HANYAR RUWA

Complete

by @zahraroyal

⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️

       💦The way of water 💦


   

  


  Together 💪 

    BY      


 'KANWAR SOJA 


 RUMMY'N ROYAL


 ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌


   


  

   

   

    In the name of Allah the Beneficent the Merciful

   

   


  _After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_


 

   

   

   

  🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*



   

  Page _1️⃣

   

  

   


  In kina group ɗina bakya comments zan cireki*

   


   

 Ina mai rok'on ALLAH subhanahu wata a'la  kamar yanda ya bamu iko da damar farawa lapiya yasa mu gama lapiya, ya kawar da idon shaid'anu akan mu,ALLAH yasa mu amfana da abunda muka zo dashi.


 


   


   Kano


   


  

  Alhaji BELLOH RABE mazaunin garin Kano state a chan gabashin 'kauyin Bichi, wane shahararren mayaudari mutum ne mai taurin zuciya da saurin fusata wanda ya kasance mai mugayen hallaye gwatar fillayin bayin Allah da gonar su, kota halin 'ka'ka ne zai kwace musu , da 'karfi da tsiya , mahaifin sa Malam Rabe ya kasance mutum da ake girmamawa a cikin wanan 'kauyin nasu ,ya kasance mai jan sallah liman a masallaci su ,wanda mutane sukayi amanna dashi gun rigo da al'kawarin da amana har suka fara mayar dashi tamkar mai gari ,akwana a tashi kuwa haka ya kasance sai da aka bashi wanan sarautar ta mai gari duk wani harkar filli da gona yana hannun sa ,su dai duk kyaun hallin sa Allah kan jarabawar bawa ta hanya daban daban ,hakan ta faru ne ta hanyar jarabba imanin Malam Rabe ta hanyar bashi wani fitttinin yaro mara jin magana wato BELLOH , 


   


   


   


   


   


  Tun ranar da akace Malam Rabe ya kuma ga Allah ma'ana Allah ya mai rasuwa Alhaji BELLOH ya kwashi duk dukiyar sa da nashi da wanda ba nashi ba ya kuma cikin gari da zama , hankalin mutane ya tashi matukar gaske ganin yanda lokacin daya BELLOH ya kwashe dukiyar su a sannu a hankali a ka bishi birni sai dai abin mammaki ba da gaban ba yana ganin su yasa aka kawo musu jami'an tsaron cewa sharri da 'kazafi zasu mai a inda ya yasa suka kuma nauyin Bichi da baƙinchiƙin a rayuwa sanadiyar wanann al'amarin wasu sun mutu da takaichin da tsinewa Alhaji BELLOH.....


   


   


   


   


 Alhaji BELLOH  matar shi d'aya tak a duniya wacce sukaye auren lalle lalle da lalle tun suna yarinyar tasu a gaban iyayensu har tagaika duk sun rasu sun barshi , Hajiya Lubabatu da Alhaji BELLOH bai azurta su da yara masu yawa ba yaro d'aya tak suke dashi mai suna Muhammad (Faisal) BELLOH,,,,,,,, 

   

   

   

   

  Suna zama cikin zaman lafiya da wadatar zuchi duk wata shiga da fitta idan ya cutar da bayin Allah sai ya bi court da doka ya saye su kaff talakawa na kai yawan kukan su akan hukuma anmman a banza sai a kore 'karar domin kud'in sa , tun ana kai 'korafi fillin jami'an tsaron har ana tsoron tinkarar jan ragamar Alhaji BELLOH don tuni yayi suna a garin Kano duk wanda yaye taurin kai kuma to ha'kika zai bar duniya ,,, 

   

   

   

 Hajiya Lubabatu 'yar jahar Adamawa state daga 'karamar hukumar Yola ta arewa, wacce ta taso a gidan talakawa kyaunta bai sa ta sayarda ganganr jikinta ba, kasancewar su talakawa tunda taga Alhaji BELLOH RABE taki ta kamu da tsanamin soyayyar sa kamar yanda yace shima yana don ta basu tsaya dogon binchikiii ba aka d'aura auren domin ganin sa mai arziki da farau farsu da mutane , Hajiya Lubabatu batayi karatun boko ba don iayyen su basu da wannan 'karfin sai dai an sanya tayi ilimin addini har islamiyya ta kamalla jiran miji taki Alhaji BELLOH na zuwa aka bashi itta sukayi birnin Kano har Allah ya azurta su da samun Faisal daga shi kuma ba wani motsi .........,.


   


   


   


  Al'kalamin ƙanwar soja ✍️💞

⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️

       💦The way of water 💦


   

  


  Together 💪 

    BY      


 'KANWAR SOJA 


 RUMMY'N ROYAL


 ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌


   


  

   

   

    In the name of Allah the Beneficent the Merciful

   

   


  _After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_


 

   

   

   

  🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




PAGE _2️⃣



Har Allah ya azurta su da samun Faisal daga shi kuma ba wani motsi.


Kamar yauma zaune hajiya Lubabatu take kan kujeron parlornta wadda suka gaji da had'uwa tana danna wayarta mai tsadar gaske ga wani shayini take kai daka ganta kasan kud'i da hutu sun zauna a jikinta,




Shigowa taji anyi an fad'a kanta "Mommy" cewar Faisal d'ansu d'aya tilo wadda bazai wuce shekara 27 zuwa da 28 amma duk haka zaune yake ya mak'ale mata a jiki itama dai suna bala'in son yaran nasu wadda Allah ya basu shi d'aya shi yasa suka d'au son duniya suka d'ora masa shi yasa duk wadda ya tab'a sa sai inda k'arfin su ya k'are shifa kansa take tace "d'an albarka ya haka ko yinwa kake ji ne uhm?", Tab'e baki yayi da cewa "a'a fa Mommy wai Dad ne yace saina bisa wajan aiki" ya idasa maganar yana kwab'e baki Dad dake shigowa yace "bafa wani aiki zaka yiba ba kawai ka fara sanin ya abubuwa suke ne" da sauri Hajiya Lubabatu tace "hakane kuma tashi kaji Allah ya tsare hanya" tashi yayi yana b'ata fuska dariya suka bisa dashi harya suka shiga mota aka bud'e masu get suka wuce.




Wata mata ce zaune ita da yarinyarta tsakiyar hanya yariyar ta juwa baya da alama bara suke daka kalle su kasan suna cikin wahala daka kalle su suna da d'an yawa wajan da alama basai ka tabbaya ba y'an gudun hijira ne yariyar ce ta juyo da sauri ta washe baki da alama sadaka aka bata kyakkyawar gaske ce yarinyar ni kaina saida na girgiza da kyawunta fara sal Amma wahala duk ta b'oye hasken fatar tata ga d'an k'ara min bakinta mai d'auke da jan leb'e yarinyar da bazata wuce shekara 14 amma daka kalle ta kai kace ta Mayan tane saboda halitar da Allah ya zuba mata kamar ita tayi kanta ga gashinta mai kamar na turawa dan hijaf d'in data sa duk ta yayyage ana iya hango tudun gashin murmushi take jefama uwar mai k'ayartarwa da sauri uwar daka kalle ta suna kama da yarinyar uwar tace "ILIHAM wannan farin ciki haka mi muka samu ne" da sauri ta matsa kusa da uwar tace "Ummah kin gani d'ari biyar aka bani sadaka yau mun samu na cin abinci" Allah sarki wasu hawaye ne suka zuboma Ummah da sauri ta share na tausayinsu dankar Iliham d'in ta gani.



Motoci ne suka tsaya wajan bada hannu dai-dai wajan su Iliham da sauri masu barar suka tashi da sauri Iliham tace "Ummah bari naje kona k'ara samo mana" da gudu ta tsaya dai dai wajan motar su Faisal Ummah na kiranta amma ina takai wajan tana bara "a bamu sadaka saboda Allah da Annabi" Faisal da dama cike yake gashi basu son tallaka Alhaji BELLOH kuwa wani uban tsaki yaja Iliham kuwa da bata san miye ba tasa hannu tare buga gilas d'in motar da sauri wani b'acin rai ya ciyo Alhaji BELLOH b'alle murfin motar yayi ya fito yana huce ita kuwa Iliham tsora tayi tad'an ja baya batai aune ba taji an d'auketa da gigitaccan marin daya sata fad'uwa k'asa fashewa tayi da kuka da sauri Ummah tayi wajan d'iyar tata tana rungume ta tana hawaye itama Alhaji BELLOH kuwa nunasu yayi da yatsa "ke harkin isa kisa hannu kina tab'a mana mota mai daraja haka ke wacece k'azama dake banzaye kawai" Faisal daya fito shima ganin Dad d'in ya koma cikin mota ya tsaya kansu yana tofa masu miyau da cewa "bakuda aiki saiyin bara masu matatar zuciya kawai" shima ya shiga mota yana wani abun tsaki Iliham kuwa zuciya ce ta ciyo ta ta shi a harzik'e dan Allah yayisu a haka ai bawai baya sunsu ba ne da sauri Ummah ta rik'eta tana girgiza mata kai hawayen tausayin su na zuba ita kanta Iliham d'in ganin Ummah na kuka ta fad'a jikinta tana k'ara fashewa da kuka mai ban tausayi mutane duk sun taro wajan........








ZAHRA ROYAL STA CE

⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




  Together

      By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





 In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*


  


  PAGE 4️⃣


   


In kina group ɗina bakya comments zan cireki


   


   

---


   


  Mom dake zaune a Falo tana waya da alama da wata take "Yawwa Hajiya Talatu, dan Allah ki bincika min, so nake na samu wadda shekarunta basu fi 14 ba zuwa 15, yawwa dan Allah kar aja lokaci", daga haka ta yanke ƙiran, 


   


  Ɓangaren Hajiya Talatu wato Ƙawar Hajiya Lubabatu suna gama wayar ta ƙwalla ƙiran wata 'yar aikinta, "Asabe!", ba jimawa ta iso tare da faɗin "gani Hajiya", "Yawwa Asabe naji rannan kina hirar yara masu bara, ina son idan babu damuwa a samo min wata, ƙawata ke buƙatar 'yar aiki yarinya amma", cikin girmamawa Asabe ta ce "Hajiya ba za a rasa ba zan nemo ta in sha Allah", sallamarta tayi ta tafi....


   


   


   


  Wani 'karamin gida ne kamar ganko sai guntun zana da ake kewaye a tsakiya alamar bayan gida ne a wanan gun yarda babban bishiyar limis dake bisa iska, sallama ake dukawa tunda 'kofar gankon amsawa tayi da siriirin muryarta wanda yanzu nan tagama kuka Ilham ce ta fitto daga 'karamin dakin dako rufi babo d'ankwalin kanta ta gyrah ganin Asabe ne ta fad'a fsukarta da Murmurshi sannu da zuwa Adda Asabe " ta fadi"a tana dani damuwar ta amsawa tayi da fara'a,


   


   


   


   "ILHAM. Umman ke bata nan ne " da sauri ta amsa da cewa tana ciki shigo mana Adda Asabe kanta ke ciwo ," kafin tagama magana ma Asabe ta zafi takalmin ta tashiga da takalmin ta kasancewar bata son taka 'kasar dake d'akin wanii yagaggiyar zani Ilham ta shimfiɗ'a mata matsayin abun zama, gaisuwa sukayi sosai da mutuntuwa nan Asabe ta zayyana mata komai shiru Umma tayi "to Asabe ban'ki maganar ke ba tabbas muna bukatar taimako amman ina tsoro kasancewar ILHAM amanar 'yar uwa tace kinsan aiki a gidan masu kud'in nan ," 


   


   


   


  "Hadiza kinan ne kam na tausaya miki ne kinsan tare muka zo jahar nan tunda boom ya watsar fa muna 'kauyin mu dake Borno dangi duk sun mutu a wanan lokacin Ni kam kinga na samu aiki a gidan Hajiya Talatu kima dai taurin kai gariki a gidan ALHAJI BELLOH RABE zatayi aiki to me matsalar duk sati tana zuwa duba ki tunda Hajiya tace yarinya taki so da ba haka ba aiki ma zakiye ,zaku samu abinchi Amman da bara zaku dogara ne ? Amman ba komai kinga tafiya ta ga ledaer taliya ce dafaffe na kawo miki "  


   


   


   


 " Asabe na amince tunda kin tabbatar da gaskiyar ke gobe kizo ku tafe zan mata magana ciki da farinciki ta cire duba d'aya ta basu ta fitta da jin dad'i don hakan zai sa ta saki samun gurbin a zuciyar uwar dakin ta Hajiya Talatu, 


   


   


  Da farko ILHAM ba taso ta je aiki tabar mahaifiyar ta ba amman ya zatayi a hakan 'kadarrar ta tazo mata kuka yaye sosai nan ta fita da Adda Asabe da Umma ta Hadiza,





 



Bayan sunje Hajiya Talatu ta karɓe su hannu biyu, biyu, ta ce Asabe tabar mata su taje, aikuwa ranar sun cika timbinsu da abinci wanda rabonsu da suci irinsa kuma su ƙoshi sun manta ba zasu iya tunawa ba,


   


'Daki tasa aka kaisu, bayan sun huta ta ƙira su ta nuna musu illar bara da kuma irin abubuwan da take janyowa, "ki duba baiwar Allah kinada yarinya ƙarama kamar wannan, wasu mara sa imanin zasu iya ɓata mata rayuwa ko a sace miki ita a neme ta a rasa, kinga mai gari ya waya kenan, da ƙarfin ku da lafiyar ku zaku iya neman kuɗi ba zaku rasa ba, amma bara ba tada wani amfani a rayuwar mata harda mazan ma gaba ɗaya,


   


   


   Dan haka zan aika 'yar ke zuwa gidan 'kawata HAJIYA LUBABATU dinga taimaka mata da wasu abubuwan duk da akwai masu aiki", nan ta tambayi sunan su ƙaramar ta ce "suna na ILHAM, wannan kuma Ummana ce", ta faɗa tana nuna wadda bata fi sa'ar Asabe ba ɗin ba, ita kuma ta ce "suna na Hadiza", murmushi tayi sannan ta ce, , farin ciki ne ya baibaye su, nan sukayi ta auno mata godiya babo ƙaƙautawa ,


   


  Nima godiya nayi amman ga Allah subhanahu wata'ala.


