ABUNDA KE 'BOYE...

19

by @surayyahms

⏯️1️⃣9️⃣
suna hade ido da maheer wani irin shirun bazata tayi tabita tsura masa raunatattun idanunta dake famar zubowa da ruwan hawaye masu yawa kamr ruwa a mugun tsorace ta tsaya cak kmr yadda taga shima ya tsaya yakuma tsura mata nashi sexy eyes din in complte awww of her rare calm beauty danko motsi baiyayi at the sight of her dayay freezing dinshi ya tsaya cak kmr an dasa shi da kankara...

sunfi minti biyu suna kallon juna sai can ta sunkyar dakanta ahnkli cikin tattaro makanta wata nitsuwar karfin hali tay shiru idonta na kallon kasa kamr wacce take neman wani abu aka tiles din

ajiyar zcyar bazata ce ta kwacewa maheer yay murmushi me sanyi danko ba agayamai ba yasan wannan ne yarinyar da ibaad yazo da ita, karasowa yay tare da dawowa cikin hayyacin sa ya kalli sunkuyayyen kan ayaanah yana murmushi me sanyi yace "Hi preety one..
shiru tay taki sam ta daga kanta...dada karasowa yay zai dafa kafadarta yana kawo hannunsa tay wuff ta firgita zata arce aguje ya riƙeta, wani dan uban kuka ta fashe masa dashi yace hey hey calm down..ina zakije? tay masa shiru a tsorace take waige waigen baya, bayan shima ya kalla snn yace toh "waya koroki" kara sautin kukan tay yace ya salam toh..ina shi ibaad din? ko wajensa zakije ne,...da mugun sauri cikin kukan ta gyada masa kai har sau biyu..cikin muryan lallami yace" okay, toh zan kaiki, kidena kuka kinji?big preety girl like u ai basa kuka..share hawayenki. dan gyada masa kai tay shisai ya saka hannunsa dake zuba qamshin tonka notes yafara share mata tears dinta dashi yanamai dada kare ma halittar ta kallo, like the girl is so soo perfect nd flawleess, yadda take famar sauƙe ajiyan zucya me nauyi kuma a tsorace yasa bakara min tausayi ta bashi ba...

yana cikin share mata tears din ne sukaji motsin mutum abayansu yana daga kai yaga mahaifyarsa ammi babba ce ta fito ranta a mugun harde

baice mata komi ba ya dan kalleta snn ya kalle ayaanahn sai atake ya fahimce abunda ya faru

jira take taga ya gaisheta sai taga ya wani irin haɗe rai ya kara dauke kansa ya mayar kan ayaanahn yanakan lallashinta ahnkli harsaida ta nitsu snn yace "preety. muje inkaiki wajensa ko..

har ayaanah ta daga kafa cikin daka tsawa ammi babba tace "..maheer!!! yana juyowa tace "babu inda zaka kaita..ka saketa anan inyaso ta tafi duk inda zataje..

kara juyowa yay azafafe zai amsa cikin tsananin bacin rai tare da katse shi da zafi zafi tace "enuf. yau bana bukatar jin lectures dinka see me in my room ryt this minute, maheer wallah bana wasa dakai..kanaji na ko??

sake hannun ayaanah yay da sauri ransa a mugun bace ya haura saman stairs sabida shi mutum me saurin bacin rai kuma daga zarar ransan ya baci dakyar yake controlling kansa

yana wucewa sama tabi ayaanah data sunkuyar dakanta kasa da wani irin muguwar kallo, cikin taɓe baki ahnkli tazo dede wajen kunnenta ta kama da karfi snn tace"..wallah wallh zamanki agidan nan saiya miki daci, munafuka kawai me kama da aljanu..

tana fadin hakan ta dungureta snn taja wata iriyar kakkauran tsaki tawuce, ayaanah taji wani irin kuka me cike da tsoro da tashin hankali na shirin barke mata saidai tun kafin kukan ya subuce taji motsin mutum yana tahowa, qamshin turaren sa dataji yasa ta hadiye kukan tsaf, for a while her heart skip a beat tay shiruuuu kanta na kallon kasa tanamai lumshe ido tana shakar qamshin turarensan tana sakin silent hawaye har ya sauko..

kallo daya yayi mata ya wuce gaba abunsa bai tsaya ba har saida yay kmr 2 steps snn yajuyo  muryansa na fita ahkli kuma adan miskilance kasa kasa yace" ke wai komi sai angaya miki ne? toh sai kicigaba da tsayuwa awajen harta dawo ta sameki taci gabada cimiki mutunci."

