ABUNDA KE 'BOYE...

49

by @surayyahms

ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.


⏯️4️⃣9️⃣
Tunda Alhaj Ameer ya gama zugashi ya dada cusa masa ra'ayin cewa kar yasake borin kishin da haukar da safeera take ya hanashi auren ayaanah sai kuma ya dawo gidan da sassafe da wani gigin rashin kawaici da kunya na daban, babu tausayi ko fargaban kashesa datace zatayin kuma a idonsa cos he want to stamped his leg as a man tunda yay shige da fice  ya samu hajiya mairo suka kara tattaunawa shikn kuma gidan ba a gane komi ba.

duk wani haukar da anty safeeran zatay basa amsawa ma bare su kulata saidai su hadu suyita nuna mata cewa itace taɓabbiya bata da hankali ne shiyasa bata fahimce cewa auren da zaiyi da ayaanan na rufin asirinsu duka bane, abu tun yana kamar wasa saida sukakusa saka anty safeera xarewa, gashi tay borin har dana fitan hankali duk saida makwabta sukaji ya xamo duk sanda hajiy mairo ta fito waje sai ka samu masu gulmanta kowa yana cewa basu kyautawa safeerah ba

kusan kwana biyu ayaana tay akwance agadon asibiti both friday nd sartuday anata jinyarta wanda tunda ta farka matsanancin kuka kawai takey tana cewa ita kawai zata tafi wajen ummanta bazata iya cigaba da zama ann dasu ba, dakyar Ammi karama da su maheer suka taru mata aka rarrasheta har tazo tasamu sauki da dare ranar asabar haka aka sallamosu suka dawo gida wanda suna dawowa hajiy mairo tabar sashenta tazo wai zata duba jikinta

suna hade ido ayaanah duk tabi ta birkice ma hjyan da ihu da kuka, tun tana gaya mata magana me zafi zafi tana cewa hjya damafa baki kaunata kin tsane ni, kin tsane farin cikina inbakiso na kawai ki maidani wajen ummana na mana ai ba'ace miki dole sai kin rikeni ba.

tay borin har ta gaji ta tsuguna da gwiwarta akasa jikinta na rawa rawa tana kuka tanata rokonta, har abun tausayi tana mata magiya akan karta mata auren dole batasonshi bazata iya aurensa ba

hajiy sai bata dau abun da wani zafi ba, ai dama tasan ayaana bazata so auren dole ba iskanci da kwadayin banza ta saka aranta she expected this xct reaction shiyasa ko ajikinta kukan ayaana da maganganunta bai dameta ba.. tace ai dama ba auren so zata mata ba, auren rufin asiri ne, inma karatun ne ai zata karasa agidan mijinta barema idan badan shi muhammadun ba waye ne zai aureta ya kula da ita sosai, ayaanah tana gabar hajiya mairo zatyi kudu

..kmr da wasa it becomes da begining of misery for them agidan, dan kuwa washe garin sunday ammi babba ta zuga anty safeera tammm tace mata ayaanan ma babban munafuka ce aisun dade suna soyyaya ne a boye shiyasa ya samu bakin cewa zai kara aure da ita, snn dan rainin wayo ma anayine agabanta all this gestures nd gift,sosai kuma anty safeera ta zugu data auna duk wasu prior bhvrs dinsa akan lamrin ayaanah, da safe anty safeera taxo sashen ammi karama tawuce dakinsu direct kawai akaga ta kama kkrin yin dambe da ayaanah zata bugeta, ihun da safiya tay ne yasa ammi taxo da gudu ta kwace ayaanan a hannun ta, anty safeera ta rufe ido ta borance ta zazzagesu tasss tace musu mugye makirai harsaida ammi kraman tamata karamar hauka tace mata karta sake zuwan sashen taje taji da wawan mijinta sann ta kyalesu.

tundaga ranar ciwon ayaana yake tashi akai akai is worst enuf da bata da number ko daya acikin abokan ibaad bare ta nemeshi anan, she called yasmin da sukay exchnging lay
tace mata ai dukansu me ma ba asamunsu a waya yanxu amma in no time zasu dawo hakan yasa ayaana ta cire kullum sai tay kuka.

yau kusan kwana uku babu kwanciyar hankli agidan gashi haryau babu duriyar ibaad din bare bappa zaidu gashi yazo maheer yay iya bakin kkrin sa amma inaa everyone is just selfish musmn hjy mairo farin cikin danta da kalamn rufin asirin kawai ta sako agaba

gani take wai gata take ma ayaanah daga baya kuma duk zasu gane

maheer yazo ma baya magana da hajiya mairon, duk shirinsa da uncle moh haka wann karon ko gaisuwa yazo baya hadasu, sumtims maheer din ne ma yake zama ya katse wasu makircin ammi babba

kansa sosai yay zafi yanata kkrin yaga ya dawo da anty safeeran cikin hayyacinta amma inaaa kusan zaman rikici da dar dar kawai akey agidan, uncle moh ya dena zuwa sashen ma kwata kwata saidai yaxo gidan da safe ya gaida uwarsa yasake fita kwata kwata yafara dauke kai memakon kaji yana fadin kalami masu dadi saidai ya fetsa maganan banza kuma sai cancikin dare yake dawowa yaxo yay bacci yama dena kula haukar safeera, ana shiga satin bikin on monday da safe maheer ya wuce malaysia....