   


   


   


  Bayan kwana biyu ILHAM ta fara aikin ta gidan ALHAJI BELLOH RABE inda take wa Hajiya girki girki kawai saboda akaiw wasu ma'aikatan gidan, sosai ta samu nistuwa don tana samun abinchi a inda albashi ta na farko ta saye kayan abinchi ta kai tun Umma kuma takan ziyarci ta a duk ranakon mako,, 


   


   


  Tunda ILHAM tazo gidan ko da wasa bata ta'ba had'uwa da Alhaji BELLOH ba kasancewar ma yana Abuja wani contract da ya samu mai tsoka da dole shi zaiji ba dan aiki ba.......


   


   


  " Wallhi 'karya ne Malam Tanimu ba ka isa ka ja dani a 'kasar nan ba waye kai " wanda aka kira da Tanimu ne ya shafi hawayen sa da Murmurshi ALHAJI BELLOH kayi kuskure a rayuwar ka saboda kazallunchi ruhi da ba'a zalunta akwana lafiya Allah ya isa tsakanina dakai ka cuci rayuwata ka kwace min gona ta da ya kasance dukiyar marayu a garini nazo maka da 'korafi kasa an kashi ne kabar yara cikin maraice tsakani na da kai Sai Allah ya isa kuma aka gani tun a duniya sai Allah saka min don hakkin marayu bazai barka ba ," 


   


   


   


 Hannu yasa ya tsinka mai mari a gigice ya farka yana had'a gumi "shige Tanimu ka mutu ma bazaka barni na huta ba d'an iska ne har namanta ma na damfari gonar ka ai kasuwanci naki aikin banza to ko nafi 'karfin ka balle fatalwar ka dole na kuma Kano a kwanan nan ....


   


   


  Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 3️⃣


Abin mamaki shine tinda wannan lamari ya faru tsakanin su Alhaji Bello da Faisal da su Ilham Ƴan gudun hijira, Faisai yake tunanin abinda yayi bai dace ba, yaji babu daɗi, ko kaɗan baiji daɗin abinda sukaiwa waɗan nan almajirai ba, abin ya matuƙar tsaya masa a rai, ta yadda idan ka dube shi sai kaga damuwar a fuskarsa mai cike da ƙawataccen kyau irin na Yaran da hutu ya ratsa, 



Lokacin da Hajiya Lubabatu ta fahimci wannan damuwa a fuskar Faisal hankalinta ya matuƙar tashi, dan ko misƙala zarratin bata ƙaunar taga Yaron ta ƙwalli tal a cikin damuwa, nan take ita ma zaka ganta duk ta birkice, da haka ta fuskance shi "My dear kwana biyu na ganka sai a slow, shin me yake damar min Yarona abin tinƙawo na, ya kamata ka sanarwa da Mahaifiyarka", ta faɗa tare da shafa gefan fuskarsa, murmushi ya ƙawata fuskarsa da ita sannan ya kwantar da kansa a kafaɗarta ya ce "Mom banida damuwa karki damu kaina ke ciwo but nasha magani nasan zai dena, ya faɗi haka ne dan ya kwantar mata da hankali, 


"hmm Faisal kenan, kawai kace ka ɓoye min damuwar da take damunka, amma zan rabu da takura maka da tambaya, kaje ka kwanta ka huta, in sha Allah idan ka tashi zaka ji ciwan kan ya barka Uhm", ta faɗa cikin so da kulawa, murmusawa yayi kafin ya sumbaci kumatun ta ya miƙe ya nufi side ɗinsa wanda ya ƙawatu da kayan more rayuwa,




Ƙaton Falonsa ya nufa mai ɗauke da kujeru saiti biyu kalar green da white, direct bedroom ɗinsa ya nufa mai ɗauke da Italian bed mai kyau da tsari, kalar white ne komai na room ɗin white ne, Toilet ya shiga ya sakarwa kansa ruwa, bayan yayi wanka ya fito yana tsane jikinsa da towel, yalwataccen gashin kansa ya busar da handryer, bai shafa komai ba sai bin jikinsa da yayi da turaruka masu ƙamshi da tsada, ɓangaren da kayansa suke ya nufa, wani ɗaki ne na musamman wanda gaba ɗaya wardrobe ɗin kayan sawarsa ne a ciki da takalma, da agoguna, belts, da sauransu, babu abinda babu a wannan waje, side ɗin kayan bacci ya nufa ya ɗakko wata riga mai maɓallai da wandonta iya gwiwa, sanyawa yayi kana ya fito ya nufi ƙaton bed ɗinsa ya kwanta tare da jan blenket, kallon saman ɗakin yake yana tuna lokacin da Dad ɗinsa ya mari wannan Yarinyar, hango kukan da take yi da yadda Mahaifiyar ta ta zo wajen da gudu ta rumgumeta suna kuka, "why Dad, why?", ya faɗa tare da rintse idonsa, baya ƙaunar a wulaƙanta wani, balle ƙaramar Yarinyar da abinda zata kai cikinta kawai take nema, "Dad me yasa ka cika zafi akan Talaka ne, me yayi maka da zafi haka?", ya tambayi kansa yana jin ciwon yadda Dad yake mu'amularsa, da wannan tunani bacci ɓarawo yayi awon gaba dashi, a cikin baccin ma mafarkin Yarinyar kawai yake tana ta kuka.






Bayan kwana biyu damuwa duk ta addabi zuciyar Faisal, bashida wata walwala kamar yadda yake, akan Dinning suke suna breakfast, Dad da Mom suna ankare da shi, duk ya sauya, gyaran murya Dad yayi masa saurin ɗagowa yayi ya sauke face ɗinsa a kan Dad "Son what is in your mind", kasancewar bai fiye ɓoyewa Iyayenan nasa komai ba sai yaji yana son ya gaya musu, "Dad ina son na dubo Yarinyar nan na bata haƙuri akan abinda ya faru ranar nan", ya faɗa yana kallon Dad, "Son wace Yarinya maiya haɗa ku?", cewar Mom.



Dad kuwa kafa masa ido yayi, "Mom wasu mabarata ne", "what mabarata Son, bazan tambayeka abinda kai musu ba dan basuda wannan darajar, sai dai ka sani ban yarda da ka bawa kowa haƙuri ba balle wasu ƙasƙantattu marasa galihu, ka maida hankalinka a jikinka bana son shashanci", cewar Dad daya miƙe a fusace ya bar dinning ɗin, binsa Faisal da Mom sukai da ido, dan lamarin ƙiyayyar da Dad yakewa Talaka abin gar tsoro yake basu,




Hmmmm wato Dad ya manta ma da mari wata, lallai baka maida Talaka a bakin komai ba.


Marairaicewa Faisal yayi kamar ƙaramin Yaro, Mon ce ta nemi ba'asin abinda ya faru, bai ɓoye mata ba ya labarta mata, taji tsantsar tausayin Yarinyar, kuma ranta ya ɓaci akan abinda Dad yayi, goyan baya ta bawa Faisal ɗin akan yaje indai ya gansu ya taimake su kuma ya basu haƙuri, da wannan hankalin Faisal ya kwanta.






Yaje duk inda yake tunanin zai gansu amma bai gansu ba, ana cikin wannan yanayi Visa ɗin Faisal ya fito na tafiya Ƙasar Australia, domin cigaban karatunsa na Low, haka ya ɗaga yabar Nigeria ba tare da ya haɗu da su ILHAM ba.






Mom dake zaune a Falo tana waya da alama da wata take "Yawwa Hajiya Talatu, dan Allah ki bincika min, so nake na samu wadda shekarunta basu fi 14 ba zuwa 15, yawwa dan Allah kar aja lokaci", daga haka ta yanke ƙiran, 



Ɓangaren Hajiya Talatu wato Ƙawar Hajiya Lubabatu suna gama wayar ta ƙwalla ƙiran wata Ƴar aikinta, "Asabe!", ba jimawa ta iso tare da faɗin "gani Hajiya", "Yawwa Asabe naji rannan kina hirar Yara masu bara, ina son idan babu damuwa a samo min wata, ƙawata ke buƙatar Ƴar aiki Yarinya amma", cikin girmamawa Asabe ta ce "Hajiya ba za a rasa ba zan nemo ta in sha Allah", sallamarta tayi ta tafi.





 a kwanakin Asabe ta samo amma Yarinyar tare da mahaifiyarta take, tausayin su Asabe taji sosai, dan ta fahimci a bakin hanya suke kwana, wannan dalili yasa Asabe kaisu gidanta, lokacin da taje basu sadaka taga yanayin jikin babbar kamar ba tada lafiya sai kuka ƴar take, wannan dalilin ne yasa Asabe ta taimaka musu, sunji daɗi lokacin data sanar musu ta nemowa Ƴar aiki , bayan ta kawo su wajen Hajiya Talatu ta nuna kamar Yarinyar dai ake buƙata, sai dai kuma bayan sunyi waya da Hajiya Lubabatu sai tace a kawo mata su, ba ɓata lokaci ta ɗebe su bayan sunyi wanka Asabe ta bawa Babbar kaya ta sanya, Ƙaramar kuma zani ta bata da riga t-shirt duk da tayi mata yawa amma haka ta sa.





Bayan sunje Hajiya ta karɓe su hannu biyu, ta ce Hajiya Talatu tabar mata su taje, aikuwa ranar sun cika timbinsu da abinci wanda rabonsu da suci irinsa kuma su ƙoshi sun manta ba zasu iya tunawa ba, boys quaters Mom tasa aka kaisu, bayan sun huta ta ƙira su ta nuna musu illar bara da kuma irin abubuwan da take hanyowa, "ki duba baiwar Allah kinada Yarinya ƙarama kamar wannan, wasu mara sa imanin zasu iya ɓata mata rayuwa ko a sace miki ita a neme ta a rasa, kinga mai gari ya waya kenan, da ƙarfin ku da lafiyar ku zaku iya neman kuɗi ba zaku rasa ba, amma bara ba tada wani amfani a rayuwar mata harda mazan ma gaba ɗaya, dan haka na ɗauke ku aiki zaku dinga taimaka min da wasu abubuwan duk da akwai masu aiki", nan ta tambayi sunan su ƙaramar ta ce "suna na ILHAM, wannan kuma Ummana ce", ta faɗa tana nuna wadda bata fi sa'ar Mom ɗin ba, ita kuma ta ce "suna na Hadiza", murmushi tayi sannan ta ce "masha Allah, ke ILHAM zaki dinga min goge-goge, ke kuma Hadiza zaki dinga wanke-wanke da shara", farin ciki ne ya baibaye su, nan sukaita auno mata godiya babu ƙaƙƙautawa.✍️





Nima godiyar nayi amma ga Allah subhanahu wa ta'ala👏







*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️

       💦The way of water 💦


   

  


  Together 💪 

    BY      


 'KANWAR SOJA 


 RUMMY'N ROYAL


 ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌


   


  

   

   

    In the name of Allah the Beneficent the Merciful

   

   


  _After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_


 

   

   

   

  🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*





PAGE 5️⃣



Da sunan Allah mai rahma mai jin mai




____________________✍️aikin banza to ko nafi k'arfinka balle fatalwar ka dole na kuma Kano Kwanan nan.




Tashi yayi duk da cika bakin da yake yi hakan bai hana shi had'a zufa ba sharkam wayarsa ya zaro yana bada umarnin ayimai bokin d'in jirgi yau yau d'in nan sai dai cikin wayar akace "wallahi Alhaji yau jirgin dazai tashi zuwa Kano ya riga da ya tafi sai dai zuwa gobe" tsiki yaja yana kashe wayar tashi yayi ya shiga ban d'aki bai wani dad'e ba ya fito yana zama bakin gado wayarsa ya d'akko kamar zaiyi kira kuma sai fasa yana cewa "kai bari kawai inyi mata bazata sai dai ta ganni" (Hjy Lubabatu Kenna),





Washe gari kowa tunda safe ya saboda jirgi sai Kano,




Iliham ce cikin kitchen tana ta fama aiki tunani ta fad'a yau haka nan ta tashi da wata y'ar fad'uwar gaba aiki take tana tunani har bata sani ba saura kad'an ta yanke wadda ke kusa da ita mai suna Talatu tace "Ya salam Iliham tunanin mi kike ne?" Da sauri ta Sauke ajiyar zuciya tana hamdala dan kuwa Allah yayita da tsoron wani abu ta tab'a mata jiki tace "wallahi Talatu yau haka nan nake jin Yar kasala" ta ida maganar cikin y'ar shagwabar data zame mata jiki Talatu tace "ayyah mu maida hankali mu gama kinga Hjy ta kusa sakkowa" kama aikin mukai gadan-gadan saida mukai abu har guda uku kamar an gaya mana cewa mai gidan zai dawo.







