31
*DAMATA*
*NA*
*BATUL ADAM* *JATTKO*
*HJJA ZAHRA*
*ANTY KIKKIU*
*GAISUWA DA JINJINAN BANGIRMA AGAREKI AUNTY NA MAGANIN KUKANA*
*GATAN MARAYU NDOROR AMBAKI* *KIN BAWA YARAN BAYA KIRKI INKIYAR KINE MUTUMCI GEGANKINE MULKI AJININ KIYAKE ADALCI DABIYAN KINE TAUSAYI* *HALINKINE*
*AMARRIYA AGIDAN SECRETARY* *COVERNOR BAMALUM WALI* (SSG)
*ALLAH DE YABAMU *SA AN SHEGA GOVERNMENT HOUSE 2019*
*FIRST LEADY SAI KIN AMSA DA IZININ ALLAH*
31
"Kaga ai banajin zata sake yarda dani
Nabil yace "kai nakeson kadauko min ita dan
Bayan kai bawanda yasami sai kasan dabarar da zakayi danne ina son kasancewa da ita.
Sani yayi dariya yace sir kasancewa kuma ina jego take ko wana 20 bata cika da haifuwa ba
Kona daukota ba abinda zata maka
Idan bata gama jinin bik'iba
Nabil yace " ni basai nayin megaba daya da itaba nasan hanyan dazanyin insamu nusuwa wllh banida nusuwa"
Sani yayi dariya yace " oga kode kakamune
Nabil yace "meba?
"sonta mana
Nabil yace "ALLAH yasauwake tabewan baikai nanba
Banason yawan mgn kadau ki passport dinka kaje airport nikuma kafin ma akarasa zangama maka komai
Sani Yace" wanan girman kane yallabai
Nabil ya kashe wayan yadau ko loptop dinshi yakunna ba adau lakaciba yakira Sani tunkafin ma yakarasa airport yace "masa Cumoci yana jiran ka kana karasawa zai dauke ka a jet zuwa KANO kaje office din NDARORO zaiba ka duk kan vezer harna yarinyar zaka samu jirginda zai kai porthacourt ayau akai jirgin England idan kasauka akwai wada zai karasa dakai zuwa London atake kayin saurin karasawa gida kadauko ta dan saukan kuda mintuna 40 jirgin Japan zai tashi shizaku bi idan kunzo Japan atake akwai jirin India idan kuzo India jet zai dauko kuzuwa Bangladesh shima kaga cikin kwana 3 tukun zaku iso
Tafiya awajen manya bawani abubane asanda sukaga dama asannan suke samun vezer wada idan kai gijari jijari ne saikayin wata kana nema koza afita kasuwanci sai ajama ka aji kai idan marar lfy nema dakai hakanne
Kafin kasamu sai ranka yabaci
Aiko hakan akayin Sani yasamu sauka a London
Fandau tana kitchen taji motsin anfude kofa gaban tane yafadi amma ta daure ta kashe gas din tafito atunanin ta Nabil ne dan ita idan basu biyun ba bata saran ganin kowa ba
Sai gashi taci karon da Sani
Dasaurin takarasa inda yake tana nunashi kaine mugu na ukku yau kuma dame kazomin
Ashe kai kasan auren manufa za ayin dani ka kaini aka dauramin
Nace yau kuma dame kazomin dan ku ganin kuba al sherin bane
Sani lumshe idon sayayin yana tunanin inama zai iya kubutar da ita dayayi shikan sa yasan anhada bakin dashi anyi zalumci
Wanda
Ankalin shi bai gama tashiba saida yaji zasu mata alluran nan
Tundaga ranan yafara rokon ALLAH yakubutar da ita har sadaka yakeyi da niyar haka yasha bawa malamai sadaka da niyar ALLAH yakubutar ta.
amma yanzu bashida zabinda yawuce yabi umarnin megidan sa.
