan an kawo Goro Inda Liman ya zama wakilin Zarah shi kuma mahaifin Dr aliyu Malam ashiru ya zama waliyin MD.



 ganin An fara d'aurin Auren ya sanya Jabir saurin d'auko wayarsa tare da Fara yin video a take a nan aka Daura Auren *Zarah Yusuf* tare da Angonta *Mustapha dikko* Akan sadaki Naira Dubu d'ari biyar.......✍🏿



*πŸ’ƒπŸ’ƒyanzu salon wasan zai soma wakana fans wancen duk sharan fagene yanzu muka shiga chakwakiyar Auren wata Tara Kudai ku kasance dani miss hajjo danjin karashin wannan K'ayaitaccen littafin da yazo da salo mai rikitarwa*


*kamar yanda kuka sani littafin nan d'aya yake daga cikin gawurtattu biyar page d'aya ya rage mana mu gama free page daga page 30 zan tsaya da free page Wanda ya biya ne kad'ai yake da daman k'arasa karanta wannan zazzakan labarin da yazo daga zazzakan alkalamin miss hajo ga tsarin yanda biyan nan yake a kasa idan kun duba don neman karin bayani ku tuntube ni Akan number wayata kamar haka ****


*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. πŸ‘―β€β™€οΈπŸ‘ŽπŸ‘‡πŸ‘‡*



1, *MU GANI A ƘASA...*πŸ”₯

   _Ummu Affan_


2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*πŸ₯š

   _Ummu Maher_


3, *GUNTUN GORO..*πŸ’₯

   _Mom Islam_


4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎

  _Mrs Bukhari_


 5, *AUREN WATA TARA*πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨

   _Miss Hajo_



Guda biyar 1k

Guda huΙ—u N700

Guda uku N600

Guda biyu N500

Guda Ι—aya N300


*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*πŸ‘‡


0037219728

Fatima Rabiu Sunusi

StanbicIBTC Bank.


Domin tura shaidar biyaπŸ‘‡


***


Masu tura katin MTNπŸ‘‡


***


Ζ³an Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.πŸ‘‡


***


Guda biyar 1000f

Guda huΙ—u 700f

Guda uku 600f

Guda biyu 500f

Guda Ι—aya 300f


*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* πŸ”₯πŸ₯šπŸ’₯πŸŒŽπŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨





    _*Miss Hajo ce*_πŸ€™πŸΏ

[10/19, 12:07 PM] Mother Mamy: πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨ *AUREN WATA TARA* πŸ‘¨β€β€οΈβ€πŸ‘¨


    ```MALLAKAR```


    *Hajara L Sadeq*


πŸ…ΏοΈ............*29 & 30*



Daga wajen d'aurin Auren MD ko jaber bai Kara waiwaya ba ya wuce Gidanshi dake nan low-cost Zaria Dan kanshi duk Sara masa yake.


Bayan komawarsu jaber asibitin kiran Asmy Dr yasa akayi a office d'inshi jaber ya mik'a mata wayarsa tare nuna mata video din amsa tayi ta na Kalla gabanta na fad'uwa Dan batasan yanda zasu wanshe da Zarah ba "


Tura video din tayi a wayarta itama Dan ya zame.mata hujja sadakin a embleme ya mik'a mata tare da cewa .


"ga sadakin dubu d'ari biyar ne chif" Amsa Asmy tayi tare da Sanyawa jaka duk tayi sanyi ta kalli Dr ta ce "Sai Abu na gaba da bamuyi ba takardar yarjejeniya " girgiza mata kai sukayi jaber ya ce "Ba ma buk'atar wannan ma'u sannan ki bani numberki mun k'arasa sauran maganganun a waya"


Kwafe masa numberta tayi Bayan yayi save tata Shima tayi save a sanyaye ta koma d'akin da Zarah take har lokacin Bacci take tagumi tayi hawayen tausayin aminiyar tata na zubo mata Zarah ita ce bata farka ba sai Asuba koda ta tashi jikin nata Alhmdllh ba ciwon cikin sosai.


A hankali ta mik'e ganin Asmy gefenta ta na bacci toilet ta nufa ta gyara jikinta ta na fitowa ta iske Asmy ta mik'e ta na mika Kallon juna sukayi Asmy ta ce.


 "Harkin tashi kenan ya jikin to" Alhmdllh kenan saida muka kwana Asibiti"Wlhko ai ciwon nan naki ya tsoratani Zarah ta fad'a tana shiga toilet Dan yin alwala Bayan ta fito tayi salla ita dai zarah ta yi tagumi Tun lokacin Asmy take son yiwa Zarah bayani amma ta kasa Sai tazo zata mata bayani sai ta kasa Wajen 7:00 Zarah ta ce "waike meye kikeson ki fad'amun tun asuba kin kasa karkija inyi zaton ko wani abun ne ya faru".