Hjy Lubabatu ce zaune kan kujar porlo fitowar ta kenan ta d'aga waya tana video call da Faisal sunata fira yace "Mommy wallahi nayi kewarku sosai" cike da son yaron nata tace "ai gashi harka rame anya yaron nawa bai fara Soyayya ba kuwa wannan ramar ba kewarmu kad'ai bace" da sauri yace "haba Mommy Allah kuwa ba wata Soyayya" dariya ta saki cike da k'aunar yaron nata tace "kai da wasa nake nida nake so kayi karatu sosai",



Suna cikin firar sukaji dirar motaci cikin gidan da sauri Hjy Lubabatu ta kalle Faisal dake cikin wayar tace "anya ba Dad d'inka bane zai min bazata da zuwanshi ba" cikin murna Faisal yace "dama baya gida yau karki kashe Mommy a tarbeni dashi" da sauri ta amsa da to tana tashi ta nufi k'ofa dai dai ya shigo da sauri ta ware idon tana cewa "ashe kuwa kaine rungume sa tayi cike wayewa sai ta d'an sake shi jin Faisal na cewa "Ohh Mommy harkin manta dani Dad ya dawo ko" dariya tayi tace "kai ba dole ba" da sauri Dad yace "Oohhhhh my dear yakake ya school" cike da son iyayan nasa ya amsa dai-dai lokacin Iliham ke fitowa zata aje abinci dai-dai lokacin Dad idonsa yayi tuzali ta ita tunani ya fad'a shin ina yasan wannan fuskar ne,





Da sauri yace "Lubabatu wai bana hanaki kwashe-kwashe ba kinsan bana k'aunar talaka baida wani anfani jiba da Allah duk son cika mana porlo da wari" da sauri Hjy Lubabatu tace "haba Alhaji wane wari kuma sai dai in ni ke warin amma ba wani wari da nake ji ni" ida maganar tana shan mur Iliham kuwa da dama sauran kad'an ta shige kitchen d'in jin muryar da kamar tasan ta cikin tswa-tsawa gata da tsoro dama bata shirya ba ta fad'a kitchen d'in bata samo ganin waye mai muryar ba,




Talatu tace "naso na tsayar dake yanzu ake ce min mai gidan ya dawo kuma in yana nan ba'a fita in yana zaune porlo bai so yaga kowa dan wallahi sai kin kiyaye dan naga kina tafiya kamar marar lakka dan baya k'aunar talaka ko kad'an" ta ida maganar tana ci gaba da aikin ta Iliham kuwa ci gaba da wanke-wanken tayi itama abunda suka b'ata tana tunanin mai wannan muryar...................









*ZAHRA ROYAL STAR CE*🌟✍️🥰






Comment and share Fisabilillahi🥰🙏

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 6️⃣



Ta shiga tunani akan inda tasan wannan murya, sai dai sanin hakan babu amfanin tsayawa tana tunani yasa ta cigaba da abinda yake gabanta.



Tinda ALHAJI BELLO ya dawo ILHAM bata sake bari sun haɗu ba dan Talatu ta sanar da ita halin Alhajin na rashin son talaka, shi yasa take taka tsantsan akan haɗuwarta da shi.




ALHAJI BELLO shima ya shiga tunani da son tuna inda yasan fuskar Yarinyar da HAJIYA LUBABATU tace masa ƴar aiki ce, amma ganin zai takura kansa yasa ya kori tunanin, sai kuma mafarkin da yayi da Alhaji Tanimu ya faɗo masa "taya zaka addabeni a mafarki Tanimu?, ka kasa zama a ƙabarinka zaka shigar min rayuwa ka addabeni, to ahir ɗinka wallahi ni nama manta da wani filinka dana ƙwace balle azo ga kai kanka", ya faɗa yana kurɓar Coffee, 



HAJIYA LUBABATU ce ta shigo da sallama a bakinta, murmushi ya sauke mata ita ma murmushin tayi kana ta ce "yau fa ka shammace mu Alhajina", kamota yayi jikinsa ya ce "kewar ki ce ta assasa, murmushi tayi ta ce "Alhajina na hango damuwa a tare dakao zanso ka sanar min da ita idan da damar hakan", ta faɗa tana tsare shi da kallo,



"Hajiya babu wata matsala kawai dai lamarin aiki ne" ALHAJI BELLO ya faɗa yana son kawar da zancen dan yasan halinta da bin ƙoƙƙofi, ƙyale shi tayi badan ta yarda ba.







HAJIYA LUBABATU tana yabawa da aikin ILHAM Yarinyar tana burgeta, hakan yasa take taimaka mata sosai dan ta hango Yarinyar tana da buƙatar taimako, hakan yasa take taimaka mata da suttura daga ita har Ummanta, hakan ya ƙarawa ILHAM ganin girman HAJIYAR dan ta fahimci HAJIYAR tan da tausayo ba kamar mijinta da yaƙi jinin talaka ba, Umman ILHAM da kanta ta zo taiwa HAJIYA LUBABATU godiya akan hidimar da take da su.






Yau ALHAJI BELLO yayi shirin zuwa KANO dan yana son zuwa Ƙauyen BICHI, HAJIYA LUBABATU tayi mamakin tafiyar tasa, dan rabon da yaje ba zata iya tunawa ba, haka kurum taji tafiyar bata kwanta mata ba, sai dai bata nuna ba, har farfajiyar gidan ta rako shi ɗauke da breafcase ɗinsa, dai-dai nan ILHAM ta dawo daga kaiwa maigadi Abinsa, cikin rashin sani ta ɗago aikuwa karaf idanunta dana ALHAJI BELLO ya sarƙe ana juna, firgicewa tayi ta rasa inda zata nufa dan ba ƙaramin tsoro mutumin yake bata ba tinda aka bata labarinsa, cikin tsawa ya ce "keeee!!!, ubanme kika tsaya yi anan?", a guje tabar wajen tana rawar jiki, "haba Alha.....", bai bari ta ida ba ya ce "duk laifin kine LUBA ya za'ai ki dinga kwaso min tarkacen mutane irin haka kina kawo min gida, wallahi na tsani ganin irinsu, amma har yanzu baki fahimce ni ba", ya faɗa a zafafe, ita dai haƙuri taita bashi har driver yaja suka bar gidan gaba ɗaya, sauke ajiyar zuciya HAJIYA LUBABATU tayi tana mamakin mijin nata.✍️








*By Rumaisa Aliyu Inuwa (Rumyn Royal Star🌟)*



PLS SHARING 👏

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*



   


   


   


  PAGE 7️⃣. ➡️. 8️⃣


   


   


   


  BAYAN WANI LOKACIN

  AFTER SOME TIME'S


   


   


 " ILHAM! ILHAM!! ILHAM!!!" da gudu Ilham ta fito a kitchen sanye take da skit da riga mi kyau duk da ya sha ruwa sai d'an kwalin da yarufe kanta masha Allah Ilham kinan ta 'kara cika da kwarjinin tamkar ta kai sha takwas sai dai at this time ne ta cikka 15 year's ,, " haba Ilham kamar sunan ke dad'i kimin kin barni ina ta amsa kuwa a perlour " murmurshi ta wa Hajiya ta amsa da cewa 


   


   


   


   


   


   


  " Kiye haƙuri Hajiya ta ina daka sukwara wanan dalilin ne yasa banji ba " , gyale ta gyara " to Ilham kin san gidan ma'kobtan mu nan ko ? to ta haihu jiya shine zanje Barka kin gama girki nan ki gyaramin d'akin Alhaji kafin na dawo kar ke 'bata lokachin by 6pm zai dawo ke tabbatar kinyi mai kyau sai na dawo ," to Hajiya badamuwa in Sha Allah yanzu zanyi ke gaidasu ," yauwa 'yar Albarka .....


   


   


   


   


   


   


  Dafa kanta tayi wash bara dai nayi sauri kammalawa na gyara dakin wanan dattin ayyuka suna min waya "kumawa tayi nan da nan ta had'a abinchi akan dining hijjab ta sa ta shiga d'akin Alhaji BELLOH ganin ba wani duttyn kirki bane don ko jiya ma ai ta gyara zanin gadon ta ciri ta fara sauyawa..


   


   


   


   


   


  Umma dake zaune ta buga uban tagumi sai tunani takiye "ohhh ne Hadiza ina dai har iyayyen Yusufa sun da auren Ilham shikkinan yarinya na ta huta ne kaina hankalin na zaife kwanchiya da zaman ta gidan Hajiya Lubabatu duk da cewa ba matsala amman kyaun 'ya macce gidan mijinta da ace Adda Salma' na nan a rayye da zataye farinciki sosai da auren Ilham nata '" tunuwa da iyayyen su da 'yar uwar ta ya sa ta fashi da matsakaichin kuka " Allah ka bamu zaman lafiya a jahar Borno da Nijeriya duka mun rasa iyalan mu a hatsarin boom dewa kowa ya watse Allah kaine gatan mu ,ta chigaba da sharar dakin ta harda leda da katifa Ilihqm ta saya mata a albashi ta.....


   


   


   


   


   


   


   


  Alhaji BELLOH RABE zaune a office nasa Yana latsa computer Kama kansa yayi da don kumawa gida duba agoggo hannun sa yayi yaga 3:30 rufe computer yayi ya latsa wani abun , jim kad'an sai ga wani ya shigo ya ambace shi da "Isa kaina na ciwo zan tafe gida ka tambatar ka rufe min office kafin lokachin tashin ma'aikata yayi " to Alhajin Allah baka lafiya ya fita ya shiga 'karuwar mator sa sai hanyar gidan sa ...


   


   


   


   


   


   


   


  Kai tsaye ya shiga da'kin sa ganin Ilham tama sa turarin wuta abin ya tsaya masa arai me wanan jakar takiye a d'akin sa "ke don ubanki me yaka wo ke d'aki na ina Hajiyar? ya fad'a da tsawa tsawa take ta yar da kwalbar hannun ta ya fashe don Ilham tana mugun tsorata idan aka mata tsawa " Hajiya bata nan shine tace ina gyrama ka tura kar ka na gama yanzu zan tafe "..


   


   


   


   


  Juyawa yaye ya cire hullar sa "da d'an fara'a ina taje "? abin ya bata mammaki cikin sanyin murya ya mata magana " taje Barka gidan Aunty Mariya " awwwww "to Iliham hau gado" abin yamata banbarakwai "nace ki hau gado kinsan inason ke sosai Iliham kina da tsabta hali da manyan mazaunai kai kullum sai nayi mafarkin ke "rintse idon ta. tayi tace "inallillahi wa inna iallhin raji'oun " don Allah Alhaji ka rufa min asiri ka barni na tafe bazan iya ba yarinya ce ne "dariya ya kice dashi...


   


   


   


   


   


  Ganin yarinyar zata bashi matsala da taurin kai ya zaro bindiga a drawer " ke kinsan wanan " girgiza kai taye "bindiga ce" hhhhhhhhhh "to idan kikamun ihu anan zan fasa kanki dashi hau gado don uban ke "zafi wandon sa da rigar sa tayi ganin hakan Iliham ta fad'i ta suma....


   


   


   


   


   


  Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️

       💦The way of water 💦


   

  


  Together 💪 

    BY      


 'KANWAR SOJA 


 RUMMY'N ROYAL


 ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌


   


  

   

   

    In the name of Allah the Beneficent the Merciful

   

   


  _After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_


 

   

   

   

  🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




PAGE 8️⃣➡️9️⃣



DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI




"Zan fasa kanki dashi hau gado dan ubanki" zame wandon sa da rigarsa yayi ganin haka Iliham ta fad'i ta suma.




Wata irin dariya ya b'ab'b'ak'ewa da ita yana cewa "yau zansha gara ai garama da kika suma shigeyar yarinya kuba beman kud'i ba" da sauri ya jawota jikinsa ya fara shishina ta kamar tsohon maye haka baiji tsoron Allah dake kallonsa ba ya afkama yariya k'arama yama manta da cewa k'arama ce ina hankalinsa ya gushe sai gurnani yake kamar mage ta samu nama, yana futar da wani irin gumi yi yake ba sassautawa wani irin azaba da rad'ad'ine ya farkar da Iliham kuka take muryar ta bata fita wai yau itace Alhaji BELLOH ne a kanta yana fasik'anci da ita wata irin yunk'ura wa tayi zata tureshi amma ina yabi ya kanenayi ta ga wata irin masifaffiyar azaba da take ji a kasanta suma ta k'arayi saboda kwakwalwarta ta kasa d'aukar abun, azabar data farkar da ita ita ta k'ara sumar da ita.





Saida ya tabbatar ya gamsu sana ya sauka daga kanta sai sana ya dawo hayyacinsa kallon Iliham yake yadda duk jini ya b'ata inda take kwance ko lumfashi bata yi wata irin zufa ce ta hanko mai tare da fad'uwar gaba ina zai fara ne?.