lumsashun idanunta ta bude tanadaga kai caraf suka hade ido dashi wani yarrr taji ajikinta silent hawayen nata ya tsaya cakkkk tabi ta kuresa da wani irin rudadden kallo kmr ma wacce bata taɓa ganinsa a rayuwarta ba sai gaba daya taga kmr yacanza mata, sosai yay matukar kyau daya saka wata gogaggen all black designer half jumpa na wata simple yadi marar nauyi wann fresh healthy yellowish skin tone dinsan kuwa bakaramin hasakaka bakin kayan yayi ba, kayan har wani kyalli yake tsabar tasha guga he is damn handsome nd smart babu karya, ita kanta batasan sanda takage  takasa motsi ayayinda take kan kallonsa ba

acikin moment din kallon datake masa yaji kansa ya daure sosai sai ya kara juyowa yace" ke lafiyarki kuwa? cikin sauri ta girgiza kai at same time sai kuma ta gyada mai kai..

sabbin hawaye suka kara sauko mata zirrrr ya hade rai yana shirin dawowa gabanta sai ga nan bappa zaidu ya zagayo ta wajen cikin sauri, ganin su atsaye awajen yasa ya isa ga ayaanahn da muryan tausayi yace yan mata ya da kuka kuma ko bakijin dadin jikinki ne? da sanyin jiki tagyada masa snn tace mishi eh kaina me yakemin ciwo..

hannunta ya rike cikin nashi yace subhannllah cikin tsantsan nuna kulawa ya shafa kanta ahnkli yanacewa i am sorry my dear tomeda me yake miki ciwo bayan nan?..kafin ta amsa ya juya atake ya kalle ibaad dake tsaye yana kallonsu a nitse yace"ibaad nace meyene asali yake damunta ne a yanzu take ta kuka? or have u noticed anything since dis morning koma zaku wuce asibitine kawai in yaso maheer saiya biyoku da breakfast dinku acan"..

babu yabo ba fallasa ibaad yace "bappa dama ai it will take time kafin jikintan ya sake harma ya warware, likitan danace maka mungani jiya tace zuwa nan da kwana uku inbata samu sauki bane sai mukoma for now allura kawai za'a mata...cike da qamsuwa da hakan bappa zaidu yace toh its okay..but i dont like it when she cries..wont it affect her progress? ibaad yay shiru baice komi ba..saiga nan maheer yana saukowa kasa da sauri sauri ransa a mugun bace

daga can bayansa  muryan ammi babba ne yake tashi cikin masifa tana cewa "Ko kaki ko kaso ni din daka tsana nina haifeka kuma yau innna tsine maka albrka wallah sai ya bika maheer marar kunya kawai...

jin wann kalman yasa bappa zaidu sakin hannun ayanah yadda suka hade ido da maheer yaga idanun sa sunyi jaaa da bacin rai yaji hanklinsa shima ya mugun tashi witout saying a word to him ya wuceshi ya haura sama zuwa sashen nata da sauri..

ibaad ya kasa cewa komi yanata kallonsa ganin ya tsaya cak awajen ayaanah looking at her cute innocent face trying to calm himself down abit...

cikin shanye fushinsan ya kalli ayaanan da sanyin murya yace"preety one kinga ibaad din yanzu ko? bata amsa ta kallesa ahankli, yace to muje can kasa kiyi breakfast dinki nasan dai kinajin yunwa. kafin ta amsashi taji harya riko hannunta yafara janta ahnkali kanta na kallon kasa batace mai komi ba har sukazo suka wuce ibaad akan stairs din daga bisani shima ya biyosu abaya...


sultana ta gama shirin school dinta kenan ta fito cikin clean white nd grey suit uniform dinsu na jss 1 tay wani irin parking suman ta dayaji gyara cikin grey beret tsaf tayi kyau gwanin ban sha'awa, tana takun tame aji ta rataya  jakarta iri daya da light grey sneakers inta na gucci me mugun tsada,

sashen babanta tafara nufa danta gaishesa da bata gansa ba tawuce gefen mum dinta wanda tun bata iso bedroom dinta ba taji wani irin hayaniya na tashi tsakanin iyayen nata sosai, tsam tay ajikin bango dan bata gane meke faruwa ba musmn data ji sunan yaaa maheer na tashi acikin masifar sosai