Numfasawa Asmy tayi dak'yal ta iya d'aga baki ta ce " daman Zarah "saikuma tayi shiru daman me?ta fad'a ta na tsatsareta da ido" Dak'yal ta iya jarumta ta ce "ta ce .


"Daman Dr ne ya ce ciwon cikin naki yayi worse sosai sannan Allurar da ake maki ta daina maki aiki muddin next month yazo a haka batare da wani Abu ya shiga tsakaninki da wani ba to dole sai anyi miki aikin 30 millions kuma aikin ya na da hatsarin gaske"


Sosai tashin hankali ya bayyana k'arara a fuskarsa Zarah ta ce "Innalillahi wa inna ilaihiraji'un Wannan wace irin jarabawa ce Asmy yanzu ni me.zai had'ani da wani namiji kafin one months Ni da ba Aure gareni ba Sannan Aikin 30 millions fa kikace Asmy wani irin aiki ne wannan".



Numfasawa Asmy tayi ta ce " Eh Zarah haka Dr ya ce Saidai akwai mafita "cikin sauri ta d'ago ta ce " wace mafita Asmy?Wani abokin Dr ne da yazo ya tausaya halin da kike ciki shine ya ce Wai idan zaki amince zai Aureki na wata Tara kafin lokacin bikinki da ya Hafiz saiya sakeki Kinga Asiri ya rufu hankali kwance".



Wani banzan kallo ta dinga bin Asmy dashi kafin ta d'ago ta ce "bantaba sanin baki da hankali ba Asmy sai yanzu wannan wace irin banzar magana ne angaya miki Aure abun wasa ne ko kuma ciwo hauka ne to Bari kiji ko zan mutu bazan tab'a yarda da wannan shirmen banzan ba ko a garin gab'a gab'a anyi haka wlh ni kinma b'atamun rai yanda baki tunani " ta fad'a ta na Jan dogon tsaki.


Sosai gaba Asmy ya bada daram hankalinta in yayi dubu ya tashi ta ce "Amma Zarah...daga mata hannu tayi ta ce " ya isa indai akan wannan banzar maganar ce Karki sake mun maganarta " 


Ta fad'a ta na mik'ewa tare da sanya Hijab d'inta ta ce "Kinja Asibitinma ya fita a raina tashi mu tafi " Amma aikin bari Dr d'in yazo ya sallamesu"Ke saiki jira har ya zo ya sallameki ni na tafi ta fad'a ta na nufar hanyar kofa.


Daidai fitarta yayi da daidai da shigowar Jaber d'akin da Kallo ya bita harta fice daga Ward din wanda ko fuskarta bai gani ba juya Kallonshi yayi ga Asmy da tayi tsuru a d'akin ya ce .



"hartaji sauki kenan naga fitarta ina zata?hostel wlh ya jaber taki amincewa nan ta fad'a masa yanda sukayi da ita " kallonta yayi ya ce "Karki damu sannan karki fad'a mata ki barta a haka din duk abunda zai wakana ya zamana muna shiryasa ni Dake tunda na lura Amaryar tamu kamar ta na da taurin kai".



Murmushi kawai tayi ta ce " haka take in ta burkuce amma tana da saukin kai bari na bita "Ledar da ya shigo da ita ya mik'a mata ya ce " daman break fast ne na shigo muku dashi"Da farko kin amsa Asmy tayi saida taga yana ta mata magiya kafin ta amsa Bayan taje tayiwa Dr bankwana ta bar asibitin kafin ma ta isa wajen asibitin har Zarah ta tafi wata napep din ta tsaida ta wuce makaranta.



 koda ta isa kwance ta tarar da Zarah Chuchu na gefenta ta na bata ruwan tea ta na shigowa Zarah ta kauda kai ta na kunbure kunbure girgiza kai kawai Asmy tayi tare da zama Chuchu ta Kalleta ta ce .



"ya mai jikin jiya nayi ta Kiranki ki fad'amun asibitin da kuke nazo amma kashe " wlhko chaji ne bandashi har yanzu wayar tawa ta mace gashi tata Kinga bamu tafi da ita ba "


"ayya shiya sanya Ai da sauki ma wlh karkiga jiya banyi barcin kirki ba duk hankali na na wajenku sannan Yaya na ma da yace zaizo nayi ta kiranshi Shima kashe duk raina ya gama b'aci jiya da kadaici na yini na kwana".