Umma dake zaune dai-dai wannan lokacin taji wata irin k'ewar Iliham haka nan yau ta tashi da wata irin masifaffiyar bugawar zuciya yau tayi niyyar zuwa gano d'iyar tata sauri take ta gama abinda take dan ji take kamar akwai abinda ke faruwa da tilon d'iyarta kuma amana gare ta.






A wajan Faisal dake waya da Hajiya Lubabatu wadda taje gidan barka ta d'an jima tunda ta fita taji hankalin ta yak'i kwanciya ta baro yarinya ita d'aya ga Asabe bata nan kar mijinta ya dawo kuma tasan hali nasa bashi iya kama kansa akan mata ta tsani halin mijinta can tana tafiya Faisal ya kirata d'auka tayi jin muryarsa wani iri yasa Hjy Lubabatu cike da kulawa tace "lafiya kake kuwa?" Sauke ajiyar zuciya Faisal yayi yace "wallahi Mommy ina jin kamar wani abu zai faru da wani na kusa dani wadda na damu dashi nake yawon tunani shu yasa ma na kiraki kona samu saukin zuciyata" cike da kulawa tace "bana cema ka fara Soyayya ba to inba hakaba miye na damuwa da wadda baka da taka mai-mai waye abinda zai faru da waye wace" da sauri ya katse ta da cewa "a'a Mommy nidai kawai tun jiya na tashi jikina ba dad'i kamar inyi tsontsuwa na dawo gaskiya zan d'auki hutun ko sati d'aya ne nazo" cike da murna Hjy Lubabatu tace "ai kuwa muma munyi kewarka wallahi kaga yanzu bari na kiraka zuwa anjima zan shiga gidane na d'an fita" sallama sukai dai-dai tazo shiga cikin gidan taga Ummar Iliham itama zata shiga da sauri Hjy Lubabatu tace "ah yau kece a gidan namu kice anyi kewar Iliham kenan" cike da danne abinda take ji a zuciyarta ta k'ak'aro murmushi tace "wallahi kuwa yau hakanan na tashi da son ganinta" "ai kam mu shiga ciki tana nan na barota tana taya ni aiki" cewar Hjy Lubabatu shiga suka da-dai lokacin drivern daya kira suka sa Iliham a buhu da mai gadi ya basu cin hanci mai tsoka dai-dai lokacin zai rufe bayan motar da kasa Iliham ganin su suna tahowa da uwar Iliham d'in su duka da mai gadi da driver wani irin kallon kallo suke tsakanin su zuciyar su na wata irin masifaffiyar bugawa Alhaji BELLOH kuwa cikinsa ne ya bada wani irin kuka da bugawar zuciya.........











*ZAHRA ROYAL STAR CE*🥰✍️






Comment and share Fisabilillahi🥰🙏

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 1️⃣0️⃣➡️1️⃣1️⃣




     Alama Alhaji BELLO yayiwa Driver daya rufe boot ɗin, aikuwa saurin rufewa yayi, ƙarasowar su Hajiya Lubabatu da Umman ILHAM ya sanya ALHAJI BELLO ƙaƙaro murmushi wanda kana ganin murmushin kasan ba a shirya yinsa ba, HAJIYA LUBABATU kuwa kallon mamaki take bin mijin nata da shi, dan ta hango rashin gaskiya a tare da shi, "Kin dawo kenan, ya kika baro su?", ya faɗa yana son kawar da kallon tuhumar da HAJIYA LUBABATUN take binsa da shi, dan ya santa da shegen bin ƙwaƙƙwafi, bata bashi amsa ba, sai gaisuwar da yaji mata da ya gani take masa, ba yabo ba fallasa ya amsa, kana ya ce "ni zan fita saina dawo", daka kawai HAJIYA LUBABATU ta amsa dan haka kurum taji bata yarda da mijin nata ba.










Ciki suka nufa a Falo Umman ILHAM ta zauna, faɗuwar gaba kawaa take ji ba tare da tasan dalili ba, ruwa da lemo aka kawa mata ko kaɗan bata jin zata iya saka komai a cikinta, fatanta shine tayi tozali da ILHAM, 





Hajiya ce ta fito ta ce "ikon Allah kinga ILHAM ɗin bata nan, amma ina tunanin taje sayo kayan miyar da suka ƙare dan kafin na fita na bar mata sallahun driver zai kaita su siyo", ta samu kanta da faɗar hakan ne kawai dan haka nan ba zata ce bata san inda ILHAM ta tafi ba, Umma kuwa kai kawai ta ɗaga dan haka nan take jin wani irin yanayi tare da ita, "tom bari naje kawai dan dama nazo ne na ganta, tinda tana lafiya alhamdulillah, idan ta zo kice ina gaishe ta", "da kij dakata ta dawo ai Umman ILHAM", cewar Hajiya, "a'a nasan zata zo idan taji nazo ban same ta ba", haka nan Hajiya Lubabatu taji bata son natsawa Umman akan saita jira, kuɗi ta bata ta ce "gashi nan kya hau mota, idan ta dawo zan sanar mata", amsawa Umma tayi tana godiya ta fita cike da baƙon yanayin da take ji.







Su Alhaji Bello kuwa can wata unguwa da babu mutane da yawa suka tsaya, kuma abinda bai sani ba, nan ne yankin da ILHAM take wato Unguwarsu, fakar ido sukai suka buɗe boot ɗin suka watsar da gawar ILHAM dake cikin buhun, da sauri suka bar wajen.





Basu tsaya ko ina ba sai gida, Hajiya Luba da gaba ɗaya tsoro ya dabaibaye ta, ta fita tana tambayar ma'aikatan gidan, kowa faɗi yake bai ganta ba, zargin Alhaji ne ya shiga ranta dan ta tabbata akwai abinda ya faru, tana zaune taji tsayawar motarsa, aikuwa bai jima ba ya shigo, kana ganinsa kaga mara gaskiya, bai kalli inda Luba take ba ya nufi side ɗinsa, binsa tayi da sauri, yana ƙoƙarin cire babbar rigarsa ta shigo, idonta ne yakai kan gadonsa, gabanta ne ya buga da ƙarfi, nan take zargin da take ya zama gaskiya, "Alhaji mene wannan nake gani a nan?", ta faɗa a rikice kasa magana yayi sai bakinsa da yake rawa yana son yayi magana amma ya kasa "Alhaji fyaɗe kayiwa ƴar mutane ko, Alhaji shin me yasa ba zaka ju tsoron Allah ka daina haikewa Yaran mutane ba, Alhaji shin me kake ji a wannan ƙazantar ta zinace-zinace, ba wannan ba ma Alhaji ina kakai Ƴar mutane", ganin ta gama ramfo shi, kuma ya tabbatar duk ƙaryar da zai mata ba yarda zatai ba sai ya ce "eh ƙwarai nine nayi mata fyaɗe, ai dama na gaya miki bana son kwashe-kwashen talakawan nan amma baki ji, har ɗaki na kika aikota wai ta gyaran, abincin su ma da nake ci dan ba yadda na iya ne, duk laifinki ne, kuma wallahi idan naji maganar nan a wani wajen a bakin auren ki kinji na gaya miki", yana faɗa ya shige toilet, mamaki ta shiga yi na yadda yake naɗe tabarmar kunya da hauka, kuka ne ya ƙwacewa Hajiya tana faɗin "yanzu me zancewa Uwar Yarinyar nan ni Luba, na shiga uku, innalillahi wa'inna ilaihirraji'un", kuka take sosai wanda har muryarta saida ta dashe.✍️





*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*





*Alƙalamin mu Ƴancin mu✍️*

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 1️⃣2️⃣  ➡️.  1️⃣3️⃣


   


 "  Yanzu me zancewa uwar yarinyar nan ni Luba, na shiga uku, innalillahi wa'inna ilaihirraji'un", kuka take sosai wanda har muryarta saida ta dashe. 


   


   


Tsayawa tayi da kukan nata "wallhi tunda naji launin buguwar zuciya na ya sanja nasan akaiw abin da zai faru dani mussanman ganin Alhaji da yamma shi da sai 6:00 yaki dawo wa gida waiyoo Allah na".


   


   


   


"  Waiyooo jama'a kozo kuga abin mammaki buhu ne anan 'kasar ittace tana motsi da alama abu ne mai rai a ciki haka aka taro zuga guda harda wasu mata suka fitoo ganin abin da zai faru , chan daga nisa na hango wani mutum faso fasoo da 'kura ajikin sa hawa kan dutse yayi domin hango abindaa za'a bud'i a ciki , 


   


   


   


   


  Umma ce tafe hankalin ta sam bata tun mutanen da suka taro kallo d'aya ta musu ta kau da kanta 'kife zuciyar ta sai lugudi ya kiye ,da 'karfin gaske wani ma shayi unguwar yace "ILHAM ce " wani wawan burgi Umma taja a taki ta fantsalo tsakiyar mutane "wacce Iliham me ya sameta , ko dai b Iliham na bace ba ai tana chan gidan Hajiya ,"


   


   


  Ganin an zaro yarinya a ciki ko skit nata babo daga ita sai skit irrin Wanda aki sawa a ta cikin less , sai jini dake malallla gaba d'aya gashin kanta ya rufe rabin fuskar ta wasu shatin mari ne a fuskar ta kasancewar fara ce sosai "inallillahi wa inna iallhin raji'oun cewar mutumin dake tsaye a kan dutsen da sauri ya juya domin fargaba da tsoron abin da ya gani.....


   


   


   


  Umma da ke tsaye mai unguwa ne yace ,"ku suturta mata tsiraichin ta akai ta gidan su abin tausayi wanan shini babban matsala aika yarinya aikatau gidan masu kuɗi don samun abun duniya ga sakamako nan" ai duk wanda ya shiga motar kwad"ayi a tashar wulakanchi zai sauka tun yaushe Yusufu yace yana son yarinyar nan mai unguwa," cewar wani mai adaidaita sahu...



   


   


   


  Hannu biyu biyu Umma tasa ta tallafo kan yarinyarda 'kuda suka fara zaryaa akan ta ganin ta mai kyau yasa ta tabbatar 'yar ta Iliham ce hijjabinta ta cire ta lullu'bata ganin hannun ta ke motse wata mata ce ta dafa da "kiye haƙuri ke kamata ga mai mashin a kaita gida Allah bata lafiya ta fad'a tana shari hawayin ta ,


   


   


   


  Ruwan zafi Umma tayi ta mata wanka sai nan Iliham ta bud'e idon ta ,ganin 'barnar da akawa Iliham yasa Umma saki fashewa da sabon kuka ga jinin yake tsayawa kamar maza biyar ne suka mata fyad'i Iliham dake ganinta sai hawaye ba ummm ba ummm da ido taki ganin Umma nan ta tunanin ta ya tsaya akan me yasa bata mutu ba ta dawo gida a raye?


   


   


  Dubu biyar ce Umma ta samu ta d'auka "sannu Iliham bere naji shagon mai maganin asibitin nan na sayi miki magani da zai tsayar da jinin nan ya rage miki rad'ad'i 'yata " Kai ta girgiza mata har yanzu hawaye kawai kibin kumatun ta duk idon don sauya sunyi lu'bu'lub'u dasu ko yatsar ta bata iya d'agawa duk abinda Umma zata mata tayi mata tass harda gunzuko tayi mata ta fita gidan.....


   


   


   


  "Iro gata chan mai shud'in himmar koren nan itta ce uwar yarinyar kasan Bara sukiye daga baya ta tura yarinyar gidan masu kud'i a cikin gari ne na manta sunan mai gidan ma , kaga yanda aka wa yarinyar daga daga kuwa Mallam kwaɗaye a bin duniya da ace ittace zata yi aikatau ne da sauki amman ta tura yarinya mai shikkaru sha biyar fa, kai amman anyi azzaluma mata ", haba don Allah bani labari nawa ai ance uwar ta ce 'yan gudun hijira " dariya sukayi su dukka biyu ..


   


   


   


   


  Duk abinda suka ce alan kunnen ta hawaye ta shari kamar zata wucce su ta dawo " kusani ban zallunchi 'yata ba iri irin kune masu zaluntar ta ,duk wani bawa mai numfashi a doron 'kasa Allah na jarabtan sa da jarabawar rayuwa namu jarabawar kinan ,sanan iliham na da gata a duniya domin Allah subhanahu wata'ala ne yace " .


   


   


  Duk wani tsanani yana tare da sauk'i sanan shi mai jin'kai mai rahama a tsakanin bayin sa, sanan kunce zaku ga waye gatan ta a duniya, tabbas Iliham na da gata don ta yarda da cewa Allah d'aya ne dashi kuma muka dogara mu ka kai 'karar wanda suka zallunchi mu a gaban sa."


   


   


   


  Da sauri tabar gun tana matse hawayen ta "me mutane suka d'auki matsalar fyad'i , alhali kai baka fi "karfin jarabawar ka ba, wanda ya faru da su bada son 'ra'ayin su ba , kuma ba da gangan ba, babo wanda yafi 'karfin 'kaddarar rayuwa sa . tabbas wanan ITTA CE 'KADDARA TA," littafin sister Zahrah Royal Star ce..