da yamma ammi babba ta raka anty safeera sun dawo daga asibiti suka zo suka samu an jere mata akwatuna a dakin sunkai seti total of twelve boxes masu shegen tsada wai ankawo mata na fadan kishiya, haka tasaka aka kwaso kayan har waje tsakar gida ta debo kanazir ta cinna musu wuta gidan ya kara birkicewa koina ya cika da hayaki

dakyar aka kashe wutar duk anguwan saida hankli ya fara tashi, kafin ace uncle moh ya zo gidan anty safeera tama hajy mairo zagin tasss taci mata mutunci kmr bata santa ba har saida tasa hawan jininta ya kara tashi ruwa ruwa aka kaita dakinta can kafin aka samu sa'ida aka kashe wutar, da dare haka yazo yaga abunda safeera tay yayta bori har da rubuta mata saki su ammi babba da hajy mairon suka taro suka hanashi furta sakin da kyar mgnn nan yazo ya kare gida yay shiru..

cikin wnn daren ammi babba tazaunar da ita tafara analysing mata cewa mutanen nan bazasu rusuna ba snn kamar babu fa wani abunda zata musu su rusuna da batun auren nan saidai ma nata auren ya mutu a karshe

tunda ammi babba ta gaya mata wann mgn tay kukanta cikin dare taji sauki washe gari da safe tay wanka tabar gidan, har yamma bata dawo ba har sai can cikin dare, ta dawo kuma sai sukaga tay sanyi bata hauka bata bori she was soo sullen nd unpredictable snn koyaushe fuskarta a daure yakedan ko ammi babban ma bata gaya mata inda taje ba in zatay waya kumq bata sakewa wani yaji me take cewa..

a washe garin ranan tunda aka ga ta dawo daga inda taje ta dawo shiru shiru harma aka dauka tafara gajiya ne da haukar tafara rusuna zatay hakuri

tunda aka fara case din nan ranar friday ammi karama bata sake bari ayaanah ta fito koda kofar sashensu ba dan da kyar ta lallameta ta dawo hayyacinta suna zaunensu suna ibaada sallan dare da rokon Allah ya tarwatsa auren babu wanda yake sanin ya suke ciki dan ko wjen hajiya mairo bata zuwa ynx

maheer baida yadda ya iya tun kafin su fara shirin zuwa ya zaunar da kulthum ya gaya mata gaskiy cewa babanta fa yace zai aure ayaanah sai tay kmr ta fahimce auren dole ne, saidai daga baya tana kiran anty safeera sai kuma komi ya lalace, anty safiran tashiga gaya mata karya da gaskiya tace bawani auren dole  makirci ne kawai kuma da sannin ayaana za'ayi auren nan. dat night kulthum send ayaanah a very very insultive text message har ta zagi iyayenta aciki

ayaana tay kuka bana kadan ba gashi sultana taje schll field trip kaduna batama san meke faruwa ba, duk sai ta kasa kirarta awayan itama danji take kmr zasu hade mata kai su tsaneta yanxu.

daga dakinsu sai dakin ammi bata iya zuwa koina kuma haryau bata sake ganin idon uncle moh daya riga ya lalata mata rayuwarta ba, safiya ne dai take fita taje jin gulma, ita kuwa ammi babba tunda taga anty safeera tafara dauke kai babu halin kara zugata tay hauka sai tafara bin makwabta tana barbaza maganan dan akwai taga ana zagin hajy mairo da ammi karama taji dadi, dan babu kalar sharrin da batayi musu a gari dan kawai ta bata musu suna..

daga ta gaya ma wnn sai ta gaya ma wancan,haka wasu dattijan mata kuwa har shago suke zuwa sugaya ma hajy mairo baqar magana akan auren. wasu kuma su tsare anty safeera da tausayi, wasu suce mata ai ammi babba tace itace bata iya rike miji ba bata da wayo shiyasa hakan ya faru da ita. alot of gulma was circulating. anty safeera dai ta danne zucyrta na kwana biyu batace komi ba.