rai a matukar bace taji ammi babban tana cewa"Ehh ehhh nafada din zan tsine masa albarka din, ina dai nina haifeshi? toh akan me zai maidani sa'ar sa agidan nan, daga yay fushi dani sai bazai gaisheni ba snn inzo ina bashi umarni yanacemin bazaiyi ba kai tsaye, toh wallah wallah muddin bazai min biyayya ba kuma yasa haraman cigaba da rainani agidan nan saina masa abunda har ya mutu bazai manta dani ba

da tsawa bappa zaidu yace mata "da Allah kirufa ma mutane baki raihanatu ina duk akan dan yana gaya miki gaskiya akan mugayen halinki dakikeyi ne kike so kisako shi agaba, toh wallah kisani,.. kika sake furta irin wannan mummunan kalman akan maheer abakin aurenki..

amugun razane tace whaaat? abakin aure na akan maheer dinn??sai kuma ta rushe masa da kuka tanata kallonsa da dumbin mamaki ayanayinta

wato baban maheer mani kake gayawa wann maganan ko?

hade rai yay yace ehh angaya miki tun da ke bakida hankli bakisan darajar mutane ba baki san zafin danki ba, toh tunda nima na haifesa nasan zafin ɗana kuma baki isa ki lalata masa rayuwarsa da mugun bakinki ba dan Allah ma bazai karbi tsinuwarki akansa ba yaron nan babu abunda yamiki face gaya miki gaskiya da dama bason ji kike ba. idonsa a rufe yace now u hve to move out there, and get us our breakfast ryt now cos we are runing late..shashasha kawai
..fitinanniya!

wani irin kuka ta kara rushewa dashi tanata bin sa da wani irin kallo, dede nan sultana tay sikinini ta bar sashen da mugun sauri ta sauko kasa abunta har bappa zaidu yasako kai shima ya fice ya bar ammi babba anan bata dena kuka tana zage zage cikin kukan ba...

"munafiki kawai macuci Allah ya isa min zalunta dakakeyi agidannan, ina ce dan dankan yana goya maka bayane  kana neman mata yasa kukeso kuyi min taron dangi ku kashe min aurena toh wallah baku isa ba..ina nan zama daram agidan nan wata me suna fatima bata isa ta shigo gidan nan ba sai bayan raina..

ita dayanta ta dinga maganganu tana kuka jin babu motsin kowa anan kusa yasa ta miƙe tsaye da gunjin kukan cikin rasa abunda ke mata dadi ta dau wayarta gaggauce ta kira babban aminyarta hajiya ramatu, wayar nayin ringin sau uku aka dauka tana cewa helloo dagata dayan bangaren aka amsata da cewa raihanatu lfya kuwa yana ji muryanki haka?
...cikin kara rushewa da kuka tace ina kuwa kikaga lafiya ramatu na shiga uku, na haifo maqiyi na duniya ɗana maheer ya tsane ni fatima ta tsafe min miji na ya dawo karenta yanxu kuma ta dawo kan ɗana na shiga uku na lalace...

daga ta dayan bangaren matar ta rusa wani dan uban ashar "kutumar babban buran ubann fatimar... ke kuma saiki tsaya kina mata kuka kai kai kai amma raihanatu kinfara bani haushi wann sakacun har ina zaki tsaya wata bazaurar mace awaje tana wargaza miki gidan mijinki gaskiya  kina so ki bata min raina akanme zaki tsaya ana miki cin kashi aka..wai uban meye tamiki kuma yanxu.

neman waje ammi babba tay ta zauna bisa kan gadonta snn tahau gaggaya mata karya dagaskiya tana fadi tana kuka...

"Dan tsabar an rainani za'a shine harda kawo min raino? wallh wallah ramatu bana cire tsammanin acikin abinci fatimq take saka musu magani ni gabaki daya nakasa gane kan mijina bare kuma dana maheer, juya kansu takeyi ynxu kamr masa kinga haka ta nanika ma miji na rainon danta ibaad haryau munakan zama dashi gashi wai anje kauye an sake kawo min wata yar iskan aljanan yarinya ankara kawomin itq gidana dagayin magana shine duk suka taru akaina sunacimin mutunci ramatu baki ga irin rashin kunyar da maheer yayimin dazu ba wai harda cemin wai inda sultana ne zanso acemin tanq fuskantar hakan danakeyi ahnnun wata waifa cemin yay bani da imani...

hajiya ramatu tace "kutuman uba can shine baki wanka masa mari ba? yaushe aka haife maheer din da har zai gaya miki wann baqar maganan.

tace nima ganemin hanya ramatu, fada kawai na masa nace ya fita ahanyar yariinya shknan shine yafita yaje ya turomin ubansa yazo yacimin mutunci har da cewa inna kara taba masa dansa abakin aure na.