   


   


   


   


  AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️💞

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️

       💦The way of water 💦


   

  


  Together 💪 

    BY      


 'KANWAR SOJA 


 RUMMY'N ROYAL


 ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌


   


  

   

   

    In the name of Allah the Beneficent the Merciful

   

   


  _After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_


 

   

   

   

  🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*





PAGE1️⃣4️⃣➡️1️⃣5️⃣




DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI




________________✍️Babo wadda yafi k'arfin k'addara a rayuwarsa tabbas wannan *ITA CE K'ADDARATA* (my now book),




Koda ta isa gidan ta tadda Iliham sai uban kuka take ba k'ak'k'autawa ga wani irin rad'ad'i da take ji da sauri ta rungume Iliham magana takewa Iliham d'in tana aikin rarrashi amma ina ba bakin magana domin kuwa taga alama Iliham bata iya cewa komai rungume ta k'ara ta durzar kuka mai tab'a zuciya,




Iliham kuwa wani irin take ji kamar ba'a duniya take ji take kamar kwakwalwarta ta juye ne wai mike faruwa da ita wannan duniyar ba abinda ke cikinta sai rud'e da tashin hankali inba kai wani bane a cikin k'asar, kallonta Umma take ganin tana kallon sama hawaye na shatata a idonta ba k'ak'k'autawa kamar an bud'e faffu da kyar Umma ta samu ta ciccib'eta takai ban d'aki cikin ruwan zafin ta sata wata irin y'ar k'ara ta saki mai cike da azaba duk da gashin da Umma tayi mata tafa gano anjamata rauni ne dan kuwa jini ne keta fita har yanzu,



Cike da tashin hankali ta fita domin zuwa asibiti da kyar ta samu ta d'akko ta sai asibiti Iliham da har yanzu hawaye take bata uhum bata uhum uhum koda suka isa asibitin kin karb'ar su akai dan kuwa sun fahimce mike faruwa cike da tashin hankali Umma ke masu bayani su taimakawa tilon d'iyarta ta wata Dr dake kallon a wuk'ance tace "kinga Malam dole fa sai kun tahu da dan sadda anba haka sai dai ku kwana a nan aikin banza kawai hala kin aika d'iyar taki ne tallah taje ta zubar da mutumcinta in..... Kamin ta ida maganar Umma ta wanke ta wani mari tana huce nunata tayi da yasa tace "wai miya sa mutane da yawanku baku da tunani ne wai ku baku san k'addara bane baki da tarbiyya ki kalli tsabar ido na kike gaya min wannan maganar" tana nunata da yatsa hawaye na shatata a idonta likitar data mara kuwa da sauri ta kila masu tsaron asibitin tana cewa "baza baza ku fitar min dasu" da sauri Umma tace "a'a y'ar nan basai an fitar damu ba zamu fita ai na Allah basa k'arewa ke kuma kije Allah ya shirye ki" ta idasa maganar wasu hawayen tausayin su na zubawa Iliham dake kallon komai ji take inama ta mutu kawai da wannan bala'in ji yadda har an fara nuna masu tsana inaga nan gaba mi yasa mutane suke hakane haka suka koma gida cike da mawuyacin hali da Iliham d'in take ciki zuciyar Umma har wani zafi take.


Kai tsaye batai magana da Iliham dake kwance rai hannun Allah ba dan kuwa wani irin rad'ad'i take ji a ko ina na jikinta kai tsaye Umma gidan Hjy Lubabatu ta nufa,



Tana shiga ko sallama bata samu tayi saboda tashin hankali a porlon gidan ta taddasu Hjy Lubabatu nama Alhaji BELLOH nasihar cewa yafa ji tsoron Allah ganin shigowar matar da sauri Hjy Lubabatu ta tashi tsaye gabanta na dukan uku uku da sauri tace "anga Iliham d'in in..... Kamin ta idasa Umma ta tareta rai a b'ace tace "na ganta mana tunda mijinki bunsuru ne shi wallahi nasan cewa kai ka aikata mata wannan tanyan aikin kuma ka sani cewa..... Tunkan ta idasa Alhaji BELLOH a hargitse yace "ke da'alla dakata sai mi inni nayi ai baki da wata shedar cewa ni nayiwa d'iyarki fad'e dama can d'iyarki y'ar iska ce in..... Kamin ya idasa maganar Umma ta fashe da wani irin kuka mai tab'a zuciya cikin kuka tace "wallahi y'ata ba y'ar iska bace kuma wallahi ka shirya SAKAYYAR na nan tafe" cike da zafin rai Alhaji BELLOH "ke har kin isa ki shigo gida na kina gaya min wannan maganar to kije duk inda zaki kikai k'ara ta kuma daga yau karna sake ganinki a cikin gidan nan inaba haka ba wallahi sai nayi miki rashin mutumcin da baki tab'a tsammani ba fice min daga gida nace" ya ida maganar yana nuna mata k'ofa Hjy Lubabatu itama kuka take kawai saita fara hawa sama da sauri Umma da zuciyarta take jin wani iri rad'ad'i kamar zata buga tace "zan fita mana ai basai kace" sai kuma ta d'aga kanta tana duban Hjy Lubabatu tace "ke kuma kinsan ko miye da mijinki yake aikatawa saboda wani dalili naki zaki nemi rufa mai asiri to ki sani AKWAI ALLAH" tana gama maganar ta fice daga gidan.




Umma na tafiya a kan titi tana hawaye yanzu ina zata sa kanta wannan wacce irin masifa ce harta zo tsakiyar titi bata sani ba motoci nata mata hon amma ina hankalinta yayi gida wajan Iliham tada baro cikin mawuyacin hali wata motaci ta taho a guje tayi ciki da Umma sai dai taji anyi sama da ita mutane sai sallalami suke duk mutane sun yayyame ta motar data bigeta kuwa ko tsayawa batai ba...............









*ZAHRA ROYAL STAR CE*✍️





Comment and share Fisabilillahi🥰🙏

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 1️⃣6️⃣➡️1️⃣7️⃣



Mutane ne suka taru a kanta suna salati, dan babu wanda yake tunanin wannan matar zata rayu.





Cikin kiɗima drivern da yake tuƙa wani matashin Saurayi ya tsaya yana salati iya ƙarfinsa, shima matashin salatin yake gami da fita daga motar kamar yadda drivern yayi, Saurayin daka ganshi zaka hangi kyau da hutu a tare da shi, bashida tsawo sosai amma ba gajere bane, yana da ƙirar gwarazan maza, kana ganinsa kasan ko waye ya tara ko kuma nace Iyayensa sun tara masa, kyakykyawa ne duk da bashida hasken fata amma ba baƙi bane hutu ya fito a ainihin kyan fatarsa,




  "maza muje mu ɗakkota mu kaita Asibiti", cewar Saurayin, da gudu suka kutsa kai cikin dandanzon mutanen da suka zagaye Umma, ba ɓata lokaci aka kaita mota da taimakon wasu mutane, jan motar sukai suka nufi Asibiti, kasancewar private ne suna zuwa aka karɓesu aka shiga bawa Umma taimakon gaggawa, hankalin matashin ya tashi fatansa dai kar yayi silar mutuwar matar nan.









Wajen awansu Uku a tsaye yana tsaye gefansa driver ne yaji wayarsa tayi ƙara ganin mai ƙiran ya sanya shi ɗauka da sauri, Mahaifinsa ne yake tambayarsa yaji shi shuru kuma tin ɗazu jirginsu ya sauka, amsa masa yayi da gashi nan zasu ƙaraso, bayan ya gama biyan komai suka bar asibitin, saida yaje gida yake sanarwa Iyayensa hatsari suka samu a hanya, sai dai bai sanar dasu komai ba kasancewar bamai yawan son surutu bane, duk da sun tambaye shi amma bai sanar dasu gundarin abin ba ya dai ce babu matsala.








Sai dare ya koma kuma alhamdulillah, likita ya sanar masa buguwa ta ɗanyi a kafaɗarta sai ciwukan da taji kuma zasu warke nan bada jimawa ba, shiga yayi ya ya ganta bacci take, kallonta yake da tausayi, dan ya fahimci tana cikin halin rayuwa kasancewar kayan da yake jikinta ba sai an faɗa masa ba, yana tsaye wayarsa tayi ruri, fita yayi ganin mai ƙiran yayi murmushi ya ɗaga "Barrister Khaseem howfar?", ya faɗa yana zama a kujerun da suke farfajiyar wajen, "bakada mutunci ace ka dawo amma baka sanar min ba?", cewar Barrister Khaseem, "sorry Abokina ban samu nutsuwa bane sai yau, amma ina nan zan shigo", "ok kana ina yanzu", Khaseem ya tambaya, kallo yabi harabar asibitin da shi ya ce ina Asibiti", nan ya labartawa Abokin nasa abinda ya faru jiya hanyarsa ta dawowa gida daga filin jirgi, ya jajanta masa kana sukai sallama har yana masa alƙawarin zuwa asibitin idan ya gama abinda yake.






A daren Umma ta farka da sunan ILHAM a bakinta, abin ƙarin ruwan da yake jikinta ta fuzge, tasowa yayi ya ce "baiwar Allah kar ki jiwa kanki ciwo", kallonsa take ta ce "ILHAM" bai fahimceta ba ya ce "ki zauna bari na ƙira likita, "Bawan Allah ina ne nan?", "Asibiti" ya bata amsa, maiya kawo ni Asibiti bayan Yarinyata tana can bansan halin da take ciki ba, na baro ta bata da lafiya", tambayar ta yayi a wace unguwar take, sanar masa tayi har inda suke, ganin tana buƙata likita ya ƙara duba ta yasa shi fita, tana zaune likita ya shigo , "ki koma ki kwanta har yanzu jikinki baiyi ƙwari ba", cewar Likita, "a'a gida zani na bar Yarinyata batada lafiya", ganin zatai gardama yasa likita yi mata allura bacci, aikuwa nan take baccin ya sure ta, gida Saurayin ya tafi dan dama rasa inda zashi yayi ya zauna a ɗakin da Umman take.





ILHAM kuwa shuru taji Umma bata dawo ba hankalinta ya tashi ga shi wani irin dishi-dishi take gani ƙasanta idan banda zugi babu abinda yake mata, kuka take mai cin rai tana ƙiran sunan Umma da muryarta wadda bata fita, ga faɗuwar gaba da take riska a kowace daƙiƙa, da rarrafe taje ta ɗaura alwala ta zo ta tada sallah a zaune, bayan ta idar ta ɗaga hannunta sama "ya Allah kai kaɗai ne gatana banida kowa sai kai sai Ummana, ya Allah ka saka min, ya Allah kamar yadda ya ɓatamin rayuwa Allah ka ɓata masa tasa, Allah ya saka min ya rabbi, ya cutar dani cuta mafi tsanani, ya rabbi kana gani ka saka min", kuka take sosai hakan ya hana ta ƙarasa addu'ar, har dare ya fara sosai babu Umma wannan karon kukanta ne ya ƙaru, har soro ta rarrafo tana leƙe amma bata hango ƙurar Umma ba, zama tayi a soron tana jajjera ajiyar zuciya, ganin dare yayi sosai ILHAM ta saddakar ta kuma rasa Ummanta kuka take wanda ya haddasa mata tsananin ciwon kai, ga zazzaɓi daya rufe ta, a soron ta kwana wanda baccin wahala ne ya ɗauke ta.







Yau kwanan Umma ɗaya a asibiti, farkawa tayi da sunan ILHAM a bakinta, da sauri ta sakko a gadon ta fice daga ɗakin direct hanya tabi burinta ta koma gida, aikuwa ba wanda ta haɗu da shi a hanya, wajen gate ɗin ta nufa napep ta tare ta gaya masa unguwar da zai kaita, aikuwa ba jimawa suka iso, sai a lokacin ta tuna batada kuɗi a jikinta, roƙarsa tayi akan bari ta je ta ɗakko masa yana ta masifa wai zata ɓata masa lokaci, a soro taci karo da ILHAM tana kwance saurin zama tayi ta janyota jikinta tana ƙiran sunanta, a firgice ILHAM ta farka ganin Umma yasa ta fashe da kuka ita ma Umman kukan take, "Ummana ina kika je?", ganin ciwuka a fuskar Umma yasa gabanta faɗuwa gami da tallafo fuskarta tana cewa "Umma meya same ki?", "tashi mu shiga ciki, a hankali ta ɗaga ta suka shiga, zaunar da ita tayi ta shiga inda kayansu yake ta ɗakko wata daƙunanniyar ɗari biyu ta fita ta bawa nai napep, daƙyar ya karɓa yana mita, ita dai bata bi tasa ba ta komo ciki.






Da safe ya dawo Asibitin sai dai me babu Umma babu dalilinta, Likita ne ya shaida masa ya zo dubata yaga bata nan da alama kuma ta tafi ne, sosai Saurayin yaji babu daɗi, magungunanta Likitan ya rubuta ya ce tinda yasan inda take ya siya ya kai mata, haka kuwa akai bayan ya siyi magungunan ya ƙira Khaseem dan yayi masa rakiya, tare suka tafi Unguwar da Umma take dan kai mata maganinta.✍️










*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*








*Alƙalamin mu Ƴancin mu✍️*

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 1️⃣8️⃣➡️1️⃣9️⃣


   


   


Kaka kuwa akai bayan ya siyi magungunan ya ƙira Khaseem dan yayi masa rakiya, tare suka tafi Unguwar da Umma take dan kai mata maganinta.