shirin aure yay zafi ammi karama ta makurar matsuwa taga bappa zaidu yabude wayarsa atleast koma ya dawo gida sutaimaki ayaana amma inaa gashi ran wednesday da zazzabi sosai itama ta farka tay aman jinin da hajya mairo take jira amma tsabar ta dena  kulasu agidan sai bata sanar da ita ba, safiya ce da dogon baki taje take bawa hajya duk wani update akan yadda suke ciki harma tasani, tanajin wann batun kuwa maza ta kira hajya hajara ta sanar da ita aka sake shirin komawa wajen malami kmr yadda ya fada.

wednesday yazo ya wuce ibaad da bappa zaidu duk shiru, daga can kuma kulthum ta hau fushi da cusa ma ranta tsana haka tahana maheer firrrr sake dawowa nijeriya wai lallai sai ana daf da ranar daurin aure zasu taho tazo tay supporting mamanta shide bai ce mata komi ba dan yasan ba abu bane ma sauki dolene suji zafi

dake ammi karama bataji dadi ba Ayaanah ta farka tun asuba tanajin dama dama nan ta fara aikin kitchen tay su shara, mopping, da wanke wanke tay musu breakfast ta kawo ma ammi karaman har daki ta sameta suka gaisa kafin suka karya atare kullum ammin ke yawan tursasa tanacin abinci

around 10am ammi ta shiga wanka kafin ta fito ta samu ayaanah ta gyara mata room dinta hartasaka su turare ganin jikin ayaanahn da kyau sai ammi tace toh ita zataje asbiti a duba zazzabin nan dake damunta tun jiya tace ma ayaanah karta fita taje koina suzauna kawai anan kuma in taji su anty safeera ne karta bude musu kofa bare suce zasu daketa


after like few hours wayar ayaanah yafara ringing da sauri idonta yakai kai kirjinta na bugawa da karfi da tunanin ko ibaad ne yakira dan ta tura masa sakonni sosai saidai duk basu nuna sunje ba

hannunta harna rawa rawa ta dauki wayar tana dagawa kuwa sai taga new number tay shiru tana kallon lambr kamar bazata dauka ba sai kuma ta sauke ajiyan zuciya ta dauka muryanta kasa kasa tace salam alaikum raunataccen muryan ruthy taji ya dirar mata a kunne tace hey sis na kirane inji ya jikinki ahankli ayaanah tace "jikina da sauki..kmr bazata tay mgnn ba tace "the lord is with you..ayaanah tace thanks what happen to ur real your line?? tace "actually is one of the reasons da yasa na kiraki, ta dada sauke murya kasa kasa tace hajiy tacemin amminku bata nan so i tot kafin ta dawo pls can u help me out with sumting? ayana tace mene kenan? kinsan dai an hanani fita koina ko?..cikin muryan magiya ruth tace i know aima nafiki sanin halin dakike ciki is all over the place  dan har shago ake zuwa ayi maganan aurenki ma hjya

cikin katse maganar ayaana tace okay then what do u want to ask?

dan shiru tay snn tace Ammin wankin cikine dazu wai ashe yan biyu ne acikina dayan bai fita ba so while i was working a restaurant saikuma nafara bleeding shine doc yace inje gida i need a complete bedrest to stop the bleeding ayaana wallh bana iya tsayawa ko zama sai kwanciya ji nake kmar zan mutu, kuma bani da wanda zai kai min  deliveryna nd it remain only one person pls dont say no kitaimaka min kawai kije, basu aikan zakiyi ki dawo ynxun nan it wont pass 15mint napep zai kaiki shi zai dawo dake..i will give him d location nd the package.

ayaana bata wani so ba amma dai ta basar tace amma waye ne client din? kuma a ina ne?

ruth tana wani irin murde murde cikin ciwo tace "wasu hajiyoyi su uku da sukazo biki..
kuma tun jiyan ni aka zaba na ding serving dinsu da abincin restauran din hajiya

ayaana tace okay toh shikenan saiki bar wann layin a bude karnaje suce basu sanni ba. ruth tace yeah abude yake zanma gaya musu yanxun na zakizo sai a tsaya a kofar gidan...

ayanaah batace komi ba har suka katse wayar ta shiga daki taje tadauko golden kimono ta dora akan atampar dake jikinta snn ta rufe kanta da veil din, zama tay a falon tanata kiran layin ammi karama bt netwk unreachble, ta tura mata text bata ma lura yay failing ba withn few minutes sai ga kirar ruthy tace sis kiyi sauri ki fito mai napep ya iso aikan na wajensa he knws the place sai kuje thnk u soo much kinji my lovely sis...ayaanah tace its okay, daganan ta fito gidan ya wani irin daukawa da shiru dan almost bayan azhr ne

tana isa bakin gate dinsu ta same mai keke yana jira shidayane aciki sai delivery package me kyau na abincin shagon hajiya mairo...
...sama sama suka gaisa ta shiga ta zauna batare da bata lokci ba suka kama hanya

kusan tafiyar kurmaye sukayi tay shiru tanakan trying in layin ammi karama amma sai shiru jim kadan taga tafiya ya fara nisa tarasa wani anguwa zai kaita harta baya bayan gari sai tay shiru ta zuba masa ido
sunayin nisa can taga ya tsaya agaban wani walakantaccen motel

idonta ya fito waje tace "malam har yanxu bamu iso gidan bane ya naga ka tsaya anan wajen.