"innalillah wa inna ilaihi ke kuwa rainhanatu abun ashe har yakai haka ne?to wallah zama bata kama ki ba gara ki tashi tsaye kiyi dagaske ki tabbata yarinyar nan da aka kawo ba agidanki zata zauna har abada ba..dan wallh wann salob rainin wayo ne kawai fatima take miki..tana janye mijin ki a makirce tanacan tana bashi kulawa abayan idonki, shiyasaka duk wani abunda tagaya masa yakeyinsa babu jayayya kamar wani itace uwarsa..

cikin cizza labba ammi babba tace tabbbb ai wann makirar nakega tafi masa uwarsa ma tunda just last week tay maganan cewa zata kara bude wani babban foundation caraf this week sai gashi wai har ta bude, kuma wallah wallah bana kaffara mijina ne ya bata kudin budewa inba haka ba a ina taga uban kudin nan a lokaci daya..naga ai gadon dq tsohon mijinta yabarii duka na yayansa ne, akan da ya bani 50 million na kara karfafa sana'ata shine yaga gwamma yaje yabawa karuwarsa ta bude musu gidan marayu..cikin kara rushewa da kuka tace na shiga uku ramatu yay zanyi da raina?....


cikin kyabe baki da baqin ciki a muryanta ramatun tace ikon Allah toh raihanatu wallah kibar wann kukan kawai ki shirya ynxu ki fito mqza muje wajen malamin nan enuf is enuf, haba...kina zaune da namiji amma an mayar dake bakomi a idonsa ba

cikin kuka ammi babba tace a'a ramatu, mubi ta wani hanyar kawai dan malamin nan naki banda kudina babu abunda yake ci kuma tsakani da Allah dan iska ne kuma kinsani dan bansan uban meyasa kullum sai ya nemo yataɓa nonon mutum kafin yake bashi maganiba kiga dai azaban danasha lokacin da ake son amin kishiya....

cikin katseta ramatun tace "kai raihanatu amma baki da godiyar Allah..nikuma sai ince me da har kwanan gida ina zuwa masa? ke ma dai kinki ki saki ranki ne kisha romon dadi wallh malamin nan yasan kan yadda ake juya mace agado gashi Allah ya zuba ma gabansa albarka kamar aljanu ne suka bashi karfi burarsa fa inya tashi baiya sauka da wuri haka zai sosa miki har sai ke kinji kingaji da dadi kinbarsa, hanklina kwance,  mijina sai abunda nace yake min..ga biyan bukata ga kuma lagwadar dadi..
toh meye?

cikin share hawaye ammi babba tace toh nide baza'ayi wann rayuwar dani ba. kece kawai yake zagewa yamiki aiki ni inbanda hana yuyar auren mijina da fatima dayay banga amfnin komi da maganinsa yamin ba tunda haryau miji na is crazily in love with that evil woman ga kuma babban dana yajona su yana goya ma ubansa gindi yana walakanta ni akan wata banziyar mata yar iska tababbiya

cikin jan tsaki hajiya ramatu tace toh ai shikenan saikizo muje wajen zinariyar mace ai tana da kayan mata da zakiy amfani dasu ya dawo miki dashi kan saiti cikin kankanin lokaci, amma zafa ki kawo mata duk abunda tace miki   .koba komi kafinn mijinkin ya dawo hayyacinsa kin karbi wani kudin kema ahannunsa amma kin zauna sakaci wata yar iska awaje tana cin kudinsa abanza toh wallah kece kikayi banza, ni anya ma bazakiy bincike akansu ba...kode kode yana zagawa ne tana bashi gindi yanaci.

runtse ido ammi babba tay jinwani irin tsananin kishi da mugun jin haushin maganan ya sarkafe mata wuya rai abace tace ohhh my god ramatu pls stop dis,kefa kinjima kina zarginsu da zina..toh nide mijina ba haka yake ba aikuwa duk baudewarsa  akan soyayya bazai taba aikata zina agidansu ba. akace miki ko wane irin mijinki? hmmm dama kuwa inata nemanki dan naji ance mijinkin dakika mallake shi harya kunce ya nema wa wata yar university gida, so why dont we start looking at that issure

wani uban shewa hajy ramatun tabuga tace ayyyuriiii raihanaty kenan wann ai tsohon zance ne, tuni labari ya shiga kunne na ,wata yar iskan yarinya ce fa daga can maiduguri kanuriya ce last week bokana yaci min ubanta yanzu haka nasaka yasa aljanunsa sunyi zina da ita a mafarki suntura ma arniya cutar HIV/AIDs in sha Allah kwanan nan zata mutu dashi kinga intaje lahira sai tama Allah bayanin cewa makaranta iyayenta suka turota tazo kano tana budewa mijina gindinta yana ci.

