30
DAMA TA
NA
BATUL ADAM JATTKO
GODIYA TA MUSAMMAN GA WADANDA SUKA KIRANI DA WANDA SUKAYIMIN TA'AZIYYA THOUGH ONLINE NAGODE NAGODE ALLAH YABARMU DA SOYYAYAR JUNA, ANA TARE🤝
30
Tace ashe yasmin bakida hankali, wanne irin maganane wannan din? Daza kice kinada shakku akan haihuwarta kodazu danaje gidan tana bawa 'yarta nono,
yasmin tace "Allah inna kiyarda maganata kinsan yanda akayi aka samu ruwan nonon ne shinema yakara sakamin shakku don likita dinda take cikin jirgin takira tace yau kwananta 3 da haihuwa amma haryanzu ruwan nono bai sauko mata ba matar sai tace mata meye dalili sai takalleni tacemin inkoma gurin zamana toh day anan bansan ya akayi ba sai naga tana bawa 'yar nono sai inna zainab tayi shuru cande sai tace wasu daman ruwan nono baya sauko musu dawuri balle ita da kikace randa tahaihu nema,
Tasake sai tace "toh inna meyasa tace kwananta 3 da haihuwa
Inna ZAINABU cikin fada takoreta agurin tacemata kedan Allah kitashi kibani guri banason surkullen zance ni bana daukan magananda bashida ma'ana kinsan halina sarai yasmin de tatashi tana zumbure zumburen baki
Nabil tsugunne gaban mama tana fada masa yanda za'ayi amfani da magungunan
shiko dayaga bazai iyaba kawai sai yaciro pen yake rubutawa tana masa bayani a tsinake idan yarubuta sai yajefa acikin ledan ahaka tagamama sa bayayin
yatashi ya bata salama
Hadim ko ajikin ta da Nabil zaitafi dan tasan Fandau tana jego
Kuma ma ita haryanzu bata wani dauki fandau din da mushin manci sosai ba
Fandau ta shafa nonowan ta da sukayin hulu hulu dan cikan ruwa acikin yau kwannan ta 4 da haifuwa amma ciwon ta keji agaban ta yanzu ta dena
Yanzu cikan nonon ne kawai yake damuwan ta dan jitake
Kamar zasu fashe
Dan matsawa tashi saiga ruwan nono ya tsarto mata abincin y'ar ta dayanzu tananan dashine abin cikta yanzu ko mezasubata inama ko sodaya kun barmin ita nabata amma kuka fikarfina
Cikin kuka tace kiyafemin
y'ata Wllh ninayiwa uwata lefi har kema abinya shafeki inama zan ganki koda sodaya ne wllh da ko karfina zai kare sai kin dan dani abincin ki
Jin kofa yayi magana ta san shikowa za ayi tasan bame shigowa tunda tasan basa nan akasan
towaye
amma da tatuno Nabil yace zaizo
Kafin tayi yunkurin tashi tasa riganta har yashigo
Cikin shigan sa kamar kullum black cout ne ajikin sa amma rigan cikin blue ne kamar yanda yasaba rigan cikin kawai yake sa irin daban
Idan ba da Hadim zaifita ba inda ita kuwa irin daya duke sawa sai ranan da tace ina yau liffaya zatayi shima yakeyin shigan cout din
Bata tashiba harya karaso inda take
Tsugunawa yayi agaban ta dukda idon sa boye cikin bakin glas
Daganin yanayin sa tasan ba karamin kallo ya ke jefa mata ba
Towel dinda tayi kasa dashi taja zata rufe jikinta
Yarike towel din gem yana kallon ta fuskan sa dauke da murmushi me narkarda zukatan mata
Bata rai tayi ta juyar da kanta daya gefen yasa hannusa yajuyoda ita yace tunanin mekike?
Ko tunani na?
Ko dayake
Nasani kina tunanin inda yarki take ne datana nanda yanzu zata rage miki cikan suko yayi maganan yana shafa mata boobs dinta
To kar kiji komai yariya tana wajen Momin ta tana kuma shan nono yanda ya kamata kulawan da take samu bazai misaltu ba.
Idanuwan ta masu haske ta daga ta kalle shi ta tabe baki
Hada yatsun sa yayi tak yadaki leben ta
daya
Taji zafi tayin saurin kai hannun ta kan leben tana murzawa
yace"barshi yayi jizafinsa kidena murzashi hukuntashi nayi yacika lefi
bai iya sannu da zuwa basai rashin kunya ko
Koda yake mijin gaske akewa sannu dazuwa ba Mijin wucen gadi bako.