atake atake kawai taga  mai napep ya sauya mata fuska yafara mata magana ihu ihu kamr dan daba yafara kkrin cire wuka yace kawai ta sauka masa akeke shi inda yaga daman tsayawa kenan.

abu kamar wasa har ya sauko ya fincikota waje ya hada harda package din ya dangwala mata agabanta tunma kafin ta rokesa ya maidata gida taga yaja keken sa a fusace ya kara da gaba

ta kalle gudu da yamma taga babu alaman mota bare machine bare kuma wani abun hawa dan sunyi nisa da gari sosai, gashi irin sabbin  anguwan nan ne da basu gama develop ba kusan motel din ne kawai yay kamar ya jima fentinsa green ya kokke.

ranta sosai ya dagule ya baci gashi babu wulgawar dabba bare mutum koina yay shiru ga zafin rana, tana tsaye acikin tsakar ranan gabanta yanata faduwa sosai bata motsi daga titin ba tadinga danna kira ma layin ruth farko taji shiru ta dauka netwk ne sai tayta gwadawa dakyar ya shiga sau biyu ba a dauka ba ta tura mata text taga shima yay failing, ta bar text din tacigaba da kira tafara jin user busy atakaice ta kira ruthy yakai sau talatin amma abu daya ake cewa.

tun ranta na bace harta fara jin fargaba sosai, jim kadan tafara tunanin daukar abincin ta kara da gaba koda zata samu abun hawa ya maidata gda, ta dauka package din kenan taji muryan security man na motel din
yace hajiya kece zaki kawo sakon abinci ko?? tace excuse me?? sai taji kuma ya kira sunan shagon hajy mairo tace ohh yess nice...quiet jovial ya karaso kusa da ita yace ayyaa sorry fa anbarki arana, let me take it frm here. batace komi ba ta daga package din zata bashi aikuwa tana mika masa memakon taga ya rike aikan sai taga ya fixgota within scnds ya danna mata wani farin hanky a baki ta suma...

daga nan bata sake gane inda take ba sai after 2 hrs data farka taganta awani daki mai bala'in duhu babu komi data rasa ajikinta face dankwalinta da gyalen kimononta, wani irin tsoraccen kuka ta fashe dashi ahnkli tana lalume har ta taba jakarta da wayarta ta jawosu da sauri sauri kuma a mugun tsorace ta kunna torch sosai ta sauke wata balaman ajiyam zuciya dataga ita daya ne sai kuma ta mike ta nemi switch ta kunna wuta

wajen is soo fucking dirty nd littered ga kwalaben giya, taba, condoms, all over ji tay kanta na juyawa a mugun  rikice ta fara kuka tana dudduba jikinta da tunanin ko raping inta akayi sai kuma taga ba'a mata komi ba..Banda wann dankwalin da aka cire mata her body was intact ga kuma kwanukan abincin data kawo ancicci an yi baja baja dashi awajen like kmr mutane dayawa ne anan and the bed was messed up ga empty bottles nd cans na kayan maye kowani irin an shassha an zubar

tanata kuka a rikice ta tattara jakarta da wayarta ta rungumosu a kirji tay bakin kofa kafafunta har na hardewa tanajin jiri jiri tsabar tsoro

karkarwa takeyi harta iso wani empty corridor wanda har zata saka kai taji muryoyin maza suna dariya da sauri ta koma dakin tqshiga bayin gidan ta daga kai ta kalle windonsu taga irin windon da innan ne dan fadi, jakarta da su shoes dinta ta fara sakewa waje snn ta haura tadiro kasa ahankli

tunda ta doshi hanya bata ma san ina zaikaita ba tafiya kawai take tana yin nesa da muryan mazan cikin cin sa'a sai gata ta bullo ta bakin gate batama tsaya duba waye agate din ba ta falfala da mugun gudu tafita waje....

gudu take har saida taganta akan hanya tarwal kafin ta dena gudun kirjinta na bugawa da matsancin karfi tana kuka tafara tafiya gaba gaba sauri sauri gashi har yanxu babu wulgawr wani mutum ko abun hawa, tsabar tsoro ko sau daya bata juya baya ba, sai datay nisa sosai snn ta tsaya ajikin wani bishiya ta ciro wayrta hannun ta na rawa tafara dialng number ammi kenan taji an dafata kafada batasan sanda ta daka tsallle ta tsala ihu a tsorace taja numfashi sama kamar zata suma ba..