see i am fully ready for this university girls nd d likes of them, babu sassauci tsakanina dasu dan basu san kalar sadaukarwa da uban wahalar danasha da mijina har ya zama abun da ya zama ba dan haka duk wacce ta shiga gona na kasheta murus zanyi wallahi..no time...

cikin jan nannauyar ajiyan zuciya ammi babba tace uhmm"good for her..Allah sa kartay koda sati biyu a duniya ta mutu a walaknce yan bura uban yara kawai karuwai...

hjya ramatu ta sake buga wata arniyar shewa iiiiheee heee cassssss, snn tace ameen fa kawata yanzu dai kije kar aga kin jima muna waya sai naganki anjima kawai

ammi babba tace toh zuwa da yamma ina nan tafe...tana katse wayar saiga sultana ta shigo itama batay sallama ba kawai shigowa tay

a mugun tsorace ammi babban ta juyo suna hade ido "ke kuma dan ubanki baki sallama ne sazaki shigomin daki kamar wata arniya wato dama laɓewa kikayi kinajin wayan danakeyi zakikai ma ubanki gulmana kema ko?

wani irin daure fuska sultanan tay tana kukkuni a mugun borance tace mumny nifa banma san kina amsa waya ba ni yunwa nakeji kuma ai baba ne yace ince mimi kifito kibamu abincin karyawa wai kina bata mana lokaci mummy munfayi lattin school....

cikin zare mata ido tace "kijje kice ma uban naki nace bazanzo ba ai yana da hannu in hannunsa ya karya yasan wacce zai kira ta masa girki shida yayansa ai...kema kifita min anan kona wanka miki mari stupid.

sultana ta yatsina fuska batace komi ba ta fice  takoma falon kusan komi dayake faruwa yau  mamaki kawai take baga musmn ma ganin wata kyakkwar yarinyar datay a falo da yaa maheer dazu, and she asked him wacece ita baice mata komi ba.

tana da yaqinin hala akan zuwan yarinyar mummynta take fushi da kowa dan tasan mum dinta ta tsane baƙo yazo musu gidan su including all her schl friends, kusan kowa yazo gidan sai ta zage sa, ganin aayanah yau agidan yasa sultana haka kawai tadingaji  wani irin dadi da tunanin inde agidan sun ayaanah zatazuna ai zata samu new girl company kenan...


tazo falon ta samu dukkansu yayun nata sun matsa akan zasu fita sabida lokacin lectures dinsu duka ya karato kusa, gashi dama ibaad yana so har saiya kai ayaana asibiti yabada ita ajiya wajen ƙawar mum dinsa anty hauwa kafin nan ya wuce makrnta

he talked deeply on phone da mum dinsa akan zuwan ayaanah dazu ayayinda yakekan shiryawa, kuma duk ta nuna ta fahimce shi ta kara bashi hakuri dan kusan dolene kawai yasa yay ma bappa zaidu karyar cewa Allura kawai zaikai ayaana wanda bisa zahirin gaskiya kawai baiso ne ya barta ita daya agidan da ammi babba sabida yasan baqin halin matar sam bata da imani halama kafinsu dawo gidan zata kore yarinyar waje.


sultana tana zuwa palon taje jikin babanta ta tsuguna ahnkli tahau gaya masa abunda ammi babban tace batare da kowa yajisu ba, adan dolensa ya bada yara mazan izini kawai dan su wuce schll batare da kowa ya karya agidan ba.

atare maheer da ibaad tareda ayaanah suka fice a cikin mota daya kai tsaye maheer din ya wuce dasu al-eeman private hospital ayaanah tayi shiru tanajinsu suna hira sama sama batama gane me suke cewa ba sabida a seat din baya ta lafe a zaune itakadai


daga gidn kuwa bappa zaidu baibi takan matarsa ba ya karasa shirinsa calmy ya fito yau shida kansa yakai yar autarsa sultana school a hadadden motarsa kirar jaguar jeep snn yabi yabata isasshen kudin dantayi breakfast daga nan ya wuce office itama ta shiga makaranta tanata murmushi zucyarta fari tassss tanata jin murna dataga an kawo mata sabuwar yar uwa.