Danhaka yace "nasani nime lefine awajen ki
Amma ayanzu nazone nawan ke lefina nazone namayar ki gidan ku amma bamuda isheshen lokaci dan haka kizo mutafi
"Kaini zakayin
Yace"koba kyaso
Shiru fandau tayi tana tunanin yanzu idan takoma gida mezata cewa mama inazata ce taje taya zata wanke kanta da zarginda za amata na tatafi yawon banza tasan ko mama baza tayarda da ita ba
Wata kilama agane ta haihu agarin gyar gira kashi tarasa ido itada tafito ta nema musu yanci sai gashi yanzu tazo tana sha'awan rayuwan su nada tunda acikin sa batayi abin kunya ba
Amma yanzune zata fara fuskan tan kuncin rayuwa wanda idan takoma zaman gidan gagaranta zaiyin
Inama zata iya mai da hannun agogo baya da sai tace da aljanna suke akan rayuwan dazasu fuska yanzu
Metayin kenan tayar tazo atsiya yanzu zata koma batsiyan ma,
Yanzu duk dokin da take na zuwa gidan tamanta da wannan kalubalin da yake gabanta,
ashe komawan ma makaramin aiki bace da karfi tace " Wayyyo ALLAH tasaki kuka mai rikitar wa
Sani cikin tsoro yace"bakya son zuwa gidan ne?
Cikin kuka tace ina gudun abinda zan tarar ne nasan kishiyoyi mama zasuce karuwanci naje kuma banida bakin musawa ina zance naje dan haka dole na amsa sunan karuwa mama kuma nasan aranan bazata kwana a Duniya ba bakin ciki ne zai kasheta dan tun ina karama take cemin ta tsani zina ta haramta mana idan mukayin zina daga ranan sunan mu tsinanu inde da sanin muda yardan mu mukayin,
Tona sani mama tana sona zata iya rasa ranta idan ankira nida haka agaban ta
Kuma nasan za a akira din
Za abazani a gari dan gidan mu babban gidane kowaya san babana
Koda babana ya kwale ni zanrayu cikin bakin cikin agidan mu"
Kuka me tsanani tasa harda durkuso
Sani ma cikin tausayin yarasa mamezai ce
Tabbas yarinyar tana cikin wani hali fita kusan a shekare idan ta koma tana macce bawan da zai yarda da ita
Musamman yanda yaga yarinyar takara wani kyu wanda shi badan ita tafara masa mgn bama da bazai ce ita bace dan haka kowa yagan ta dole yace tajen yawon Duniya ne kawai
Yace" kiyin hakurin idan inkoma kawai kiyin shiru duk juyin Duniya karkiyi magana dan idan kika fadi kaskiya bame yarda dan Nabil bakaramin mutum bane karo dashi bazai zamemikin alkawari ba
Amma anzu gawata Shawara Nabil yafara sonki da gaske kibi duk yanda zakiyi kisake susa soyayyan ki yanda bazai iya rabuwa dake ba kinga idan lokaci yayin tare zakukoma gida kuma Nabil yana dakima malam zai yafemuku suna ma matan gidan kashinki zasu dawo inde Nabil mijin ki ba wanda ya isa yamiki kallon banza balle yagaya mikin maganan da zai bata miki rai dan koyanzu kinfisu komai
Fandau ta daga takalli Sani tace "ina zan sake ganin sa bakace fitarni zakayi ba ina zanganshi incusa sonnawa azuciyar tasa
Sai anan Sani yatuno ashe yakusa sakin layi yayi saurin gyarawa dacewa "ina nufun idan baki yarda kin binen ba to ki gwada wanan shwaran kiga
Tace"binkan yafi alkairi dan idan nazauna suka min alluran ta yazan nemi yafiyan mama gazan manta karatu na suna son mayar dani mahaukaciya
Yace "shikena dama ina gaya mikin ne koda zaki samu *DAMAN* kasancewa dashi tom kirike *DAMANKIN* kar kibari ya kufce miki"
Tace"nikam ai *DAMATA* ta dade da kufcemin ai
Yace" bakomai akwai ALLAH
Ki kashe duk wani abuna wuta agidan kizo muwuce dan yanzu jirgin muzai tashi
Amma karki tsaya daukan komai
Zan tsiya miki komai
dama da shijab dinta ajikin ta dan haka tace"mujeni mana barin kayan wuta akunene
Fandau saida tashiga jirgi tatuno da bata daukin hotona su dasu mama jitayin kamar takoma ta dauko
Tayi shiru tana tunanin makomar ta
Saiga Fandau a Bangladesh tana zarrare ido dan garin yayin bakarya daga airport wani
Awani dankareren mota ne yaza daukan su zuwa hotel dinda zasu sauka
Acewan Sani anan zasu kana gobe suwace Nigeria
Yana tafe tana bansa abaya harzuwa wani daki wanda kana gani kasan na musamman ne
Yanuna maya yace "ga dakinki nan sai da safe karki manta da shawara ta kiyi amfani da *DAMANKI* itace kadai mafita
Cikin rashin fashita tace "wane damar?