ba acikin hayyacinta ba kawai ji tay anriketa ana kiran sunanta da karfi ana girgizata ayaanahhhh ayaanah ayaanah its me,..dakyar ayaana ta dena salati cikin tsala ihun ta dawo cikin hayyacinta taga ma ashe ruthy ne da sauri ruthy ta rungumeta ta tana hawaye tana cewa"ohh thank LORd jesus christ we found you..i am soo sorry are u okay?

ayaanah ta tsaya cak kanta na juyawa tanata kallon ruthyn datace mata bata ko iya tsayawa a tsaye, hawaye na zuba cikin idonta ta fara matsawa baya baya da ruthyn muryanta na rawa rawa tace and How did u find me?kuka ruthyn takeyi tace naita kirar layinki bayashiga kuma naga kin jima baki kirani ba naje gidanku safiya tace min baki nan so i tracked u nd follw

tanagama rufe baki ayaaanah ta sauke mata mari mai kara
a fuska tace "Karya kikey ure lieying to me ryt no..

daga haka suka fara heated argument me zafi zafi ruthy ta tsuguna har kasa tana kuka tace ma ayaana wallah wallh banan wajen ta aiko su ba hala dai mai keken ne yaso yai scamming inta dan yaganta kyayywa shine ya hada baki da guys dinsa...

duk wann bayanin ayaana taki ji sam ta rufe ido tace zata fada agida cewa she set her up, har ta fara tafiya a zuciye ruth tafara binta abaya tana kuka tana bata hakuri
...dakyar da wahala ayaanah ta sauko dataga concerete evidences awayar ruth na cewa eh lallai banan ta aiko su ba, ta nuna mata text na hoton adress data bawa mai keken, da voice note na hajiyon yadda suka dinga complain mai kawo musu aika batazo ba.

duk da haka dakyar da wahala ta iya shawo kan ayaanah, she came with another keke suka shiga ciki akan zasu bar wajen rashin mafita ne kawai yasaka ayaana ta shiga badon son ranta ba, har kuma suka zauna ayaana tanata baya baya da ruth, ita kuma sai hakuri take kan bata gwanin ban tausayi akan ta rufa mata asiri tunda ba'a mata komi ba dan Allah kar aji wannan maganan, ayaanah taki tace mata komi ta juya kai tana hawaye... agabanta ruth din tay ta kiraye kirayen Polisawa awaya tanata musu description na waje againts all odd saida ta nuna ma ayaana hanklinta yafi nata tashi akan abunnan daya faru , she keep begging her not say anything to anyone agidansu har sai polisawa sunje sun kama mutanen motel din tundama tasan fuskan securityn din dayay mobbing inta da hankychief

banza da ita ayaana tay duk wann bare bare da bayani da kuma kkrin neman masu mafita datakeyi awajen samarukanta polisawa ayaana bata tanka mata ba.

suna sharoro kwanan shiga cikin gari lokacin 5.30 dede wayar ayaanah yafara ringin gabanta na faduwa sosai ta dauka ammi karama ne tana dagawa kuwa sai taga ibaad.

hawaye me zafi ne ya sauka a idonta abazata, da sauri ta dauka tana tare hawayen jin sanyin sallamar daya mata yasa ta lunshe ido kowani gaisawa basuyi ba yace mata yanxu ya sauka ajirgi ya kunna wayarsa kenan yaga text inta tana ina ne ynxu?? da wata sassanyar muryan kukan tace masa tanakan hanya ne zataje gida yace toh ta sauka a round about kawai ta jirashi awajen zaizo ya dauketa ynxun nan.

..tana gama wayar tun basu karasa round abt din ba tacewa mai keken ya sauketa anan itakam.

ahnkli tashe ruthy tace "meyasa? batace mata komi ba tasauka itama ruth in tana shirin saukowa da masifa ayana tace "why dont u just leave me alone kije inda zakije kawai and pls dont call my phone everr again!!

tana fadin hakan ta kara da gaba a zuciye akabar ruthy da sakakken baki tanata bin bayanta da kallo.


cikin kyabe baki ta koma keken  tazauna aranta tace"..lallai yarinyar nan da tasan irin taimakon dana mata da bazata namin wnn attitude ba...inbadan ma naji tausayinta dan tanamin mutunci ba wallh dasaina bari su smoker suyi abunda suka daman yi da ita sai kuma inga ya zatayi da rayuwarta
..mtssss.

tana gama raya hakan aranta asalin wayarta ya fara kara ta dauka da ladabi tace "Aiki ya gamu fa alhaji the package is with us..kawai wire us the half payment aikanka kuma zai iso hannunka aranar da mukayi dakai

dan shiru tay snn tace okay sir sai najika.., tana katse wayar kuwa alert na 2 million naira cash ya sauka a acct inta wani irin murmushi tay dan wann gabaki daya ribarta ne sauran gayun basu san dashi ba, cos she will use it to pay all her debt sa saurayinta yake binta
..in aka biyasu balance kuma sai su raba da gayu.the plan was actually rape or any sort of sexual asault amma dake she still like ayaanah sai bata bari anyi haka ba they just got some content out of her nd she made it look like a non- deliberate mob by street rascals...