wajajen 8:45 wani abu maheer ya danna horn abakin gate din hadaden asibitin mai gadi ya bude musu suka shigo direct parking space ya kaisu
yana kkrin kashe motar dan yabisu ciki ibaad yay saurin tsaresa da cewa ders no need bari kawai naje sharply na fito ajiyeta wajen anty hauwa kawai zanyi na inyaso after few hrs zan dawo na dubata...

maheer yace toh what about her breakfast???kasan bamuci komi ba ko itama anhanata cin abincinne...ibaad yana kkrin sauka yace"i will sort that out..juyowa maheer yay ta kalli ayaana yana murmushi yace pretty one sannu ko..me kikeson kici in zamu zo daukarki zauna siyo miki...

ahankli ta girgiza kai ganin idon ibaad kanta sa sanyin murya tace "mishi babu komi...
yace are u sure? bqki son kici sweet brown chokolates, biscuit ice creams ko naman kaza??? sa sauri ta kara girgiza kai" ibaad ya mata ido akan ta sauko babu shiri ta sauke kafarta kasa ahnkli.. maheer ya mata bye..sann ta kama bin ibaad din abaya har suka shiga cikin asibitin agaggauce.. suna lumewa cikin asibitib ya cire kudi dubu goma a aljihunsa ya nannade ya bawa ayaanahn a hannu baice mata komi ba.

suna kaiwa ta wajen nurse station taga ya tsaya agefe nan ya ciro wayarsa yayi dialing number anty hauwa within few minute ta fito sanye da white uniform dinta har kasa ya rusuna yagaisheta ta amsa da fara' ta saka masa albarka, ayaana tay shiru abayansa tabi ta sunkuyar dakanta kasa tana jinsa ...da ladabi yace mummy ga "yarinyar na kawo miki cikin sauke murya kasa yace "dan Allah kiyi hakuri for all the inconveniences insha Allah daga yauma shiknan.. tace haba haba ibaad aiyi ma kaine besides mamanka ta riga tamin bayani koni nasan raihanatu kam ba rike yarinyar nan zatay ba kaima kasan da badon babu kowa acan gidan kun ba da mamanka ma bazata bari ayita yawo da yarinya marar lafya haka agari ba gashi kuwa duk tabi ta damu all these meeting are important to her harkan foundation fa dolene sai da saka hannun manya aciki inde rike yarinya ne nan karku damu wallahi

murmushi me sanyi yay yace "toh shikenan mumy na gode...nabar maheer awaje zamu wuce school dake bata karya ba akwai kudin break inta ahnnunta

cikin gyada mai kai tace babu damuwa Allah ya baki sa'a ...yace ameen

hannu anty hauwa tamika wa ayaana ita kuwa ganin ibaad zai tafi ya barta awajen yasa ta fara kuka ahnkli

anty hauwa na dariya tace aa doter haka kuma zamuyi dake ko kin mantani ne jiya fa awajena aka ajeki shiru ayaanah tay tacigaba da kukanta daga irin kallon da ibaad yake mata tasan ransa ya baci, ya kalli anty hauwan yace mumy pls excuse me' tanacewa sure, ya jawo ayanaan gefe cikin zare mata ido yace" uban me yasa kike min kuka ynxu waini sa'anki ne? ko in maida ki gidane ki zauna da wajen waccan matar ta rika zunguri?da sauri sauri ta girgiza mai kai tana zubar hawaye sosai.. yace toh meye damuwarki...muryan ta asakrfe da kuka tace"..karka tafi..nifa tsoro nakeji, yi yay kamr zai wanka mata mari dan wani bin har mamakin kansa yakeji ganin yadda comon hawayenta yake sawa zucyarsa da tempernsa yakeyin mugun sanyi har yana saurin daga mata kafa har haka batare da ya masifeta ba.