   


   


Basu wane sha wahalar gani gidan ba da taimakon wasu yara na layin unguwar har suka Isa a hankali ya zafi glass na idon sa mammaki fall a ransa yanzu har yanzu akaiw talakawa masu zama a irrn wanan gidan ina zamu sa kanmu ina hukuma da govnati lallai akaiw hisabi a ranar tashin alkiyama , 


   


   


   


  Barrister Khazeem me ya ta'ba shi da cewa Barrister mun iso fa Murmurshi dole yayi a bakin gankun suka tsaya Khazeem ne ya d'aga murya yayi sallama shiru har sau ukku kasancewar Umma tana bayan gida, Iliham kuwa taka sa d'aga Muryar ta a hankali wasu Zafaffan hawaye suke zarya a fuskar ta .


   


   


   


  Barrister Khazeem ne ya fara shigowa sai Barrister , kallo kallo suka tsaya je ,take Barrister ya bud'e bakin sa "baiwar Allah kinaji muna ta sallama bazaki amsa ba ",ido ta zaro musu jin Muryar dake magana, 


   


   


  Magana taki son yi Amman ta kassa Taki jikinta ya d'auki 'bare ,ganin bata da lafiya ne wani sansanyar tausayi ya ziyarci illahirinn zuciyoyin su , sai yanzu suka lura da da yanayin yarinyar , " suwaye ku me zaku mata" da gudu ta taho ta rarimi Iliham dake nuna Barrister da hannu ,


   


   


  Sosai ama taga Barrister sai yanzu tagani shine ya buge ta kuma ta kulla da ita sunkuyar da kai taye" kwantar da hankalin ke Iliham bazai cutar mu shine wanda na baki labarin sa ," inna Iliham kam hankalin ta ya kasa kwanciyar ganin kamanin saurayin, gaisuwa sukaye "na biyo ne ma baki raguwar magunguna ke na duba jikin ke " godiya taye ta ringa jiro musu addu'a daban daban ,ganin ya kasa d'auke ido akan Iliham.


   


   


   


   


#   Umma tace 'yata ce ittace Iliham ba lafiya "ta fad'a tana shari hawayin idon ta" Allah sarki kuma Umma bakuji asibiti anga damuwar ta ba kuka zauna sa mayafi mujee asibitin dukanku kuna bu'kata a baku kulla na musamman,, ajiyar zuciya ta sauke tana godiya Iliham kam rikicewar taye ta fara turjiyar bazata bishi ba ,sau dai Umma bata fahimchi hakan ba sai da suka shiga mota sai Aminu Kano special hospital agajin gaggawa aka bata abunka da nasu kuɗi cikin hanzarin aka rufi akanta.


   


   


   


   


   


  BAYAN 4 HOUR'S


   


   


  Doctor Mahir ne ya foto ya cire handblock sai gumi yakiye duk hararra ya buga musu "follow me to my office " abinda yace kinan ,duk rufawa sukayi tuni Zuciyar Barrister Khazeem da Barrister ya Fara kawousu zargin da sukiye akan yarinyar ..


   


   


   


  "Wacce ce mahaifiyar ta "Umma ce ta matso jiki na rawa " what nosense Madam anyi wa yarinya mai shikkaru goma sha biyar fyad'i fiyyeda tsammanin kun zauna a gida dai ta mutu kuyi wa hukuma kuka ko kanku" a razani Barrister ya mi'ke "doctor Mahir you said rape " yes Barrister mugun fyad'e domin anyi amfani da 'karfin kayan maza da kuma turjiyar yarinayr sanan yanzu haka gabanta ya lallace sosai a wannan maganar da naki ma cutar yoyon fitsari da cutar mugayen 'kiruraje sun bayyana a al'aurarta ,


   


   


   


   


   


  Wane abin mammaki mutum d'aya ne yamata fyad'i sai dai babban mutum ne mara imani da tausayi daga 'karshi ya shafaata wani acid a gabanta wanda a binciken da nayi ya samata shine domin yarinyar ta suma ko nace ta gaza shikuma yayi amfani dashi gun bud'e ta ta 'karfin tsoya halan yasa acid ne kasa fitta daga gabanta ya kawo mata illar lirajin da ake ce musu al' forcid poison , wallhi banyi tunanin zata rayu ba duk wanda aka wa hakan na tabbatar ma mutuwa zataye cikin hour's kad'an ,


   


   


   


   


   


  Sanan yayi amfani da 'karfin sa tun 'balla budurcin ta ta hanyar shigar gaggawa da rashin imani rashin kawota asibiti da gaggawa yana mata illar yoyon fitsari nan sanan ta kuma da cutar heartattack saboda mugun firgita da damuwar da take ciki "ajiyar zuciya yayi ya shari hawayen sa yace "akwai wane 'boyayyen Al'amari da Allah ya barta a raye bata mutu ba sillar ta akaiw abubuwan dewa yanzu ta rayu nan da hour's goma sha biyu zaku iya zuwa duba ta ga list na kudin buƙata"


   


   


   


   


  Yana kammala maganar sa Umma ta fad'i ta suma da sauri sukaye kanta suna jijjikata nur'ses ne suka fidda ita aka bata daki ma mussaman allura barchi da drip aka samata daga nan tayi barchi Barrister Khazeem me ya rungumi barrister fashewa da kuka sukayi a tare jin irrin bada'kala da ya sameta "amman Khazeem wane irrin musiba ce wanan da rashin imani har yanzu ba'a lashe matsalar fyad'i a 'kasata Nigeria ba kullum abu saki muni yakiye inannnlillahi wa'ina illaihin raji'oun 😭."


   


   


   


   


   


  Barrister Khazeem be ya d'aura da cewa "Kwarai Barrister rashin imanin ya tsananta iyayye na tsoron tura yaran su makaranta don malamai ma suna lallata mana yara , iyayye na tsoron barin yaran su mata a gida su kadai don gudun kar a musu 'barnar shin bakasan kwanan nan ake yawo da vedio yarinya mai shikara shida da 'kanin namanta yama ta fyad'i a tsakiyar gidan uban ta ba lalacewa matsalar fyad'i sai adu'a amman duk muna tsorachi da wanan al'amarin ga matsalar Shari'a yanzu...


   


   


   


   


   


  "Barrister Khazeem kinan lallai na rasa gani matsalar cin hanchin da ake bayar wane shin daga 'alkali ne koko daga mu lawyer's da Barrister's ne , Wallahi! wallahi!! wallahi!!! nayi rantsuwa da Alqur'ani issifi sittin da girman darajar Annabi Muhammadu S A W, nayi al'kawain taimakawa Iliham da mahaifiyar ta gun Wanda yamata fyad'i in Sha Allah sao onda 'karfi na ya'kare Zan tsaya musu tsaye daka kuma sai na kaishi gaban hukuma ko shi ɗan uban waye a 'kasar nan....."


   


   


   


  "Ubangiji Allah taimaka na maka al'kawai me doctor Mahir Zan taimaka a cikin wanan tafiyar hannu ya 'mika Barrister Khazeem yasa nashi shima Barrister yasa nashi nan suka had'a baki gun cewa "


   


   


  "Say no to rape ❌


   


   


  Shin kunsan waye wanan guy nin kuwa ?


  waye shi ? daga ina yaki?


  Ku biyumu a sannu a hankali zaku fahimci HANYAR RUWA yanzu aka fara buga wasan ..


   


  Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️

       💦The way of water 💦


   

  


  Together 💪 

    BY      


 'KANWAR SOJA 


 RUMMY'N ROYAL


 ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌


   


  

   

   

    In the name of Allah the Beneficent the Merciful

   

   


  _After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_


 

   

   

   

  🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*





PAGE2️⃣0️⃣➡️2️⃣1️⃣



DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI




"Ubangiji Allah taimaka na maka al'k'awarin doctor mahir zan taimaka a cikin wannan Tafiyar" hannu ya mik'a Barrister Khazeem yasa nashi shima Barrister yasa nashi nan suka had'a baki gun cewa,


"Sai no rape❌"





Inda aka kwantar da Umma suka nufa d'aki d'aya aka ba su ita da Iliham d'in sai dai jikin Iliham d'in sai dai kawai ace ayita addu'a Umma kuwa har yanzu bata farka ba,





Ganin cewa bata farka ba yasa suka wuce domin yin sallah jikinsu duk a sanyaye kai inma basu taimakawa wannan bayin Allah nan ba mi zasuyi abin tausayi.





Bayan sun dawo sunyi Mamakin ganin Umma a zaune ta tasa Iliham gaba sai kuka take na tsananin tausayin Iliham d'in da sauri suka matsa wajan ta Barrister yace "Umma addu'arki kawai take so a yanzu sai kuma zaki bamu bayane shin ya akai wannan abu ya faru dan munyi al'k'awarin taimaka muku dan ni ina b'angaran shari ne dama Insha Allah zan tsaya muku a koto a matsayin lauya", ya idasa maganar yana kallon yadda Umma ke kuka,




Tashi tayi tace "ina jin tsoro domin kuwa wadda yayi wannan aikin ba k'aramin mutum bane a wannan k'asa tamu kunsan yadda k'asar tamu take sai kana dashi za'ayi dakai ina gudun zuwa koto domin kuwa bamuda k'arfin shari'a dashi", da sauri Barrister cike da tausayinsu yace "insha Allah Umma kuna da Allah sana kuma gamu zamuyi iya bakin k'ok'arin wajan kwatoma Iliham y'ancinta" share hawaye tayi tana kallon Iliham wacce bata san inda kanta yake ba cike da tausayi Barrister yace "Umma karki damu zata farka ko wanne lokaci" Umma da wasu hawaye suka k'ara zub'o mata tace "hmm yaro wallahi abunda likita ya fad'a har yanzu hankali a matuk'ar tashe yake wannan yarinya dame zata ji ne" ta ida maganar hawaye na k'ara b'alle mata ta cigaba da cewa "tabbas bazamu taba yafe ma Alhaji BELLOH RABE ba insha Allah bazai gama da duniya lafiya ba" cike da kud'ima Barrister ya ce "wai Umma Alhaji BELLO RABE dai wadda na sani kai?", cewar Khaseem yana kallon FAISAl wanda yayi mutuwar tsaye gumi ya wanke masa fuska.



 innalillahi wa'inna ilaihir raju'un lallai kawai Khaseem da FAISAL suke maimaitawa, dan kuwa kana kallonsu zaka hango matsanancin tashin hankali a tare da su, "ƙwarai kuwa ALHAJI BELLO RABE shine ya keta mutuncin Ilham", nan ta basu labarin dalilin zuwan ILHAM gidan, sosai suka girgiza, wata irin zufa suka sharce.





 Ganin sun shiga tashin hankali Ummah tace "kware kuwa shi yasa nace muku bamu da k'arfin shari'a dashi sai dai tunda kace zaku iya shikenan", sannan ta kuma cewa "tabbas duk wata sheda ya goge ta dan kuwa in kaga wulak'ancin da yayi min abun ba'a cewa komai dan kuwa duk wadda kake tunanin yasan abun to ya riga da ya gama saye su sai sauran abunda ya wakana wannan sai Iliham d'in idan ta tashi ita kad'ai zata iya bada sauran baya nan" ta ida maganar tana sakin kuka mai tab'a zuciya,




Sosai su Barrister suka girgiza dajin maya faru Barrister ya gyara zama yace "tabbas ina son sanin miye ya faru tunda ga farko a bakin Iliham d'in dole itace zata amsa mana wannan tabbayar ina buk'atar nazari sosai bari zuwa ko da safe ne yanzu karmu dame ta da surutu dan likita yace kar a dame ta da hayaniya" sosai Ummah tayi masu godiya suka aje mata kayan shayi da duk abinda marar lafiya zata buk'ata da ita kanta Iliham d'in sukai mata sallama zuwa da safe ko Allah zaisa Iliham d'in farkawa,




Ita kuwa Ummah fitarsu ta sakko daga gadonta ta nufi inda aka kwantar da Iliham ta rik'e mata hannu tana murmushi mai ciwo wadda yake tare da hawaye masu zafin gaske ta rink'a magana ita d'aya kamar zararra tace "insha Allah Iliham zaki dawo mutum kamar kowa daga kanki Alhaji BELLOH ya kama jin dad'in ko wacce mace bare yayi mata fad'e da izinin Ubangiji" d'aga hannunta tayi sama tana Addu'a wace "Ya rabb ka sakama wannan baiwa taka ya Allah ka hana wannan bawa naka zama lafiya kayi gaggawar saka mata Ubangiji Allah kasa ya gama kusantar ko wacce y'a mace da sunan wai yaji dad'i Ubangiji Allah ka tauye duk wani abunda yake ji dashi ya rabb" ta ida addu'ar tana fashe da wani irin kuka mai sosa zukata...........