Dan nasan da Wannan mekama da barorojin kika aura da kinmasa sannu ko?
Fusge towel dintayi a
Hannun sata ta daura zata meke
yada kafa fuwan sa ya danne guiwowun ta daya sa a tsakiya tasaki dan k'ara tasake zama
Yadago haban ta yace "badan halinki baya yajikin ki?
Cikin dakiya tace"
kazo daura tukunyan ko har goben tayi
Cikin basarwa
yace" mama ta bada sako akawo miki shine dalilin zuwana
Kuma ina miki albishi Bagana ta haifu danta namiji shekaran kija.
Cikin sauri
Tace" dan ALLAH ina kasan yangidan mu.
Yace"bakiji nace miki nariga ki sanin yangidan ba
Ina kasan su me mamata ta maka idan kasanta meyasa baka cuci sauran matan masu yara dayawa ba sai ita me biyu kuma makahuwa.
Yace" rashisani ne yajanyo amma banso kaddara ta hauta kanta ba
Kuma karki kara cewa mama makahuwa dan yanzu tafiki lfy da jindadi
Cikin sauri tace da gaske tasamu lfy
Kuma bagana wata aura.
Shima cikin jinda din sakin fuskan ta yace "wannan sada ka yallan da aka so hada ku mana
Tace"Shattima
Yace "Yees dan haka kicire shi aranki kar kikara tunanin sa kinji
Keba mashiba kowane namiji ne
Itako bata maganan sama take ba taluma cikin murnan warkewan maman ta saide dan tasake tabbatarwa tace"dagaske tawake tana gani ras harta bada sako akawo miki
Nabil ganin firan mama da bagana yana sa Fandau cikin farin ciki yasa yakudiri niyan wannan mawani daman ne
Da zaisa ta cikin farin ciki kozai ragewa kansa alhaki
Hannuta yakamo yace da gaskene mana bari nayi wanka nafito zakiji sauran bayanan muje kimin wankan danni mata ta ita take min wanka mikewa wayi yace "shikenan bakya son jin komai na mama haka yaja hankalin ta tabishi suka shiga wankan ko acikin bathtub dinma bawani wanka take iya masa bashide ya janyota jikinsa yana faman jagolgola ta
Danwani kyau ta kara masa kamar ba ita ta haifu ba
Saida yagama jagolgola ta yace tafita zaiyi wanka
A kunyace tafita a bathtub din ta dauki wani towel din ta daura tafito
Shikuma duk yana binta da kallo komai nata sha'awa yake bashi yasauke ajiyan zuciya yasaki ruwa yasake tara wani ruwan yayi wankansa yafito yasameta har tagama gayunta cikin wasu English wears masu dan karen kyu
Sunfuto mata da Heep's dinta sosai ga boobs dinta da suka yi tsage tsage acikin rigan wow yafurta yana binta da kallo takawa yayi har inda take ya jata jikin sa yasauke ajiyan zuciya cikin kunne ta yarada mata
"kirage wannan gayun ba yanzu ba karki sana kauce hanya.
Dago kanta tayi ta kalle shi tace" ina labarin mama ta
Yace"na aika ayimin ordern abinci ina jin ya iso ma bari nasa kaya na karbo abinci saimu yi firan mama ko
Daga shi sai towel din yawuce part dinsu
saida yagama mata bayanin komai tace "da'gaske wanan daga hannun mama yafito
Bai mata magana ba yadauko wayan sa yashiga gallery ya shiga nuna bata hotona mama da kuma wanda suyi selfie da maman
Ai Fandau bata sanyanda tawarce wayan ba
Wllh mama ce itace
Wllh
Tana maganan idon ta yana zubar da hawaye kamar ansaki kan fanfo
Mama wannan da kikayi hoto dashi mama ba masoyinki bane harkina dariya akusa dashi mama kin manta niko harkina dariyan ki bayan kin rasani aduk kan alamu kinfini jin dadi kamar yanda yafada kin canza
Fusge wayansa yayi a hannun ta
Tace"dan Allah kamani bangama magana da ita.
Yace" kingama tunda kika cemin ba masoyin mama ba bayan baki fine sonta ba kingujeta akan wanda bai taba furta miki kalman soba Allah ma yatemakeki kin fada hannun nagari da kuma idon sani da wlh kin gama bata.
Tace" Naji nayi kuskure kaban hoton nagani
Yace"naki nabaki kinamin kuka.