Murmushi akwai Asmy tayi ta ce " kilan wani uzurin ne ya rikeshi"Wama ya sani kuma fa wlh yaya baya magana biyu abun yaban mamaki sosai "duk maganar da suke Zarah bata ce uffan ba saima Kallon Chuchu da tayi ta ce " kin sanyamun wayata chaji?eh ta fad'a tare da tashi ta miko mata ta ce "anyi ta Kiranki ganin kiran yayi yawa ya sanya na ma kashe ".



 bud'e wayar Zarah tayi ta ga missed call d'in ya Hafiz Kusan goma cikin Sauri ta Danna masa kira Ring biyu ya d'auka ta na jin Ajiyar zuciyar da ya sauke tare da cewa .


"ina kika sanya wayarki my love jiya na yini da darura " Ajiyar zuciya ta sauke ta na lumshe ido ta ce "ta mutu ne ba chaji ya Hafiz ina kwana ya sch din" .


Alhmdllh Habibaty har Naji sanyi kinsan na d'auka ko ba lafiya ba sai tunaninki nake"murmushi tayi ta ce "Lafiya qalau nima da tunaninka na yini" ta fad'a ta na rufe fuska ".



Daga bangarensa yayi Dariya ya ce " ai dai nesa ta kusa zuwa kusa nan da one year munzama mata da miji"rufe fuska Zarah tayi kamar ya na gabanta tare da katse kiran Dan ya bata kunya ma .


Ganin yinin ranar yanda Zarah ta share Asmy ya sanya bataji dad'i ba Ta ce "Na ce Kiyi Hakuri Zarah Daman zaki iya fushi dani tunda maganar ta wuce ba shikenan ba" murmushi Zarah tayi ta ce "Ya wuce Asmy kinban Haushi ne nayi mamaki da maganar ta fito daga bakinki saikace baki da hankalii" .



turo baki Asmy tayi ya ce "Naji dai yanzu abar maganar" a take suka shirya sukaci gaba da hirarsu Wanda asmy hankalinta duk baya gurin.


***


"To ba saurin nake ba bloody kaifa komai kafison ayishi cikin ujila ba ina hanyar zuwa gidan ba minti biyu yayi yawa na iso "


" jaber ya fad'a daga wayar "tsaki MD yaja tare da katse kiran ya na tsaye harabar gidan flat house ne Me kyau baida wani girma sosai Saida ya tsaru parking space d'in gidan zai d'auki mota Ukku ya na tsaye motar jaber ta shigo gidan Bayan yayi parking shiga gaba yayi da zasu fita ya tsaya ya mik'awa me gadin kudi tare da cewa .



" A cigaba da kula da tsaftar gidan yanda ya kamata "to ranka ya dad'e insha Allahu Nagode Allah ya k'ara girma" kai tsaye Hanyar kd suka nufa jaber ya Kalleshi ya ce "bazamuje mu gaisa da Chuchu ba" Bana ra'ayin hakan "ya fad'a yana cigaba da latsa wayarsa " Girgiza kai kawai jaber yayi tare da cigaba da driving Dan ya lura ranshi kamar bace tafiyar 30 minutes ta kaisu garin kd Wanda kai tsaye gidan sa suka nufa Bayan ya saukesa jaber ya wuce gidansu Dan tun safe aka Sallami babanshi shi kuma md ciki ya shiga Dan ya huta.


Kwance yayi kan makeken Royal bed dinsa mai matuk'ar d'aukar hankali ya yi pillow da hannayenshi biyu bacci yake so ya daukesa amma ya rasa dalilin da muryar qiri'arta yarinyar ke dawo masa a kunne lumshe idonsa yayi.


Jin ringing d'in wayarsa da ya bude ba jimawa ta dawo dashi daga duniyar tunanin da ya Lula d'aukar wayar yayi ganin Chuchu ce ya sanyashi d'auka "yaya na jiya shine ka shanyani nayi ta jiranka har girki mai dadi nayi maka amma bakazo ba " ta k'arasa fad'a cikin shagwaba "


Cikin muryarsa da bayason yin magana ya ce "wani uziri ne ya hanani zuwa chuchun yaya next time na tashi zuwa Saidai kawai ki ganni kwatsam"


Yana jin ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce "To shikenan yaya Ai Inajin next week ma zanzo gida saboda munyi waya da Ruky tace next week zasu tafi Dan naje muyi bankwana " to shikenan Allah ya kawoki lafiya "ya fad'a Dan bayason hayaniya.