*ZAHRA ROYAL STAR CE✍️🥰*






Comment and share Fisabilillahi🥰🙏

[11/14, 7:02 PM] ***: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 2️⃣2️⃣➡️2️⃣3️⃣



Tinda suka fito babu wanda yayi magana, har suka shiga motarsu ya sauke Khaseem a gida, dafa kafaɗun FAISAL Khaseem yayi ya ce "be strong FAISAL, kabi komai a sannu karka yawaita tunani za muyi magana next", yana faɗa ya fita, numfashi FAISAL ya sauke ya ja motarsa cike da tashin hankali da tunanuka da suke yawo a ransa, so yake yaje gida, yasan dai halin Mahaifinsa baya ragawa talaka kuma ƙinsu a jininsa yake, amma bai san yana haikewa yaran mutane ba, a ransa fata yake Allah yasa ba haka bane ba ALHAJI BELLO RABE Mahaifinsa ake nufi ba, da wannan tunanin ya nufi gida.








    Khaseem ma mamaki ne ya dabaibaye shi, yana so ya ƙaryata Umma amma yana kallon gaskiyar da take cikin idanuwanta, sai dai taya Dad ɗin FAISAL zaiyi haka, me yayi masa zafi haka da har zai aikata wannan mummunan aikin?, zuciyarsa yake tambaya sai dai babu amsa, ga shi sun yiwa Umma alƙawarin ƙwato wa Ƴar ta Ƴanci, "ta ina zamu fara?, Mahaifin abokina ne, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un", ya furta yana zama dan gaba ɗaya kansa ya kwance, danasanin jin wannan lamari yake sosai a ransa.







Tinda abin nan ya faru ALHAJI BELLO RABE bai ƙara tuna ya aikatawa wata fyaɗe ba, rayuwarsa ya cigaba dayi kamar baiyi komai ba, sai harkokin cuta daya sa a gaba, dan duk wani fili, kamfani, gida idan yaji yana so saiya san yadda ya ƙwata ta ƙarfin tuwo, baya tausayin kowa zai bada kuɗi kaɗan ya ƙarɓe maka, idan kayi taurin kai yasa ai maka barazana da Iyalanka, hakan yasa babu wanda yake ɗaga maganar, sai dai addu'o'i masu muni da suke binsa da shi, kamar kullum yau ma ya fito daga office ɗinsa zai komo gida, ya haɗu da wani Masinjan sa yana jiransa da alama magana yake so yayi masa, "Alhaji kai nake ta jira tin ɗazu", tsayawa yayi ya jefa masa kallon ƙasƙanci ya ce "waye kai?", da mamaki Masinjan ya ce "Haƙilu masinja ne kai kace na jira ka a waje", cikin kallon wulaƙanci ya ce "me kake jira baka tafi ba?", "Alhaji dama Matata ce bata da lafiya tana Asibiti to wallahi babu kuɗin da zan sai mata magani shi.....", Alhaji ya katse shi da cewa "shine kazo ni na baka kuɗin ka siya, sa bo da nine mijinta, ko kuma ni nake kwana da ita gado ɗaya?", a firgice Haƙilu ya kalli Alhaji jin maganar data fito daga bakinsa "eh maganata ta baka mamaki ne, to ai gaskiya na gaya maka ka jira albashinka saika sai mata maganin", yana faɗa ya bar wajen, Haƙilu kuwa bai san sanda kukan takaicin maganganun Alhajin ya sa shi kuka ba, dan ya hango rashin imanin da ake faɗar yana da shi, haka yaja ƙafarsa babu ƙwari yabar wajen.








FAISAL yana shiga yayi parking ya fito kana ganinsa zaka fahimci yana cikin matsala, zuciyarsa faɗi take Allah yasa ba gaskiya naji ba akan ka Dad, yana shiga Falon Hajiya LUBABATU ce zaune tana shan yankakkun kayan lambu, da murmushi take kallonsa, cikin murnar ganin ɗan nata ta ce "FAISAL yau ka jima baka dawo ba, Son yana ganka haka kamar bakada lafiya?", ta faɗa lokacin ya zauna gefanta hannu tasa tana taɓa jikinsa, tambayar daya wurgo mata ce ta sanya ta haɗiye maganarta "Mom da gaske ne Dad yayi rape ɗin housemaid?", ya faɗa yana kallon Mom yana so ta ƙaryata, amma reaction ɗin data nuna ya bayyana amsar sa, sai dai yana so yaji ta bakinta "Son wannan wace banzar magana ce?, mahaifinka kake dangantawa da wannan haukan?", ta faɗa tana son maida shock ɗin data shiga, "Mom gaskiya nake son ji dan Allah, shin da gaske ne Dad ya aikata?", shuru tayi tana kallon yanayin ɗan nata wanda bata taɓa ganinsa a wannan yanayi ba, "Son wane ya gaya maka wannan maganar?", "Mom please answer my quersion", ya faɗa yana haɗe hannayensa, shuru tayi na wani lokaci sannan ta ɗago ta kalle shi ta ce "Ƙwarai haka ne Son ya aikata, sai dai buɗuwar lamarin nan ba zai mana daɗi ba daga ni har kai, dan yayi alƙawarin saki na idan maganar nan ta fita?", ta faɗa muryarta na rawa, wani murmushun takaici yayi ya ce "I hate U Dad, hate u somuch, Yarinya ce ƙarama, kuma basuda shi talakawa ne why ba zaka tsaya a tsanar su kawai ba saika keta musu haddi, Mom mijinki ba shida imani ko kaɗan, na tsani mutum mara imani wanda baisan komai ba sai kansa, Mom Dad ya ɓata wayonsa, yanzu da wane ido zan kallo Barrister Khaseem wanda tare da shi muka ji komai, kuma ya zanyi da Alƙawarin da nayi zan ƙwatowa Yarinyar haƙƙinta, Mom idan ni na janye kina tunanin Khaseem zai janye, kuma kina tunanin zai rufawa Dad asiri, kuma koda mun rufa masa asiri mu duka uwar Yarinyar kina tunanin zatai shuru, kowa yasan waye ALHAJI BELLO RABE a wannan gari?", mom kallon yadda yake hawaye yake sosai, bata taɓa ganin kukansa ba da wayonsa dai, sai yau cikin ƙasa da murya ta ce "Son ka nutsu, abinda yasa bazan tona asirin Mahaifinka ba abu ɗaya ne ya min kashedin zai sake ni, nima banji daɗin abinda ya faru ba FAISAL ka yarda dani", tashi yayi yabar wajen tana ƙiransa ko juyowa baiyi ba dan kansa zafi yake masa.✍️











*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star✍️)* 








*Alƙalamin mu Ƴancin mu✍️*

: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 2️⃣4️⃣➡️2️⃣5️⃣


   


   


   


   


   


 "  Son ka nutsu, abinda yasa bazan tona asirin Mahaifinka ba abu ɗaya ne ya min kashedin zai sake ni, nima banji daɗin abinda ya faru ba FAISAL ka yarda dani", tashi yayi yabar wajen tana ƙiransa ko juyowa baiyi ba dan kansa zafi yake masa.


   


   


  Dafa kanta tayi dake sara mata "inallillahi wa inna iallhin raji'oun , ya Allah ka taimaka min wai me yake shirrin faruwa da iyalai na ne na tabbatar Alhaji BELLOH yaji labarin nan komai zai iya faruwa ne duk tunani na ma ta ya akayi ya had'u dasu oh my God"..


   


   


   


  "ka ganni kaga wanda zai tsaya abakin 'kofa ne to ne ma'akachi ne d'an sa'ko daga area court 3 dake nan Bichi takadar sammachi na kawo wa Alhaji BELLOH RABE " dariya Iro ya fashe dashi "aikin banza kinan ko dai kullum baku gajiya da akawo 'korafi ko kawo wa Alhaji BELLOH mutumin da take juya A'lkalai da lawyoyi ,"tsaki yaja ya amshi ya bud'e masa gate har office ya rakasa tura.door nin yayi ko knocking baiyi ba.


   


   


   


  "Iro ashe baka da hankali ko kad'an bansaniba bance kar ka shigo office Nan ba har sai na kiraka ,"bai idda maganar da zaiye gaba ba ya hango wane saurayi cikin shigar ba'kar wando da farar riga mai tambarin judge of appeel , zuciyar sa ce ta buga ya saba da kallon irrin hakan amman me yasa a wanan karon yaji abun ya sauya mai linzami, "kai kuma daga uban wane court ," murmurshi yaye "Alhaji kenan yanda aka saba an kawo 'kararka ga takardar "ya fad'a yana mi'kamai ,"


   


   


  "Aikin banza kinan " zaro kudi yayi bundle biyu da zai kai dubu d'ari Ukku "ga wanan a watsalar da 'karar a kore shari'ar" murmurshi mai ciwo gayen yayi "ya'laɓai wanan karon ne na tabbatar bazaka tsira da zuwa court ba domin ne kaina bansan waya kawo 'karar ba sai dai abin mammaki shine ranar zama ka tanadi babban lawyer da zai kare ka " aikin banza matsiyace kawa kanka ,ai wallahi bbao mahalu'ki da ya isa yasa na tsaya gaban wanan kurtun a'kaw'kin don amsa wasu munanan tambayoyi , karanta min 'karar"...


   


   


   


  "Alhaji bana da hurumin sauraren banayan nan ko karanta maka yanzu mu haɗu a court ya fad'a Yana tafiya da sauri sauri ," tashi hankali kam Alhaji bai gani ba sai ya tsaya yasan cewa d'an sa ne ya kai 'kararsa don yayi wa haosemaid fyad'i" cewar yaron a zuciyar sa "tabb akaiw kallo a wanan lokacin"...


   


   


   


  "Alhaji BELLOH ne ya bud'e takardar nan ya fara karanta wa kamar bai iya karatun ba , Iro dai tsaye akan sa kamar bishiya yana ganin irrin tashi. hankalin da Alhaji ya shiga ga wani gumi da ke kitto mai a jikin sa kamar wanda basir ya kama bai warke ba.


   


   


  JUDIGAL FORM 3,


  SECTION'S 131 and 141 ACJL ADS 2000


 IN THE BICHI AREA COURT NO 89 KANO STATE,


   

Case number CRW 232

 between the complainer BARRISTER SUHAIMA ABUBAKAR , And BARRISTER KHAZEEM YUSUF , AND BARRISTER. FAISAL BELLOH RABE


   


  DEPENDER 

ALHAJI BELLOH RABE


   


 Tsayawa yayi da kallon rubbutun don jire ne yake barazanar d'auke buguwar zuciya sa, dafa table nin yayi Iro ye maza ka kira min Abdulsamad a office nasa " cikin minti biyu so ga sunan ga wanan takardar karanta min da kyau don Ba fahimci komai ba da mammaki a fuskar Abdulsamad ya chigaba da karanta wa "a tai'kaice Alhaji an shigar da 'karar ka bisa zargin ka da aikatawa yarinya 'yar shikkaru goma sha biyar da fyad'i da kuma tuzartarwa ga mahaifiyar yarinyar kasancewar 'yar aikin gidan ka ne..


   


   


   


  Da kuma cin zarafin da tilasta wa da barazanar kissan kai ta ta hanyar sanya mata a'l forced acid reflux domin samun damar kitta mata haddi , ... wanda suka shigar da wanan 'karar kuma , Sune dai wanda ka gani a saman nan cikin su harda D'anka wato Barrister Faisal da kuma 'korarriyar wacce tasan bakin aikin ta duk Nigeria an santa a matsayin jajirtaciyar Barrister Mai aiki da fasaha da haza'ka da aiki tu'kuru wato dai Barrister Suhaima Abubakar ( ta cikin littafin DUHU CIKIN HASKE MY BOOK) ,, 


   


   


   


   


  "ALHAJI BELLOH kasan cewa kwana nan ma tayi wining case na matsalar rape a birnin Kaduna abin da yaban mammaki ta ya akaye tazo nan don wanan case nin don gaskiya ba'a samun ta da saukii, amman " kai don Allah rufe min baki kazo ka gayyamin wacce ce itta ne kai bakasan tashin hankalin da na shiga ba ko get out please , " Bindigar sa ya zaro ya Shiga mota a gaggauce sai hanyar gidan sa da gudu mai gadi ya bud'i 'kofar don ganin Alhaji a wanan Lokacin ba 'karamin tashin hankali ba ne mussaman ma da yaga ko takalimi babo a 'kafar sa ......


   


   


   


   


  "LUBABATU ! LUBABATU!! LUBABATU!!! wai ina kike munafuka maciya amana algulguma mayaudariya ina kike kizo nan ke gayyamin waye asalin uban Faisal a duniyar nan !!!?

   


   


   


   


   


  Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞

⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 2️⃣6️⃣➡️2️⃣7️⃣




"Lubabatu! Lubabatu! Lubabatu!!! Wai ina kike munafuka macijiya amana algunguma mayaudariya ina kike kizo nan ki gayamin waye aslin uban Faisal a duniya nan?".





Cike da tashin hankali take sakkowa daga saman bene ta ce "haba Alhaji wanne irin kirane wannan haka in..... Tunkan ta rufe baki ya d'auke ta marin daya sata dafe k'uncinta tana kallonsa cike da mamaki ta k'ara cewa "Alhaji anya kana cikin tunaninka kuwa?" Wata irin ashar ya danno ya ce "gidan mahaukata ne a kaina baki ji mi nake cewa bane ni zaki rainawa wayo waye uban Faisal ne?", cike da d'unbin mamaki take kallon sa da kyar ta bud'e baki ta ce "kamar ya ban gane waye ubansa ba bayan kai", "rufe min baki na ce to inba nina haifesa ba ni zai tozarta ni Faisal ki gaya min gaskiya waye ubansa?", Ya idasa maganar a tsawace.