...ahnkli yace "Dake dodonni kika gani anan ba mutune bako ke nifa banason iskanci da shegen son kukan banza..."ga anty hauwa nan zata kula dake duk abunda kikeji kigaya mata, inkika sake kiky fitsari ajikinki duka zan miki kinji ko!. tace toh yace good girl..bazan jima ba zanzo na daukeki anjima .da muryan kukan takuma ce mishi "toh" jawo hannunta yay direct ya kara maidata wajen anty hauwa yace "toh mummy gata nan she is good nizan tafi..
da fara'a ta amshi daya hannun ayaanahn snn ta wuce da ita ciki, yana tsaye har saida suka  bace ma ganinsa snn yafito ta samu maheer baya wajen da motar..

yaciro wayarsa again dialing numbersa yafaray bai dauka ba sai can after like 12 minute saigashi nan ya dawo da ledojin chops har guda biyi he bot all kinds of expensicve fancy chokolates da hot fried chips da egg sauce da katon cinyar kaza akai, yace sam sam saidai subada ayaanah kafin su tafi

bada son ran ibaad suka koma ciki da abincin ba, haka yajira maheer ya kara lallabta  akan taci dan ta samu sauki snn suka wuce suka nufi makaranta

har cikin building din medicine yakai ibaad dake yau normal lectures yake dashi yana sauka shima ya wuce nashi business din..

ata fannnin aayana kuwa duk wani abunda maheer ya siyo daga zarar ta saka acikinta aman shi kawai takeyi duk saitabi takara jigatuwa tabi takara galabaicewa jikinta ya niqu yay laushi sosai

har saida anty hauwa ta dauki dubu goman da ibaad ya bayar ta aiika security awaje akaje aka sissiya mata oranges banana da apples kafin nan tasha su sai taji dama dama har wani  nitssatsen bacci yazo ya dauketa abazata.


2pm Crescent International School (CIS) Kano

Kararrawar tashine yq cika harabar makarantar Crescent International School ayayinda tuni Gate ɗin schl din ya cika da mahaukatan motoci wasu masu tinted ga direbobi na shigowa bisa layi kamar suna jiran yayan gwamnoni da sarakuna su fito.

Zainab Arifah ce tafara  fitowa daga cikin ajinsu dan ita bata tsayawa har sai malami ya sallamesu ya fita, ana buga bell din tashi kawai zata dauki bag pack inta tay waje batare da ta dau permission awajen kowa ba

last subject da sukayi was literature in english luckily she loved that subject, a yangace tafito kofar ajinsu tana tafiya ciki wata mayyar big girl catwalk ko ina ta ratsa sai an juya an kalleta dakyau dan hatta Uniform ɗinta ta zaɓar mata yadi me tsada na musnm akayi da international tailor nata daban bakaramin amasar dirin jikinta yay ba dan tana dan girman jiki, customised iPhone ne  a hannunta ta rike tana fliging dashi iska

tana isowa gaban science class manyan kawayenta Nala da Rukky suka fito batare da sunce ma juna komi ba sukahau binta abaya kamar fadawa suna wani irin takawa a kasaitance kamr bazasu taka kasa ba suna masu exchanging din murmushi mainuni da cikakken biyayyyar su ga duk wani umarnin sarauniyarsu zainab arifah mansur


suna daf da isa tsakiyar quad-angle nala ta ji wasu ɗalibai biyu suna faɗin hmm kiga Waccan sabuwar student ɗin bura uba kun ga jakar hannunta kuwa? super expensive luxury Designer ne fa irin na zainab Arifah.” wani cak Zainab arifah  ta tsaya ciki juya idanu ta juyo a hankali kamar wacce takeson gano wanda yakuskura yay wannan maganan...

Kafin ka ce me, nala har ta hango musu wata sabuwar yarinyar acan bakin assembly block tana tsaye hannunta rike da Jacquemus bag pack, same colour same model exactly irin na Zainab’ arifah. rai amugun bace rukky tace what....kunga min wani kuturin bala'i?

murmushi mai haɗari zainab arifah tay ta kalli yarinyar cikin tabe baki tace girls just look at this audacity.

suka kalli juna cikin yatsina fuska suka karasa walking slowly kusan all eyes on them

jawo hijabin yarinyar da karfi rukky tay tace “kee Ki zo nan.” batare da bata lokaci ba Sbuwar yarinyar tajuyo garesu a hankali tace yess?

wani dan uban walaknccen kallo Nala ta mata kafin tace kin san jakar da kika riƙen nan nawa ce?

yarinyar ta daga jakar cikin rasa na cewa..ta zuba musu ido tanata kallonsu a dan tsorace

Rukky tayi dariya ta kwace jakar lallatsa snn tace “hmmm Yar kasuwa! Copy copy!”

da sauri yarinyar tace look, i dont knw what u guys are talking abt nide Daddy na ya siya minshi daga Dubai..

cikin katse ta da murmushin rainin wayo zainab arifahn Ta ɗauki jakar da yatsa daya ta juyashi awalaknce sann ta sake shi akasa ta hau kai da shoes inta ta tsaya tana takawa kamar ba komai ba

cikin yatsina fuska tace “Fake ne, ko da ya zo daga Dubai, ai musan cewa akwai Dubai na talakawa.”