Kiran Amera ne ya biyo baya Bayan gama wayarsa da Chuchu kamar bazai daga ba saikuma ya d'auka " kuka yaji ta fashe dashi Wanda yakejinshi har cikin ransa tsayawa yayi ya na sauraronta har saida ta gama kafin ta tsagaita cike da kissa ta ce.


 "Haba Honey Bayan kasan nayi missing naka shine zakayi zamanka anan please yaushe zaka dawo kasan banason zamanka a Nigeria ko wace banza ta dinga kallemunkai please mijina ka dawo kewarka duk ta isheni.


" Ke me zai hana bazaki taho ba Inda nake Dan in kin ganni a America to fa saina gama muhimmin aikin da ya kawoni "


"Haba honey yanzu ka na nufin bazaka dawo ba yanzu akwai muhimmin aikin da ya fini daman me zai hana bazaka k'arasa aikin a nan America ba dole sai Nigeria " ta k'arasa fad'a ya na jin shashekar kukanta".


Don son kwantar mata da hankali ya sanyashi kasa da murya ya ce "Aikin bazaiyu ba a Chan my meera ki taho kawai nima ina bukatarki kusa dani kinfi kowa sanin haka Gobe ki taho saiki sauka Abuja"


"Ni wlh honey bazanzo Nigeria yanzu ba idan nazo dinma in banda chazamun kai ba abunda ake sannan a isheni da maganar Rashin haihuwa Bayan ta Allah ce Nifa tun last time da nazo Sunan Daddyn Zey karkaga irin Rashin mutuncin da tsohuwar nan tayimun Hada cewa wai Aure zata sanyaka kayi na shanyeka na gama dakai sannan itama Ammy Ai Naji kwanaki kus_kus din so take kayi Aure to wlh ba abunda zai maidoni Nigeria kusa wancen zuwan ma da kaga nayi Dan nayi kewar iyaye na ne kawai akanme zanzo Bayan family dinka ba k'aunata suke ba dan wlh tsohuwa ko yarinya ta kawomun wargi ba kyalewa zanyi ba Hakanan kawai a doramun hawan jini da yarintata"



Sosai ran MD ya b'aci Cikin b'acin rai ya ce "Da Allah iya mutane shiru stupid kawai iyayen nawa kike fad'awa haka Dan baki da kunya kar alasa kizo din kiyi shekara ta Annabi nuhu tunda America din garin ubanki ce " ya k'arasa fad'a ya na Jan tsaki.


Kuka Amera ta fashe dashi ta ce "ni kake zagin uba na MD yau Ni ka zaga" tsaki ya ja tare da katse kiran Dan ta bata masa rai ya jima ya na Jan tsoka.



Kasancewar ya rike ranar da chuchu ta fada masa su hajiya zasu tafi around 11am ya shiga da motarsa harabar gidansu Hango motar Adil tare da su Hajiya da su Chuchu a wajen ya sanyashi karasawa"Ina kwana hajiya "Lafiya qalau Mustapha mu kuma muntafi sai Allah yayi mana dawowa ko kuma kunje dukda Bason zuwa kuke cikin dangin Ku ba kowa gareku ba a Kaduna in banda Aikin gwamnati da kasuwanci da ya kawo mahaifinku duk dangin mahaifinku suna Maiduguri amma tsabar shak'iyanci saiku Shekara biyu ko Ukku baku taka garinba Dan lalacewa Ai wlh duk laifin Fatima ne Ai lokacin da ran Mariganyi yana tiso keyarku kuna zuwa"



Murmushi yayi ya ce "za a gyara Hajjajunah " itama Ammy murmushi tayi ta ce "Insha Allah Hajiya zamuzo nan kusa " Allah yasa Hajiya ta fad'a ta na sanya akwatinta cikin boot da Adil ya fito mata da ita tare da Chuchu hannu Adil ya mikawa MD sukayi musabaha ya ce "Yaya zamu wuce " 



"Okay Allah ya kiyaye Ya tsare hanya yanzu tundaga Chan Saida Hajiya ta tiso ka Dan Kawai ka d'aukesu maimakon A musu booking Fly hankali kwance".



murmushi Adil yayi ya ce "Wlhko ya na iya na musa cibi ya zama Kari" Hajiya ce ta ce "Naji dai Komai zakace kace amma banga tukin da zan hau ba idan ba naka ba Sauran duk y,an kasada ne ka maza ka shigo mu tafi maiduguri ba zuwa kano bace karmuyi dare hanyar nan da ba kyau gareta ba".



Ruky ta fara shiga Bayan sunyi hug din juna da Chuchu da takejin kamar tayi kuka Bye bye tayiwa Adil ta na narkewa jikin Ammy murmushi yayi mata na so da k'auna ya ce " Bye Dear sai munyi waya"itama mayar masa tayi ta ce "Allah ya maidaku lafiya " .