Tunkan ya k'ara wat maganar Faisal ya shigo rai a b'ace yana cewa "karka sake dakar min uwa kuma shari'a kamar anyita dakai ni dama ace ba kaine mahaifin nawa ba miye ka aika haka Dad why dan Allah?", ya idasa maganar yana sakin kuka kamar k'ara min yaro.




Tsaki Alhaji BELLOH yayi yana wani makirin murmushi ya ce "mu zuba mu gani nida ku shege ka fasa", ya gama maganar ya haura sama a zuciye da sauri Faisal ya ce "Mommy please kice min Dad ba shine ya haife ni ba" kallonsa take hawaye na wanke mata fuska kwata-kwata ta kasa magana rungume d'an nata tayi tana buga bayansa alamar rarrashi.






A wajan Alhaji BELLOH kuwa koda ya shiga d'aki waya ya kira yana cewa "ku tabbatar kunje har gidan su yarinyar kun k'arasa min ita har lahira bana son ta kai safiyar gobe" daga cikin wayar naji wata murya bud'and'iya irin ta gaggun y'an iska ya ce "an gama oga umarni naka cika aiki namu", katse wayar yayi kwata-kwata ba imani a ransa shifa indai kan a tab'a mutumcin sa ne to kuwa zai iyayin komai tabbas shi anma zai tab'a mutumcin wasu ai.






Cikin dare y'an daban Alhaji BELLOH suka haura gidan su Iliham sai dai sunyi rashin sa'a dan kuwa suna asibiti har yanzu jikinta bai wani samu sauk'in kirki ba sosai sukai watse da kayan gidan suka babbaza komai suna kiran Alhaji suka ce "ranka ya dad'e bafa kowa a cikin gidan nan" wata irin tsawa ya buga masu ya ce "kamar ya ba kuwa ina zasu tafi to ko wani munafikin ne ya sanar dasu shirin mu kun duba sosai kuwa?", Y'an daban ya ce "an duba ko ina Oga ba wani halitta dake rayuwa a cikin gidan yanzu".




Sosai Alhaji ya shiga tashin hankali dan kuwa Monday ne za'a fara zama k'otu.



Sosai Iliham ke k'ara samun kulawa sai dai har yanzu bata wani magana sosai dan kuwa da an kira sunana Alhaji BELLOH firgita take har tana neman shid'ewa sosai abun ya d'aga su Faisal hankali harda Ummah da kyar da zub'in goshi ta fara basu baya nan duk abinda ya faru sai dai ana zuwa wajan daya keta mata mutumci kawai masuyi aune ba ta tafi luuuuuu ta suma dan kuwa wani irin masifaffan bugawar zuciya ne da b'aci ran tuna abun sosai take tsoron Alhaji BELLOH in aka kira sunan shi kamar an mata Albishir da mutuwa sosai Ummah ke kuka tana cewa "kun gani ko tabbas ya dasa mata tsoron sa taya za'ai yarinya bazata tsorata ba ya tashi ya afka mata da k'arfin tuwo" ta idasa maganar tana shashshakar kuka......✍️







*ZAHRA ROYAL STAR CE*🌟✍️






Comment and share Fisabilillahi

⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




*Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai*





PAGE 2️⃣8️⃣➡️2️⃣9️⃣


Likita aka ƙira ya fara bata taimakon yadda zata farfaɗo, aikuwa tana farfaɗowa ta sa kuka, kukan da babu ranar da zata dena shi, dan ko fuskar ALHAJI BELLO bata son sake tunawa, da za'a bata damar kisa da babu abinda zai hana bata kashe Alhaji BELLO RABE ba.





Har kawo wannan lokaci Umma da ILHAM basu san cewa FAISAL ɗa ne ga ALHAJI BELLO RABE ba sa bo da bai sanar musu ba haka bai bari Khaseem ya sanar da su ba, ya ce ya bari lokaci ne zai nuna hakan, sosai Khaseen ya jinjina jarumtar FAISAL dan ya shirya tinkarar Mahaifinsa a kotu, hakan ya ƙara masa ƙwarin gwiwa shi kansa Khaseem ɗin, sai dai yana tausayawa FAISAL matuƙa dan ya tabbatar Kotu zata yanke hukuncin daya dace ga ALHAJI BELLO RABE, da tunanin shari'ar yake kwana yake tashi.





Umma tana jin daɗin yadda suka tsaya tsayin daka wajen ƙwatarwa ILHAM haƙƙin ta, in banda albarka babu abinda take sa musu, da tayi tunanin masu tausayi da imani sunyi ƙaranci a duniyar nan, ashe suna nan suna shawagi a cikinta kawai yawa ne da basuda shi, Allah kuma ya dube su ya haɗa su da su, takan godewa Allah akai-akai.







ALHAJI BELLO RABE daya haɗa tagumi da alama yayi nisa a tunani, dan tinda FAISAL ya riƙe wuta ganin sai ya kaishi kotun nan yake cikin wani hali, da wani ne ba FAISAL ba da babu shakka saiya kashe shi idan yaso idan gawa tana shari'a sai tasa ya fara, amma son da yakewa FAISAL wanda shi kaɗai Allah ya bashi ba zai taɓa bari koda ƙwarzane ya samu ba, Hajiya Lubabatu ce ya shigo tin ɗazu amma baisan ta shiga ba, zama tayi ta riƙo hannunsa cikin nata, a firgice ya kalle ta dan ya tsorata ainun, ganin ita ce ya ɓata rai ya fizge hannunsa ya ce "ki gaggawar tashi ki bar ɗakin nan kar na ci mutuncin ki", da mamaki ta kalle shi dan kwana biyu baida aiki saina hantararta da tazo guri zai tashi, "Alhaji wai me kake haka ne, me nayi maka da zafi zaka dinga wulaƙanta ni kamar ba matarka ba", ta faɗa cikin takaicin abinda yake mata,





"Ai billahillazi Luba idan har ba zaki sa ɗanki ya janye ƙarar daya kai ba bazaki taɓa samun yadda kike so dani ba, kuma ki rubuta ki ajiye wallahi idan har aka ci galaba a kaina kin shiga uku daga ke har ɗanki, kuma duk yadda zanyi sai nayi lamarin nan ya lalace", cewar Alhaji.




Murmushin takaici tayi ta ce "Alhaji kenan, wallahi wani lokacin kana bani mamaki, ka aikata abu kuma ka juye shi akan waɗanda basu ji ba basu gani ba, shi yasa ai aikin danasani baiyi ba, da ace alkhairi kake aikatawa a rayuwarka da baka furgice haka ba, daka zauna lafiya kamar kowa, amma ka kasa zaune ka kasa tsaye yanzu wa gari ya waya, ni dai banida hurumin hana FAISAL aikinsa wallahi",tana gama faɗa ta tashi ta barshi yana buɗe da bakinsa yana mamakin abinda Luba ta faɗa masa.







Duk wani bayani an haɗa su, ILHAM ta sanar dasu duk abinda ya faru, sun haɗa duk wani bayanai ranar shiga Kotu kawai suke jira, ranar da Khaseem ya ɗauki Umma ya kaita gida dan ɗakko wa ILHAM kaya nan ta taradda yadda aka hargitsa musu gida da kaya, da alama an shigo gidan, sai dai babu abinda suka ɗauka, toma me zasu ɗauka banda tsummokara Umma ta faɗa a ranta, ganin haka Khaseem ya fahimci akwai matsala, shi yasa bayan an sallame su ya kaisu gidansa, tinda dama shi kaɗai ne, da Umma taƙi sai da yayi mata bayanin ALHAJI BELLO zai iya komai dan yaga ba'ai wannan shari'ar ba, jin haka tsoro ya ƙara kama su Umma, hakan yasa suka bishi gidansa, FAISAL hakan yayi masa daɗi dan dama yana zargin Daddyn nasa.








MONDAY


Kotun cike take da mutane, wasu sunzo ne dan tasu shari'ar wasu kuma sunzo kallo ne kamar yadda aka san kotu da haka, can na hangi Umma da ILHAM da tayi zuru-zuru, dan jikinta har wannan lokacin babu ƙwari dan riƙe da ita Umma take, ta lafe a jikin Umma, Barrister FAISAL da Barrister Khaseem suna zaune a kujerun da aka tanada domin lauyers, sai Alhaji BELLO RABE da shima yana zaune fuskar nan babu alamar rahama tattare da ita, sai wurga ido yake yana jin kamar ya kashe kowa dake cikin kotun, zuwa wani lokaci Alƙali ya bayyana cikin kotun kowa tashi yayi alamun girmamawa tare da faɗin "Kotuu!!", cikin muryar gardawa da matsakaita, sai bayan ya zauna sai kowa ya zauna, mai karanto ƙara ne ya tashi ya karanto ƙara kamar haka, "a yau Alhamis 14/9/2023 zamu saurari ƙarar da Khadija Hassan ta shigar a wannan kotu ranar 1/9/2023 akan ALHAJI BELLO RABE bisa zarginsa da yiwa Ƴar ta ILHAM ƴar shekara 15 mummunan fyaɗe bayan yayi amfani forcid poison, wanda ya fitar da ita daga hayyacinta", yana gamawa ya miƙawa alƙali takardar sannan ya zauna.






Wani Lauyer ne ya miƙe baƙiƙƙirin da shi ya ce "Sunana barrister Usman, nine lauyern wanda ake ƙara", bayan ya gabatar da kansa ya koma ya zauna, FAISAL ne ya miƙe cikin jarumta da haiba ya ce "Sunana Barrister FAISAL, nine Lauyern wanda yake ƙara, tare da abokin aikina", ya nuna Barrister Khaseem, tashi yayi shima ya ce "Batrister Khaseen", sai suka zauna gaba ɗaya.✍️








*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*







Sharing fisabilillah👏⚖️

💧HANYAR RUWA⚖️


  💦The way of water💦




       Together

          By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.



A heart toching story💔say No Rape❌





     In the name of Allah, the beneficent the merciful.





   After the successful of

(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*

    {R.S.W.A}


***

*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*

_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




*Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai*





PAGE 3️⃣0️⃣➡️3️⃣1️⃣



   


   


   

  Wani Lauyer ne ya miƙe baƙiƙƙirin da shi ya ce "Sunana barrister Yusuf , nine lauyern wanda ake ƙara", bayan ya gabatar da kansa ya koma ya zauna, FAISAL ne ya miƙe cikin jarumta da haiba ya ce "Sunana Barrister FAISAL BELLOH RABE, nine Lauyern wanda yake ƙara, tare da abokin aikina", ya nuna Barrister Khaseem, tashi yayi shima ya ce "Batrister Khaseen", sai suka zauna gaba ɗaya.


   


   


  COURT ce tayi shiru nan aka fara maganganu 'kasa jin cewa Barrister FAISAL Yana kare wacce uban sa yayi fyad'i ganin COURT ta rikichi Al'kali ya buga guduman sa anan akayi shiru kamar ruwan sama ya d'auki.


   


  Maga takadda ne ya mi'ki ya karanta laifukan da ake tuhuman Alhaji BELLOH RABE dashi tsaff ya rikicin sai uban gumi da yakiye "BELLOH RABE Court ce ke tambayar ka , shin ka aikata laifin da ake tuhuman ka dashi ," girgiza kai yayi "magana zakaye " cikin rawar murya '" ya mai girma mai Shari'a wanan 'kazafi ne da sharri ne ban aikata ba".


   


   


  Al'kali ne ya gansa da kyau ya karkace yayi rubutu a takardar sa " ko lawyer wanda aka kai 'karan sa yana da magana " Barrister Yusuf ne ya mi'ki cikin zaguwa da Murmurshi " thank you my lord " an kawo wanan 'karar ne domin cin zarafin Alhaji BELLOH RABE ganin cewa kaff fad'in Kano arzikin sa ne a gaba yana daga cikin manyan manyan masu kudin mu, idan ba'a samu sunan sa a number one ba to zaisu a two..


   


   


  Idan ka lura da wanan babo irrin sharrin da baza'a mai ba ganin yadda yake samun chigaba a harkokin sana'o'in sa , wanan mugun 'kazafi taya Alhaji BELLOH RABE zai wa wanan yarinyar mai shikkaru goma sha biyar fyad'i , ina neman court da ta duba zance na nasu aiki nawa ne a gidan ALHAJI BELLOH RABE ? 


   


   


   


  Akwai zawarawa akai 'yan mata harda tsoffin hakan bai ta'ba faruwa ba sai akan wanan yarinayr? shin itta goal ce da Alhaji zai neme t meye a ganganr jikinta " wane irrin kukka mai taffasa zuciya iliham ta fashe dashi wacce ta zauna akan keken marasa lafiya, "wanan shine abinda zance ya mai girma mai Shari'a" 


   


  ,


  Al'kali ne ya kammala rubutun sa ya daura da cewa. "shin ko lawyer wanda ya kawo 'kara yana da abin fad'a akan abokin takarar sa ?" a nitse Barrister FAISAL BELLOH RABE ya mi'ki " Thank you my lot " wato shi daman duniya juyin d'an wake ne watarana ya juya anan gobe a Chan " Barrister Yusuf be ' ya buga …