Da kafa ayaana ta karasa round abt dake babu wani nisa tafiyar extra 10min ne,kuma bawai batada kudin abun hawa bane she just want to walk slowly dan ta dawo cikin hayyacinta, nutsuwarta ma ya dawo. tana tafiya ahnklo tanata tunanin duk abunda ya faru, sumtimes sai yana mata kamar brain inta yana hallucinating wani abu like she was awake nd in d middle of those guys dan hanyrnxu tana jin amon dariyarsu da muryoyunsu duka acikin kwakwalar duk tarasa meke faruwa da ita kodai tsabar tsoro ne yasata brain inta yake creating fake delusions, kafin ta isa round about dai tay kkri ta kaucar da tunanin cos tunda Allah ya sa gayun nan dai basu mata komi ba she will focus on her bigger problem at hand wato na auren uncle mohd in just 2 days time

tsayuwar minti 7 masu kyau tay awajen jim kadan saigashi nan ya karaso kan titin kusan agaban ta yay parking wata dunkulallayr bakar Audi S8 tasha bakin tinted yana rage class din suka hade ido cikin sauke ajiyan zuciya me nauyi ta bude gidan gaba wanda tun bata gama rufe kofar ba mixed emotions,intense fear da anxiety yasaka tay saurin fadowa jikin shi ta rungumesa sosai tana sauke ajiyan zuciya tana dada narke mishi ashgwabe kmr yar baby musmn dataji yay wrapping inta da strong arms dinsa ahnkli ya dora kansa akanta idonsa alumshe sosai ahnkli yace "madam yadai sai kace wanda nayi shekara biyu ban dawo ba??? kincewa komi tay tana hawaye ajikinshin ta girgiza kai ya kyabe baki da karamin murmushi me sanyi yay leaning ajikinta kadan ya jawo mata kofar ya rufesu kirif suna kallon juna yace ahh toh lets go home mana saiki gaya min what does all those texts means...adan shagwabe ta share hawayenta da sanyin murya tace mishi toh, da ita ajikinsa ya kunna motar suka fara tafiya ahankli zucyarta yay nauyi sosai tanata so ta gaya masa abunda ya sameta yanxu sai kuma taji ta kasa iyawa, cos she knew they dont have that time anymore, gara shi inya aure zainab arifah zai iya juyowa ya aureta as scnd wife ita kuma daga zarar ta aure uncle moh tasan duk wani dream dinta na zama matarsa ya wargaje kenan har abada..

yana tukasu ahankli takara sakalce mishi ajiki tana dan sauke hawaye mai sanyi duk hanklinsa nakanta yana tukin yana dan leka fuskarta yanata murmushin shagwabr duk yadauka ko rikicin rashin samunsa awayan takeso tamasa ynxu..

cikin jan aji yafara janta cikin hira specifically dan ya wanke kansa yafara mata labarin abunda yafaru acan dayasa bai kara kiranta ba, yace bayan sungama business meeting ne ciwon zucyr mahaifiyar jamal ya tashi they have to rush her into Coronary artery bypass surgery a John hopkins and fortunatly he was permited by the expert cardiologist to join the surgical procedure.. shi yana cikin wajen operation sauran abokansa kuma suna kofa suna kara ma jamal karfin giwa nd they promise each oda no distractions har sai mum din jamal ta farfado shiyasa dukan su ba'a samesu ko da awaya ba. sosai hirar yadan bata tausayi tace mishi if possble zata so tay musu gaisuwa yace mata toh amma sai ya huta sai ya hadasu. hirar da sukayi kenan har suka iso gidan bappa zaidu.

almost six suka shigo suna sauka yace mata ta shiga ciki ta samu sultana tay sallah yanzu zaizo..bata musa masa ba ta sauka dan dama Allah Allah take tay wanka ta dada duba jikinta sosai dan gabaki daya a tsorace harynxu take ranta bai gama sakewa sosai ba...

har ta haura sama zatay dakin sultana da wani irin fargaba aranta dantun bayan maganan aurenta basuyi waya ba kuma itama sultanan jiya da dare akace sun dawo daga field trip sai taga bata nemeta ba..