Wani muguwar dariya su nala suka fashe dashi dedekun studenr dake kallonsu suma suka jonasu suna dariyar.

ganin sun jawo enuff attention na mutane akansu yasaka zainab Arifah ta cire nata jakar wadda take limited edition ne, sam ba a samun irinsa face sai anyi ordering insa through elites personal shopper.

atake ta miƙa mata mata jakar tace gashi Ki rike wannan, koda walakntattun hannun ki zasu taba original, snn Ki san cewa ban cika zama da abunda da ake yin kwafinsa ba.


hawaye ne ya cika idon yarinyar ta tsaya cak da jakar hannunta kmr zombie ayayinda sauran yaran suketa mata dariya ana nuna ta in the most embrassing way kowa yana mata dariya


nan Sai ga wata makirar black colour V8 Land Cruiser ya tsaya agabansu, Direba ne ya sauko agaggauce ya buɗewa zainab arifah kofar baya..

Nala tace yesss the Queen’s chariot has arrived.”

fuska a dore Zainab ta juya ta shiga car din ba tare da ta kalli kowa ba har saida ta zauna a owners coner snn ta sauke glass kasa Fuskarta a matukar daure ta kalli yarinyar snn tace let dis be a warning, i set the standard, not you..sabida haka karna kara ganinki da irin kayana a makarntar nan.

tana gama furta hakan ta rufe glass din motarta tare da odering driver to drive her away atake ya kunna motar ya wuce da ita gida..

suna isa gidan tun be gama bude mata motar ba ta turesa gefw ta sauko fuskarta dauke da matsanancin fushi

kai tsaye ta wuce cikin main mansion dinsu ayayinda kusan duka masu aikin gida da kuma personal maids dinta suka hau gaisheta tay banza dasu..

tun daga falon ta fara cire kayan jikinta tana zubarwa akasa maid dinta elizabeth tanabi tana tattarawa...

harsaida ya rage daga ita sai pant da bra snn ta shige room dinta a  wani irin yanayin fusata ta banging kofar saida ya shiga security lock dakansa..

haka masu aikin kulawa da ita suka taru a kofar kowa yana mata magiya ana ta lallabata ana bata haquri duk dama basu san meya bata mata ranta haka ba.

can da suka isheta rai bace ta ta bude kofar tare da watsa musu rowan gora a fuska da jikinsu cikin tsawa tace musu "go awaaaay..kudena damuna, bana son ganin kowa anan wajen...just get ouutttttt...

gabaki daya gidan saida ya dauka da karfin muryanta sikinini masu aikin sukabar wajen kowa da abunda yake ransa dan bayau aka fara ba...

zainab Arifah yarinyace sa ak mugun sakalta ta couple with a bastard level of ego and ill manners...

elizabeth ta sauka da gudu kamar ankorota wanda tsabar girman gidan it took her almost 10 min kafin nan ta iso sashen hajiya hamida dan ta sanar da ita abunda yake faruwa

tana shigowa kofar falon sashen saida tay sallamar kamr minti biyar kafin nan hajy hamida data ci wani dan ubansu kwalliya  tasaka wata arniyar gown na tsadadden original bazin shadda tana cin apples tana kallon wakokin mali cikin shakawata ta bata izinin shigowa ciki..

zubewa elizabeth tay agabanta cikin girmawa tace ranki shi dade hajiy zainab arifah ta dawo amma kamr tana cikin tsananin fushi duk ta kore mu taki bude kofar bare na hada mata ruwan wanka ta sauko taci abinci.

cikin yatsina fuska hajy hamida tace "and so?..cikin daka tsawa tace "ke tashi kawai kibarmin nan cos i cant deal with her anger issures ryt now, kujje kujira in babanta ya dawo saiku samesa kugaya masa halin da yarsa takeciki.. just get lost haba mana duk tsamin jikinki ya cikamin ciki wann uban warin da kikeyi elizabeth ai zai iya sani inyi amai..

jiki a sanyaye elizabth tace i am sorry ma..i take my leave.....

komawa tay sashen ta nemi waje ta zauna ata kofan zainab arifah tana Allah Allah  prof ya dawo da wuri kafin wani abu ta faru da yarsu su walakantata.
#surayyahms/2025
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata

*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*

*WATTAPAD @SURAYYAHMS*


*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER *** TO BE ADDED*


#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025