Murmushi yayi yace "saida safe zan sake tunamiki
Yana fadan haka yajuya yana murmushi
Ita kuma tamurda tashiga wani dankareren parlour tagani amma kamshin turaren da ya amsa sallaman yasa gabanta faduwa ajikin mutum daya tasaba jin wanan kamshen tana karasa shiga tana sake daga hanci dan tunanin ta hancinta ne yake shako mata gizo
Kofofe ukku tagani tarasa wanda zata nufa dan fisari ya matseta sosai kamar yazubo
Dasaurin ta nufina sakiyar tana budewa nanma kamshin turaren taji fiye da na parlour gawani gado na alfarma amma duk kallon ta bata saya kallon saba tajefa jakan hannun ta kan gadon azuciyar ta 'tace kallo sai nafito
Dan fisarin kamar ma yafara zubowa wani kofan tasake tufa wanda take tunanin shine bathroom din
Tana tudewa ko toilet dinne sai taci karo da dankareren TVn dayake jikin bango akunne tana karasawa tsakiyan bathroom dasaurin ta tadaga siket dinta ta tsugunna ta saki fisarin duk daba nan ne wajen yinsa ba tadaga kai tana kallon TVn dan tajima bataga tv akune ba nuntana gidan su ko ajirgi ta gani amma kowane kujera danasa ita ko bata iya kunnawa ba dan haka bata taba ba duk da inda tabarin ma akwan ako ina na gidan dan na bandakin ta har yafiwannan girma tana son kallo shiyasa kullum saita goge na gidan abin yana bata mamakin wai bandaki mada tv
Tsaki tayin tace danma ball ne niko na tsani ball ina mazan iya canzawa tameke takarasa inda taga kan fanfo ta dauki wani kofin tafara tsarki atsayen dan fitsarin yataba mata cinyoyin ta
wani ihutaji anyin acikin tvn tajuyo ta kalle tvn dama tasan bai wuce acesun ci ball dinba tace "mahaukata kawai
Sai kumata ga gaman Nabil aka hasko baki bude takura idon ta aiko sai gashi ansake haskoshin yadaga hannu yana ihu ta cire tan tama shine andagashi sama shikuma sai daga hannun yake
Ai batasan sanda tasaki kofin ba tana nuna tvn tana cewa wllh shine mugun ne wllh
Nabil da yake kance cikin bathtub yana kallon ta tun shigo wanta azuciyar sa yace 'dole nema na yiwa yarinyar nan alluran da zatayi losing momory ta dan bazai yuwu nabar ta haka duk inda ta ganni tayi tanunani shine shine kamar wanin barawo ba
Itako Fandau sai nuni take tana shine dama dan ball ne wllh shine
Cikin tattausan muyarsa mai sanyaya zukatan yan mata
Yace"shine wa?
Dasaurin tajuyo tagansa kance cikin kunfa iya kirjin sane kawai a waje da remote a hannun sa yana jifanta da murmushi
tafara jada baya tana tunashi da yatsa tace "dama wajenka yakawone karya yamin yace zai kaini gida
Mekewa yayin ayanda yake bakomai ajikin sa danma kunfa ya lilibe wasu guraren yanufota dasauri tajuya daya gefen duk da inda sabo tasaba da ganinsa haka amma duk sanda taganshin abin sabo yake zuwa mata babba baya shayin nuna tsiraici haka
Yana karasawa yarungumo ta tabaya baya ya zaga hannun sata kirjin ta yakaki ajiyan zuciya
Cikin kunnenta ya rada mata "kinga lefin sani ne dan yakawo mata gun mijinta
Tace"wacece mata kuma waye mijin
Yace"ai mata kece mata
Tace"matar wa?