Har zasu tafi Hajiya ta juyo ta kalli MD ta ce"kai kuma Ka fara lissafi yanzu saura wata sha d'aya ka bari lokacin da zan dawo garin nan zakayi mamakin d'anyen aikin da zanyi "ta na gama fad'a ta shiga Mota Adil ya ja har suka bar gidan suna daga musu hannu".



Cikin suka koma Chuchu ta zauna gefen Ammy ta d'ora kanta bisa kafadarta " Gaishe da Ammy MD.yayi Bayan ta amsa Kallonnshi Chuchu tayi ta ce "Ina kwana yaya" Lafiya qalau "ya bata amsa tare da cewa jeki hadoman break fast " "to" ta amsa tare da wucewa kitchen.


Kallonshi Ammy tayi ta ce "yaushe zaka koma ka baro Matarka ita kadai kayi zaune a nan" Ba yanxu ba Ammy bazan bar k'asar nan ba har sainagano Wanda sukayi kisan Alhaji sammani saboda sak irin harin da suka kawowa Abba Shima daidai zai shiga gidanshi da mota aka harbeshi akwai binciken da nake saina k'arasa tukwana".


Saida Ammy ta Goge hawayenta tunowa da uban Yayan nata ta ce "Tabbas Wanda yayi kisan Alh sammani shi ya kashemun miji saboda alh sammani da Mahaifinku aminai ne bashi da aminin da ya fishi kuma insha Allahu asirinsu saiya tonu har kullum bazan daina muguwar addua a kansu ba Asirinsu zai tonu insha Allahu wlh karkaga yanda iyalanshi suka shiga wani hali abun tausayi har yanzu na tuna da Alhaji ji nake kamar mutuwar ta dawomun sabuwa " ta k'arasa fad'a ta na Goge hawayenta.


Nan suka ci gaba da hirar rayuwar baya har Chuchu ta kawo masa Break fast din Bayan ta Aje d'akinta ta shiga sai ganinta yayi ta fito da hijab tare da hand bag a hannunta Kallon Ammy tayi ta ce "Na wuce ammy" MD ne ba wasa a fuskarsa ya ce "Ina zaki ?


"Makaranta zankoma tun jiya nazo kuma muna da lectures Gobe" ki koma sai gobe "Ta na turo baki ta koma ciki Dan tasan Halin Yayan nata baisan musu Kallon Ammy yayi ya ce.



 " me akayi mata naga ta na bata rai"Tab'e baki Ammy tayi ta ce "Baiwuce akan Tafiyarsu Ruky da Adil ba kasan halinta indai suka tafi tazo tanayiwa mutane fushe fushe Saikace in cewa akayi ta shirya taje Chan tayi ma musu Hutu iyawa zatayi".


*****


Tsaye take ta na gyara Tsayuwar hijab d'inta Bayan ta gama Kallon Asmy dake chat ta ce "Zanje bank na ciro kudi tunda bazaki raka ni ba"


"A dawo lafiya " ta fad'a ta na cigaba da chat d'in ta Zarah na fita ta dannawa Jaber kira saida ta katse ya kira.



 "daga bangarensa ya ce " ya maganarmu ta tsaya ma'u lokaci fa naja ki duba yanzu two weeks da Auren nan Kar lokacin Yazo kuma ba ayi abunda ya kamata ba "numfashi Asmy ta ja ta ce " nima ina tsoron haka karka damu Insha Allahu gobe zan fito da ita k'arfe Bakwai ai yayi ko?eh yayi ma'u plx kiyi kokarin wannan "murmushi tayi ta ce " baka da case jaber ".


***


Kwance ya ke saman bed duk sanyin AC din d'akin amma bayaji zufa ce kawai ke keto masa Rumtse idonsa kawai yake A haka jaber ya shigo ya samesa Da damuwa ya ce.


 " subhanalla bloody lafiya"lafiya "ya basa amsa cikin k'arfin hali tare da mik'ewa ya zauna"


 Takardu Jaber ya Aje tare da cewa "ga document din sun kammalu" okay Aje zan duba zuwa anjima "Shiru jaber yayi kafin ya Mike ya ce " saida safe "Gobe Zamu kai Chuchu School Around 4 haka saimu hadu a gida sannan ka fito da motarka mai tinted Dan bana son asan mun shiga garin".



Ajiyar zuciya jaber ya sauke A ransa ya ce " Abu yazo yanda ake so"a fili kuwa murmushi yayi ya ce "Allah ya kaimu."