har takai bakin kofar sai kuma tsoron kalar fassarar da sultanan zata mata yasa tay reverse tay sauri tabar sashen ta nufi dakinsa datasan baya kullewa ta bude ahankli tashiga ciki

kimonon tafara cirewa ta aje akan gyararren gadonsa tashiga bayi da sauri ta kara kunna haske ta dudduba jikinta sosai taga ashe she is absolutely fine din snn ta kara sauke ajiyan zuciya...

ruwa ta watsa a kanta da fuskarta sosai har saida taji sanyi kafin tay tsarki ta doro alwala tazo tafara sallahn magrib tana idarwa ta dau wayarta ta kara gwada lambar ammi karama a ringing na biyu ammi ta dauka ta rasa me zata fara gaya ma ammi at first, anan ne ammin take gaya mata ai ibaad ma ya riga ya kirata tun yana hanyar shigowa gari kuma yace mata suna tare shi zai kawota gida anjima itama wani kauye suka shiga dazu da kawar hajya mairo shiyasa bata dawo gida da wuri ba., ayaanah was abit relieve tunda taji cewa ammi tasan inda take ynxu..hanklinta a dan kwance tay su ishai wanda batajima da idarwa ba saiganan ibaad din ya shigo suna hade ido da mmki yace mata meyasa bataje wajen sultanan ba...

tasowa tay daga kan sallahyan tazo inda yake jikinta a sanyaye

yanayinta yagani yace "what is wrong? bata amsa ba yace "zauna to mana muyi magana
meyasa zaki rubuta min texts cewa inbandawo ba zaki koma wajen ummanki what is wrong with you???da dan wasa a muryansa yace anmiki wani abu a gidan da bana nan?

yana gama furta hakan
taji zafin abun na dawo mata kai ita kanta bata san sanda ta fashe masa da kuka ba...

atake ya hade ransa tare da jawota suka zauna abakim gado sai yaga jikinta na rawa rawa ta sunkuyar dakanta can can kasa sosai ta lumshe ido  tana kukan sosai.

hanklinsa atake ya fara tashi yace "kee wai meye hakane zaki sani agaba kinamin kuka did anyone hurt you..da sauri ta gyada masa kai yace and who is that? dede nan ta bude idonta ta kallesa muryanta na rawa tace "yaa, kana tafiya ranar haka kawai hajiya tazo tace wai aure zatamin kuma
..kuma..dede nan ta kara fashewa da matsanancin kuka saida ya riketa, da tsananin  rudano d fushi a muryanta tace "waifa aure zatamin da uncle muhammad.. bai jira next word inta ba yace "whaaaaat?...ke karkiy wasa dani kinaji ko..kara sautin kukan tay tace "wallah bawasa nake maka ba yaa. nan ta fara bashi labarin duk abunda ya faru bata rage masa komi ba tun yana zaune har ya miƙe tsaye atake take taga idanunsa sunyi jaaa sosai....gashi kuka take masa sosai tana cewa yaa Wallah bazan iya aurensa ba,dan Allah karki bari hakan ya faru inkuma bari zakayi ni gara na tafi wajen ummana nasan bazata tabamin auren dole ba, kuma na gaya ma hajiya banaso banasonshi but she refuse to listen to me..if not becos banason kaji haushina da na gudu tuntuni nide wallah bazan aureshi ba..

jin yadda take maganan da tashin hankli da kuka mai zafi yasa yay sauri ya dawo gefenta ya jawota jikinsa da sigar lallashi, idonsa ya mugun tara ruwa ahnkli yana shafa bayanta muryansa harna cracking like he is utterly disgusted nd angry cikin dauriya yake cewa its okay babyna ya isa haka kidena kuka 'i won't let that happen okay? kanta kamar zai fashe ta shige jikinsa tareda lara kankamesa kamr wacce zaa kwace matashi, kusan ba acikin hayyacinta ba take cewa" i can't take it. ni bazan dauki wnn qaddarar ba..i dont want to...baisan sanda zzfr hawayensa ya gangaro kasa yana sauka a fuskarsa ba maganganun ta gabaki daya suke dawo masa kai yanajin wani irin zafi kamr ana tafasa masa tsokar zuciyarsa da ruwan dalma, dakyar yay contolling angernsa can har saida ya shanye hawayen ya share snn ya tallabo fuskarta suna kallon juna ahankli yace "hey..trust me no one will take you away frm me, i promise i wll fight, if not for myself but for you kinji???
gyada masa kai tay ya jawota jikinsa ya rungumeta kadan har saida ta nitsu snn yace "can u give me a minute?? ganin yayanayin da jikinsa yake rawa rawa ahnkli yasa tace okay snn ta mike tsaye ta dauki veil din kimononta ta wuce dakin sultanan dataki
zuwan dazu.