Yace"mata Muhammad?
Tace" harka manta nifa matar wucen gadi ce kai kafadi haka
Dan haka nita merabo"ce
Juyo da ita yayin
Yahade rai yace "gwara da kikace me rabo ai merabo yariga yagama diban rabon sa duk wani rabo yana cikin budurci kuma nine
Harda riban rabon y'a
Duk wanda zai sameki wllh haka zai jiki kabar kuntun tuwu dumame.
Tace "bakaji ba ance dumaso kafi zabo dadin
Zan samu wanda zaisone dan ayanda nakega kaina zansamu masoyi
Kaide kamin fatan ALLAH yabani mijin zanjiyar dashi dadin da wanda yake takaman yasamu budurcin bai samuba
Zan masa abubuwan da zaiman tadameye budurci zanmayar dash.....
"keee bakida hankalin da auren nawa kikemin mgnn wani katon anki amiki fatan samun mijin
Zumura baki taye tamasa kunkune
Cak yadaka tacikin bathtub din yajefata shika yashiya shijab dinta yacira dasauran kayan ta yacire duk wani kayan da yake jikin ta runfa yamata yasakar mata dukkan nauyin sa cikin mugunta yakamo lips dita ya shiga tsosa da zafi zafi yakeja yanda zataji zafi
take tafara yarfa hannu dan lips dinta yafara mata zugi saida yagaji dan kansa hakan ma bai saketa ba saida ya garzamata cizo yacire bakin sa
hannu tasa tana murza wajen
ya janye hannunta datake murza wajen
yace"kirabu dashin kar kibawa hannun ki wahala nayin maganin rashin kunyan sane
Wannan kadan ne yasake min mgnn wani katon yagani idan ban raba shida jikin MATA ba
Tace "ciyeni zakayin
Yace mata kenan tan ta damakike kin manta nafi maye iya maita har gurnani nake
itako wannan sabon sunan ne yake bata mamaki wai Mata
Wanka yafara yimata cikin sabon sana sonmore albarkatun jikinta dan tana jin yanda yake sarra fata
jin zai kauce hanya yasa
tace "ni kamar ni zanje nayin sallah
Wani dadi yaji yakamasa kenan tasamu cikekken tsaki
Ajiyan zuciya yasauke
Afili kuma yace" a a kibarin mana na nuna miki merabo ayanzu yafi merabo wata ran
Daure fuska tayin tace " aidana ga tukunyan tawanku goben tayin said.....
Katse tayayin dacewa "yawwa ahe kinsani shiyasa zan daura ki akan sanwar da zai baki mamaki
Shiru tashi dan ta fashinci shi irin masu dukan mutum su hana kukane
Saida yagama jagolgolata sanan ya dauraye jikin sa ya tashin yaja towel din yadaura daya kuma ya fara goge jikinsa dashin yajiyo yakalle ta yace"kigama ki fito kiyin sallah
yajuya yafita
Ita kuma tafada kogin tunani wato dama Sani dabara ya yakoya mata kenan tayace tayin amma nida *DAMARTA*
Wajen tsiyen zuciyar Nabil anya yanda ta kejin haushin sa zata iya sakin jiki dashi kuwa
Amma wani ban gare na zuciyar ta yace mata wanan ma dabarane kiyi amfani da DAMARKI wajen janje hankalin sa kanki tawannan hanyan ne kadai zaki samu daman kunta tawa matar sada ta fuskanci tanada mugun kishi takoya mata hankali sannan shikansa Nabil saita jigaratar shi a soyayyar ta yanda bazai iya rabuwa da ita ba zata dauki fansa akan sa
sani tabbas wanan shawarar taka tayin
Zanyi amsani da *DAMATA* nima incire tsoron su in kwatowa kaina yanci dan babu maraya sai rargo
ALLAH katemakeni ka aramin DAMA koda na lokaci dayane naga Hadim tayin kuka agabana adalilin wani abu danayin yabata haushi zanji sauki azuciyata idan naga kukan ta
ALLAH kacusa sona meyawa azuciyar Nabil yaji duk Duniya bazai iya rabuwa dani ba
Alokacin nikuma zan rama duk abinda yamin nakunta ta masa
ALLAH kabani karfin guiwan yaudaran sa fiyeda yanda shiya yaudareni.