Washegari kamar yanda ya fada karfe hud'u tayiwa jaber gidansu MD sosai Chuchu ta saki ranta Dan taji dad'in Yayan nata zai mayar da ita Nan suka kama hanyar Zaria sai doki take.



Koda suka isa cikin Sauri Chuchu ta ce " Dan Allah yaya ku tsaya na kira maka Friends Dina ku gaisa Kullum ina musu zancenka "kama hannunta yayi ya ce " Ki bari ba yanzu ba chuchun yaya akwai Inda zamu please Kinji"



Badan Chuchu ta so ba ta Turo baki ta ce "Yaya minti biyu yayi yawa fa" Girgiza mata kai yayi ya ce "Akwai Gidajen man da na bada aikin ayi zanje na dudduba aikin yanzu next time Ai zamu dawo" To shikenan yaya na Allah kiyaye saimunyi waya ta fad'a ta na Daga musu hannu"murmushi jaber yayi cikin zolaya ya ce "Ni baza ayi mun magana ba Amaryas" Harararsa tayi tare da turo baki gaba ta ce "Ai kai munjima da batawa dakai" Ta fad'a tare da Yin gaba.



Zarah kadai ta tarar a hostel cike da murna suka Rungume juna Zarah tayi mata Sannu da zuwa ta amsa ta na mik'a mata leda ta ce "Gashi takwararki ta ce Na kawo maki Sannan ta na gaisheki sosai tunda ke kinki zuwa gaisheta"



 murmushi Zarah tayi ta ce "Amma nagode Gaskiya dole na shirya naje na gaishe da Ammy na" Murmushi Chuchu tayi ta ce "Yadai kamata ina Asmy " ta fita ta na Waya kinsan iskancin yanzu da ta tarka waya a waje "Dariya Chuchu tayi ta ce " Munafukar bari tazo in tsareta inji da ubanwaye take wannan wayar.


Asmy na shigowa itama suka Rungume juna da Chuchu Ta ce "wai da ubanwa Kike wayar munafurci kwanannan" 


Dariya tayi ta ce "Au kun samun ido kenan ina tsarabarmu " Harararta tayi ta ce "da yake aikena kikayi momcy na kadai nayiwa tsaraba" iyye lallai da sake Gaskiya kabilancin nan da ake gwadamun yayi yawafa ta fad'a ta na kwale hijab d'inta.



Asmy ta rasa dabarar da zatayi su fita da Zarah ga magriba na gabatowa wata dabara ce ta fad'o mata Kallonta ta yi ta ce "Sis Dan Allah zaki rakani Gidan wata kawar Mama dazu take Kira na take Cemun naje na amso mata sako saina d'ora a mota a kai mata".



Kamar Zarah bazatayi magana ba sai kuma taje ki bari mana sai gobe yanzu magriba nayi" A a a ai goben za a d'ora mota akai yanzu ta ce naje na amso"Shiru Zarah tayi sai kuma ta ce "okay To " .


Ajiyar zuciya Asmy ta sauke kallonta Chuchu ta yi ta ce "Ni baza ayimun tayin rakiyar ba" murmushi Asmy tayi ta ce "Sorry sis to shirya mu tafi " 


girgiza kai tayi ta ce "wasa nake maki na gaji Wlh " boyayyar Ajiyar zuciya Asmy ta sauke tare da mik'ewa Ta kalli Zarah ta ce "Kije kiyi wanka nima yanzu nayi saimu tafi" .



wani kallo Zarah ta mata ta ce "Ba wani wanka da zanyi malama sai zan kwanta" Asmy na kwantar da murya ta ce "Haba sis Kinga fita zamuyi sannan tunfa wankan safe da kikayi ga zufa" .


Mikewa Zarah tayi ta ce "Kuma hakane zafi ma nakeji wlh Inajin akwai hadari kasa ta fad'a ta na cire kaya tare da daura towel ta wuce toilet din hostel Dan tayi wanka ba ayi minti goma ba ta fito d'aure da towel tare da Shiryawa cikin Wata doguwar rigar atamfa Street gown d'inkin sosai ya kamata yayi mata das a jiki.