Tasabayan hannun ta tagoge hawaye
Tace to kabani
Wani mugun tausayinta yaji yanda tayi maganan janta yayi jikin saya rungume ta yana shafa kanta
Cikin sarkewar murya
tace" kace Bagana ta haifu ko meta shifa
Yace namiji ne
tace kaganyi ne?
Girgiza mata kai yayi
baka gayamin inda kasan mama ba?
yace "zaki kisani da sauran lokaci
Tace "idan lokacin yayi zaka samin alluran mantau din?
Shiru yayi yace "bar wannan mujira lokaci banace kiciga bada addua ba
Tace inayi ai yace yawwa kida ge
Tace ina yariyar ya akayi take shan nonon wanda bata haifuba
Har yabude baki zai gaya mata kuma yatuno kar hakan yazame mata sheda ko hujja wataran.
Yafada
Afili yace"wannan bai shafeki ba
Kidauki kayan da mama ta aiko miki da mushin manci ki fara amfani da shi
Sai asannan ta juya tana kallon kayan ita har taman ta dashi ganin hoton mama
Dasauri ta kwace ahannu sa tafara bude laidojin tana ruguman su wai yanzu wanan daga hannun mama yafito to dasunan waza akawowa tasande bada sunan taba
Cikin kuka
tace"ni tace akawowa tasan inda nake ne?
Murmushi yayi yace "taya zata san inda kike
Anan yagaya maya yanda yayi yakarbo amma bai gaya mata dangan takar suba.
Kuka fandau tasake fashiwa dashi
Yace"idan kina kuka banace bazan karamiki baganan mama ba
Cikin sauri tace "nadena
Ahaka yayi ta mata firan mama ganin tafi sakewa idan yana mata firan mama da Bagana
Wani wajen tayi kuka wani tayin mamaki labarin dayafi dadi nasamun idon mama ne
Ahaka suka kwana tana like ajikin sa duk da bai nemeta ba dan ba hanya amma yayi wasanni masu gamsarwa da ita
A washe garin suka bar kasan shida dimbin abokan sa
Sun iso ran gobe suna
Fadin shidiman da ahashi da shagani bata lokacine anko na mata da maza iri daya Hadim taci makeup kamar wata amarriya kyukam harsun kaji
Kyuta sunsha shi ba adadi Hadim kam har gajiya tayi da karban
kungiyar sun bawa hajara kyutan kofi irin na yan ball dinnan karshe a sada na farin golne wanda sadan sa yakai rayuwa wani babban mekudin ma (BBC) (CNN) (ALJAZEERA) (France 24 )da sauran kafafun yada dalaru sun yada aduniya
Balle kasan mu duk ida kaji zancen sunan ake
A *shid* *hotel* akayi taron amma duk girman shid dayawa basu samu shiga ba
Su yasmin sune manya awajen Inna ZAINABU sai washe baki take idan taduba wanan dinbin mutanen nan suntarune dan saboda Nabil sai taji dadi da son Nabil kamar acikin ta yafito takeji
Kwanan bakin Nabil ukku a garin meduguri suka tafi
Nabil yashigo yasamu Hadim tana bawa fujjirat nono yazauna abakin gadon
Yana cewa"maman mama yane
tace "akwai damuwa fa wllh wannan shidima sunan yayi yawa ko ina kashiga social media da kafafun yada labaru banda labarin mu bawani yarmu ta shiga Duniya ina tsoran bakin yayiwa babyn illah fa
Nabil yasa hannun yadan daya nonuwan Hadim da sunyiwa bakin baby wani ragajaf jaf yace kinga kidena shan maganin sauko daruwan nonon nan ya isa harya mata yawa kuma jiya banaji ummi tana cewa kidinga rikewa idan zaki bata ya mata nauyi ba idan ba haka ba tazama me katon baki.
Hadim tace "Wllh nadena sha
Yace "maganan bakin mutane kuma ba abin da baki zaiyiwa jinin Muhammad Habubakar damasak
Dan ni jinina da baki yataso yazama jinina ba abinda zai sameta.