Haka har tagama wankan tafito
Tayin alwala saita tsaya tana waige2 dan neman abinda zata daura tafito
Ba towel shine yafita da dukka 2 gashi yajika mata kayanta da kunfa ta dauko shijab din tawanke kunfan ahaka ta daura yalike mata ajikin duk yafito mata da duk suran jikinta
Shima Nabil dama jiran fitowan nata yake danyasan ahaka zata fiko
Daure da towel din ta samesa abakin bed azauke shijab a hannun sa
Yana ganinta yabita da kallo kamar wani tsohon maye yakasa kodan kibta idan sa bako maibane sai wani salo natafiya dayaka ta canja
Ga Fandau dama da iya tafiya balle yazu da zatafara dagaiya saiwani girgiza boobs dinta take bai gama rikicewa ba saida tajuya bayan ta yanda take sarrafa Heep's dinta aibai san sanda yameke ba amma taku 2 yayin yagane idan yakara sa zai war ware mata alwala shikuma yafison tayin sallahn taci abinci ayi megaba daya
Dan haka cillah mata shijab din hannun sa yayin
Yace kisa kiyi sallahn
Tacafe cikin wani salon murya tace" ngd
Yaji muryan harcikin ransa dasauri ya daga kai dan ya tabbatar itadin ce
Bata gama bashin mamaki ba saida tasakin jikekken shijab din kasa ta tsaya ahaka tana kiciniyar sa wanda yajefa mata
Da saure yajuyar da kansa daga ganin ta azuciyar sa yana yaushe yarnyar nan ta fissare haka
Yana cikin wannan tunanin yajin tasake cewa "lah ahen shijab din kamar riga yake yayi kyu kaga yamin kyu
Tunka fin yajuyo yace" !yasalam
Wai wanan wane irin murya ta ara wanda ban santa dashi ba kodan banajin yawan maganan ta amma idan ban manta ba koranan damu kafara haduwa muyar ya bugeni kusan shiyasa na dauketa camara ai
"Bakaga ba
Tasake mgn
"yin sallahn tukun
Baijuyo ba yabata amsa amma saime bazato kawai sai jinta yayin ta fadan jikinsa
Cikin wani salon tace" ALLAH sai kace yamin kyu
Ai Nabil jiyayin kamar bashiba dan mamaki cikin wani dasheshiyar murya yace"a a mata kiyin sallahn karki karya alwalan kin
tace haba mijin kaman ta Annabi idan yayin alwala zai fita sai yayiwa matar sa haka tajefa masa kissing awuyan sa
A take jikinsa yafara rawa gaba daya gashin jikin sa yameke towel dinda yake daure ajikin sa dakan sa yakunce dan yanda sandan girman yahar ba
Fandau ta gefen ido ta kalli abin tadago da fuskan sa takalli yanda yarikice idon sa yazama ja yakasan bude bakin sama yayi magana 'murmushi tayin azuciyar ta tace baza kayin wahalan kamuwa ba ashe''
Afili kuma Tace"umm barin na tashin nayin sallah akwai abinci kuwa?