Chuchu ce ta Kalleta ta ce " wow karkiga yanda kayan nan sukayi miki kyau momcy kyan shigar nan ki fita da gyale wlh amma saiki kama ki zumbula k'atuwar hijab kamar wata matar Liman".


murmushi Zarah tayi ta ce "Chab ai ko bakin hostel baxan iya fita da shigar nan ba bare waje ta fad'a ta na bud'e gogaggiyar hijab d'inta red har kasa sosai Tayi mata kyau ta haskata ganin ana kiran Magriba ya sanyata tada salla daman tayi alwala Bayan ta gama Kallon Asmy tayi dake chat ta ce " ke bazakiyi sallarba"


Gyada mata kai ta yi ta ce "Eh banayi Ammafa hijab din tayi miki kyau kodan red din Abu da d'aukar ido" .


muje dai yanzu kar dare yayi Zarah ta fad'a "okay Asmy ta fad'a tare da saurin fita Kiran jaber tayi ta ce " turomun address d'in Gidan ta message gamu nan".


Ganin fitowar Zarah ya sanyata saurin katse kiran suna fitowa sun tsaida napep Asmy taga shigowar message wayarta dubawa tayi taga ya turo mata address din gidan hada number gidan"Mai napep din ta fada wa address din suka kama hanya.


 suna isa Bayan ta biya mai adaidaitan Kallon gidan ta tsayayi Zarah ya had'u sosai Hakanan bata San dalili ba Taji gabanta ya fad'i harsuka isa gidan gabanta banda fad'uwa ba abunda yake.


 A palourn gidan suka yada zango ganin ba kowa ya sanya Zarah Kallon Asmy ta ce "Sis ya na Ga gidan ba kowa ko Alamun mutane ba aji ".



 ba ta rufe baki ba taga fitowar wani yana fara'a Kallon Asmy tayi taga itama fara'ar take masa Bayan ya karaso Kallon Zarah yayi ya na ganinta Ya gane Itace Matar MD kenan sosai shi kanshi saida gabanshi ya fad'i cin karo da kyakyawar fuskarta mai d'auke da kwarjini da haiba ga dimple dinta da suka lotsa suka k'ara fito mata da ainahin Kyaunta a ranshi ya ce .


"Daman wannan zuk'ek'iyar ce mukayiwa haka Chabd'i Amma wlh da nasan haka take tun farko da ni nayi dabara na aureta kuma ba sakin ta ba zanyi wlh"


 saurin kauda wannan tunanin yayi tare da kirkirar murmushi ya ce " ku shigo mana kun tsaya a nan"Mikewa Asmy tayi Tare da kallon Zarah ta ce "Taho muje" a a kawai shiga ki fito"ta fad'a cikin k'arfin hali"bata rai Asmy tayi ta ce "Saikace sayar dake nace zanyi Ki taho muje ta na ciki ita tace muje wannan din d'anta ne fa" 


Jin haka ya sanya zarah Mikewa gabanta na fad'uwa Har suka gitta jaber ya na binta da Kallo wani bedroom taga sun nufa.


 Turata cikin d'akin Asmy tayi tare da Rufewa ita da jaber suka sanya key Da mamaki Zarah take kallon kofar tare da bubbugawa ta ce.


 "Meye haka Asmy ki bud'e sanin kanki ne bansan wannan wasan Bata gama rufe bakinta ba Ta ga fitowar Shi daga bathtoom.


sanye da towel Da ya tsaya masa iya cinya Ai bama ta tsaya k'are masa kallo ba ta k'walla ihu tare da Fara bubbuga k'ofar ta ce " ki bud'e Asmy"Kallonta MD ya tsayayi da mamaki Wacece kuma wannan Takardar da yaga an Aje masa ne akan table ya sanyashi d'agawa rubutun jaber ya gani a takardar an rubuta.



 "Mungama namu aikin kuma saura naka Ango ga Amaryar ka nan har gida har dakinka dukda dai ita d'in jaruma ce Saida jarumin namiji good nigh Asha angonci lafiya"



Saida MD ya k'arasa karanta takardar sai sannan ma ya tuno da yayi ma wani Aure a sirri Kallonta yayi da har lokacin Ta na kuka ta na buga kofar Murmushin gefen baki yayi ya ce.



"Zaki San kin kawo kanki yarinya ko ba ke jarababbiya ba ce da kika biyoni har gida zakisan kin hadu da jarumin namiji stupid ".



Ya na jin Yanda take kuka tana buga kofar tsaki ya ja har ya gama shafa lotion d'inshi cikin salo durk'ushewa a guri Zarah tayi ta na wani irin kuka shin me Asmy take nufi da hakan MD ko Kukan ne ya isheshi hakan ya sanyashi Mikewa cikin zafin nama tare da karasawa kofar ta na ganinshi ta fara ja da baya ta ma kasa d'aga baki tayi magana " 



Fardota Yayi Ta fad'a Jikinshi Baka iya Tantance irin yanayin da suka shiga dukansu biyu musamman MD da cin karo da tsayayyun breast d'inta dake.gogar masa k'irji.



 rumtse ido yayi lokaci guda yaji wani fitinannen felling na taso masa Dan shi daman mutum ne da k'aramun Abu ke Tado masa felling musamman breast .