Fujjirat tanada kwana 20 wani tafiya yasamu Nabil zuwa Bangladesh sunada wasa acan fur Inna ZAINABU tace idan yarinya bata yi watanni 3 ba bakasan daza sake maida ta sai idan shika daizai tafi
Dan haka Nabil bai so rabuwa da yar babyn saba haka yatafi kuma dasunan idan suntashi shida yan kungiya London zasu wuce wannan ne damuwan Hadim dan tasan da Fandau agidan wanda wata kila ta gama biqin
dan ita matun gwanaki maman ta takamaya tana sallah dan aboye takeyin sallah
Sai jitayi tace "Hadim irin bik'ina kikeye danni ma bana jimawa inada kwana 15 ko14 nake fara sallah
To tunda garanan tafara sallahn ta afili
Tana suron idan yaje ya jone da Fandau
Koza ayin tafison da saninta
Tace "wllh bana son zuwan ka London dinnan dan ina gudun kar kaje agarin rashina kayi sha a'wan Waccen yarinyar
Yamusa furka yayi yace"wacce yarinyar kenan
tace" wacce muka ajiye mana
yace "wllh zakisa ma inazuwa na sallah meta
Tace" haba impossible dan kasan naka bukatan yabiya ko
Agogon hannun sa yaduba yace"ana jirana makarasa ta waya
tace"aide baza ahanani rakiya airport bako
Waneni inhana baby da Mom dinta rakiya airport
Nabill kwance amakeken gadon hotel din a kasan ta Bangladesh sai juyi yake shide yasan bawai gajiyan wasan bane yahanashi Baccci dan yasha maganin da yakamata yasha yasamu Baccci amma ya kasa daukan sa
Yana rufe idon sa suffan ta kadai yake hangowa yayi saurin dude idon dan bazai iya jure rufe sunba dan yarasa yazaiyi dan zandan girma ma cewa yayi bazai kwanta ba jiya ma haka yakwana
Wani bangaren yace anya bazan fita innemi wanda sata yimin magani ba
Da sauri yagirgiza kai dayatuno da dazu yagama ganinsu daga su sai pant da bra amma baiji sha awan kowane daga cikin suba sai ma kyamar su kuma koyanzu daya tuno su haushi yaji jiyake kamar yacire gangan jikinsa yajefar yadena kawata masa wanda yasan mazai samuba
Amma ina Nabil nusuwa ya dauke masa
Tunowa da wani dabara yasa yayi saurin rarumo wayan sa
Sani yakira yadaga yana
cewa allah yajan jamanin Abu fujjirat wasa yanzu nayi niyan kiranka amma dana duba sai naga ku acan dare yayi sosai nabari sai dasafe congratulations ALLAH yakara dauka ka amma sir nagajikin ka asanyaye afilin lfy kuwa
Ajiyan zuciya Nabil yasauke yace "gaskiya sani ba lfy ba
"Subahanallashi meyake faruwa
Sani ina son ayau zanshirya maka tafiya zuwa London kadauko min wannan yariyar kakawomin nan dan wllh jinake idan ban kasan ceda itaba Bazan iya.
samun nusuwa ba
Angama sir amma ai nakega jegotake ko?
Yafadi haka yana dariya dan Sani aboko ne awajen Nabil kafin yazama yaron sa
Nabill yace"kaide kayin yanda nace kawai dan ina cikin wani hali
Cikin mamaki Sani yace wai duk akanwan nan yariyar
Nabill yace"wai fa abin kunya shiyasa banason kowa yasani koda Hadim ce
Sani yace "ai bawani abin kunya ai kabar rena allura dan karfene
Amma kabari adan kwana biyu dan naji anacewa idan macce ta haifu batayi arbain ba aka koma mata to mashaifan bai gama komawa yanda yake baza iya samun ciki wanda hakan zai iya janjo konika
Nabil yace "ai idan zatayi konika zamufi kowa murna dan tayi saurin fita acikin yaruwan mu nima nayin saurin mekata iyayen ta dan idan nasan bazan sameta ba dole zan hakura
Sani yace "amma ni sir wllh bangama gamsuwa da amata alluran dazatayi losing memory taba aganina kaman ba amata adalci ba.
Numfasawa Nabil yayi"yace rashin adalci kam anriga anyin tunfarko
Iya adalcin kuma da zanyi in mantar da itan shine mafita dan kare mutumci na
Amma yanzu duk bamuzo nanba
Abinda nace maka shine damuwata
To sir yanzu tunda har kake jinta haka zaka iya rabuwa da ita ne
Cikin fusata Nabil yace "Sani kayi abinda nace kawai
Sani yace sorry sir amma fa ina tsoron yanda zan tauko ta idan ta ganta awaje ta nemin ta zille minfa ko tanemi taramin jama a
Ayanda tasha wahalan wajen shekara adaki akulle nake ganin idan taganta a wajen dawuya idan zata kara yarda da bina musamman idan kaduba nina kaita
*Tofa kode DAMAN KUBUTA NE YAZOWA FANDAU*
*To masoya zakumin hakuri dawanan dan hakan ma agurguje nayinsa* *dan kuna rainane*
*dan munacikin makoki ne*