Cikin in ina yace" eh eh yana parlour barin na dauko mikin
Wani fari tayin da manyan idanuwan ta tajuya tayi inda abin sallah yake
Tana idar da sallah taga yasa tulin abin ci agaban sa tasowa tayin cikin ran gwada daf dashi tazauna suka faraci canta ajiye fork nakoshin
Cikin salaon magana ta fadi hakan
Danhaka sai da yajuyo yakalle ta
Yace"ok yana cin nashi abinci
Can tawani gan sare kirji tayi mika tace "washhh
Yace"yayane
Tace"gajiya
Yace"jeki kwanta
Kawai saita kwata a acinyar sa kuma ba wanciyan kadai tayin ba saida takai hannun ta inda take gani yana harbi hamar kumana
Ai abincin bakin nasa atake yafurzar dalilin wani kwaruwa da yayin yana buga kigirjin sa
Yace"meye haka kashenin zakiyin
Tace "Haba dan na kwanta acinyar ka shine zan kashika kaifa da kake hawa kaina,,
Abin nata yanzu yadena bashi mamakin sai
Ka wai yada gata sama yace" to bari naje nasosa miki inda yake miki kai kayi tunkafin ki illata ne kijan wowa matata asara
Awanan daren Nabil yatabba tar Fandau mace ce
ba itaba ma hatta mama acikin sururun Nabil ya kwararamata albarka bai taba jinta kar na yau ba kodan bata ta ba biye mishi kamar haka ba dan tama sa abubuwan ya gaskan ta mgnn mutane da suke cewa kowace macce da wayon ta ake haifanta
Nabil kenkeme ta yayin ya yakwata har baci ya daukeshin
amma
Ita batayin bacci ba
Abu daya taketa tunowa acikin sunbatun nasa wanda kusan duk sauran bata rikeba sai shi
MATA KETA DAMAN CE BANTA BAJIN IRINKI ACIKIN MATA BA NANEMI MATA DAYAWA AMMA BA KAMARKI
Kenan ma zinacine haryabin matan da maisan adadin suba bata san sanda tafashe da kuka ba
Afirgice ya tashin yana sake kenkeme ta yana tambayan mata meye?
Fisgewa tayin yasake rukota dakyar ta masa bayanin tunanin data
Takara dacewa dama bayan mugutan da kamin da lefin zina ma akan ka
Dariya yayi yace "kina kishi nane
Kallon sa tayin bata ce komain ba
Yace"tokwan tar da hankalin ki
Ya mata bayanin komain
Kuma yanzu yadena
*BAYAN WATA DAYA*
Badin irin zaman soyayya da Fandau da Nabil sukayin awannan kasa bata lokacine
Har abokan tafiyan sa suka taho suka barsa shi sai yau ya tashi yau din ma sai da aka nace masa akwai wasa a London din yayi gagawan zuwa sannan ya fiton
Amma ne suna shiga jirgin Fandau takama amai da zazzabi abin ya bashi tsoro sosai yakira doc ya masa bayani doc ya daga idon Fandau yagani yace cikine da ita barin na auna ta sai na bata mgni da ya dace da ita ko
Cikin tsoro Nabil yace cikin kuma
Doc yace yes doc yayi 2 Nabil yace shifa ba cikin bane kuma baza a auna ba
Doc yace medin kace ai nasan matar ka wanan din bansan taba Nabil ya daure fuka yace sister ditace
Dc yace, "yawwa kamarin na mata tambaya wllh cikin ne da ita cikin kosawa Nabil yace" bata jin English
Kuma ba cikin bane dama idan ha shiga jirgin haka yake mata
Shiru dc yayin danshi yaga cikin amma Nabil yana son musa masa akan aikin sa
Shima nabin wani irin faduwan gaba yake ji yaza ayin ace tayin ciki kode mgnn Sani ne ya tabbata nacewa idan batayi arba in ba zatayin konika ne ya tabbata inko hakane yazaiyi
Mezai cewa
Hadim dan yafara hango gaskiyan abin dan wata kuda da kwana dayayin da ida baga tayin period ba
Bama Hadim ko amutanen wajen idan akace ciki yasamu yanzu to
akwai matsala
Ammm nima de haka nace fandau tayin handa ma
*Ya Hadim zatayin idan taji lbrn cikin dan kutuna zuwanta saura wata 3 fa*
'''Ina bawa masoya kakurin rashin jina saboda wasu dalilai dan fadan zakumin afuwa'''
*Sain najin*
*Commet*