Zarah ko kuka ta fashe dashi zatayi magana ya ce "shittt pretending din ya isa Haka badai.ke kika kawo kanki ba bazan raga maki ba stupid kawai".



 ya fad'a tare da fusge hijab d'inta yayi Wulli da ita tashin hankali ba a gwada maka rana matuk'ar rudewa Zarah ta rude Zata iya cewa tsawon rayuwarta bata tab'a shiga tashin hankali kamar wannan ba kuka ta fashe dashi ta ce.


 " Dan Allah bawan Allah kayi hakuri karka rabani da mutunci na....bata k'arasa maganar ba sakamakon irin d'aukar da taga yayi mata MD jinta yayi shakwal.duk da yaga a ido kamar zatayi nauyi.



 bai dire ta ko ina ba sai kan bed kafinma tayi wani motsi ya bi ya danneta tare da sakar mata Duka nauyinshi cike da mugunta ya rabata da kayan jikinta komai cikin karfi da Mugunta yake yinsa.


duk yanda Zarah taso bai rabata da kayan jikinta ba kasawa tayi saida ya zama daga ita sai bra sai pant jikinta Wanda a lokacin da za a Auna jinin Zarah ya hau d'ari Ukku tsabar rud'u 



MD sosai ya k'ara rikicewa cin karo da tsayayyun na shanunta Da suke a cike ai baisan lokacin da yaji wata irin tsananin sha'awa na fisgarsa ba Dan a rayuwarsa Ba abunda Suke tada masa feeling sama da breast (πŸ™ˆ)Cike da mugunta ya fara wasa dasu Wanda Zarah duk feeling d'inta wannan lokacin bataji ba sai zafi ma da take ji inbanda kuka ba abunda take tana Kokarin yanda zata kwaci kanta MD yayi minti ashirin ya na wasa da breast d'inta



 Da karfi ya rabata da sauran abunda ya rage na jikinta tare da wara mata k'afafu Cike da mugunta ya afka mata da karfi cike da mugunta ba romance ba komai.



 azabar zafin da tunda uwarta ta haifeta bata tabajin irin ta ba ce ta sanyata kwalla wani irin K'ara Wanda ihunta saida ya kauraye Duka ilahirin Gidan wani karan ta kuma kwallawa Wanda daga lokacin kuma bata k'ara sanin Inda hankalinta yake ba.......✍🏿


*Last free page **** πŸ™‡πŸ™…


*nan na kawo karshen free page na littafin Auren wata tara Wanda suka biya ne suke da damar ci gaba da karanta wannan kasaitaccen littafin ya da zamo d'aya daga cikin gawurtattu biyar domin Karin bayani a tuntube ni akan number waya ta kamar haka *** sai najiku masoyan Asali nasan babu kasaitacciyar da zataso ayi doguwar tafiyar nan ba tare da ita ba Mai cike da Abubuwan mamaki al'ajabi,nishad'i rud'u,fadakarwa,ilimantarwa,nusarwa da kuma tsantsar soyayyar ga yanda tsarin biyan yake zaku gani a k'asa sai mun had'e a paid group masoyan Asali masu ci da guminsu inji y'an magana sunce Sayan na gari maida kudi gida **** 



*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. πŸ‘―β€β™€οΈπŸ‘ŽπŸ‘‡πŸ‘‡*



1, *MU GANI A ƘASA...*πŸ”₯

   _Ummu Affan_


2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*πŸ₯š

   _Ummu Maher_


3, *GUNTUN GORO..*πŸ’₯

   _Mom Islam_


4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎

  _Mrs Bukhari_


 5, *AUREN WATA TARA*πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨

   _Miss Hajo_



Guda biyar 1k

Guda huΙ—u N700

Guda uku N600

Guda biyu N500

Guda Ι—aya N300


*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*πŸ‘‡


0037219728

Fatima Rabiu Sunusi

StanbicIBTC Bank.


Domin tura shaidar biyaπŸ‘‡


***


Masu tura katin MTNπŸ‘‡


***

Bama son VTU


Ζ³an Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.πŸ‘‡


***


Guda biyar 1000f

Guda huΙ—u 700f

Guda uku 600f

Guda biyu 500f

Guda Ι—aya 300f



*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* πŸ”₯πŸ₯šπŸ’₯πŸŒŽπŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨




  *_Miss Hajo ce_*πŸ€™πŸΏ