tsabar kukan datay gabaki daya idanunta ya kumbura tay kncking ahankli after like 3 min
sultana ta bude suna hade ido ta sauke waya a kunnenta da mamaki tace "ayaanah? da sanyin murya da fargaba ayaana tace can i come in?? tace sure sure nan ta jawota ciki tana dada kare mata kallo hankli tashe tace what is wrong with u ya naga idonki yay jaa haka are u okay sis??

hawaye masu sanyi suka fara sauka a idon ayaanah suna zama abakin gadon tace how can i ever be okay sultana
...havent u heard..cikin katseta sultana tace "i did...and i wont judge you ayaanah, sabida iyakan zamana dake i know u cant do this..da muryan kuka tace"thank you sultana..wallah ina cikin tashin hanklin da ku kanku bakusan yawanshi ba..i feel like everyone hates me

ta dauki wayar tace"kiga text din da kulthum ta tura min fa..bamtaba tsammanin zatay tunanin wai inaso na aure babanta ba..kuma har tana zagin tarbiyan da iyayena sukamin?

hawaye ya ciko idon sultana tace 'kinga ayaanah tun ina camp muke magana da ita nina katse maganan nace saina dawo yanxu haka ma da ita muke waya kuma niyyata muna gamawa zan kiraki kema. u guys shud schill, we are sisterrs fa. we shudnt betray or mistrust each oda haka...ayaanah tace amma fa na dole aka lakamin maganan nan sultana, so how is this even a betrayal? i am feeling like i cant breath anymore i am all tied up...da tausayi sultana ta rike mata hannu tace ayana kulthum ko anty safera duk bazasu fahimceki yanxu ba, akwai zafi akwai kishi akwai zargi but despite all this akwai qaddara..in Allah yace uncle moh shine mijinki duk ya zamuyi

ayaana tana kuka ta kwace hannunta ta miƙe tsaye tace sultana this has nothing to do with qaddara..ba a forcing in qaddare akan mutum, wllh dashi da hajiya dukansu they are forcing this marriage on me bawani qaddara..kuma ina da wanda nakeso sultana, is bad enuf that i cant have him now, amma harga Allah bazan iya auren uncle moh ba, dan dana auresa gara kawai na mutu ko wani abu ya sameni
...jikin sultana a sanyaye ta biyo ta tsaye itama tana hawaye tace"haba ayaanah haba ayaanah pls stop saying things kamr bakida ilimin addini pls dont even think of doing to urself what anty zainab did akan yaa ibaad to trap him into marriage dan kece zakiy asarar rayuwarki duniya da lahira so pls stop it

tace sultana is not abt what choose is abt how i feel i am truly nd deeply in love with sumone else kuma narasa yadda zanyi..sultana tace nd did he know zakiy auren? a sanyaye ayaana ta gyada mata kai, suna tsaka da hakan ibaad yabude kofar yanayin yadda ya kalle ayaanah yasaka sultana tuni tagane inda ayanah ta dosa..

sounding confuse tace yaa.. ibaad..good evening ya ibaad
...adan tsime yace 'how are u doing? ahnkli tace fine yaa. ya kalle ayaanah yace "are u done?

tana share hawaye tace uhmm i will be with u in a minute
..yana sake kofar yace be fast..

...da sauri tashiga bayi ta wanke fuskarta tafito sultana ta rakota bakin kofa tariko hannunta tace ayanaa i think i might knw who ure in love with
..ayana tace ohh pls forget it kawai innaje gida zamuyi video call...

daga haka suka rabu ta tabishi a mota dats filled with hrt breaking  silent..time to time yana murza hannumta cikin nashi in a comforting way ita kuma ta sunkuyar dakanta kasa sosai tama hawaye mai sanyi tana imagining ya rayuwarta zai kasance idan babushi aciki

suna kaiwa gidan saikuwa ga uncle moh a kofa shima ya zo da babban abokinsa alhaj ameer sun gama gaida hajiya mairo kenan zai rakasa, tana ganin su harzata ki sauka a motar ibaad ya hade ransa yafito ya bude mata kofa yana kallonta yace baby muje ciki
..jikinta a sanyaye ta sauke kafarta kasa tana daga ido taga ya miƙa mata hannunsa ahnkli ta kama hannunsan har tafito ta tsaya agefensa snn ya kulle motar,hannunsu sarkafe da juna suka fara tahowa gata da bala'in iya shige masa wani irin daf daf dashi take kmr zata koma cikinsa.

suna tahowa tundaga kofa Su uncle moh din suka zuba musu ido kamar wanda zasu hadiyesu da kallo, ayaanah ta kasa daga idonta, gashi fuskar ibaad babu sauki he is wearing one all black hoodie na puma yadaura hular hoodien akan bakin facecap da white medicated glass a idonsa daya toshe dashi daga ganinsa kao kasan ba weathern mutunci yazo gidan dashi ba..

shida abokinsa suka kalle juna alhaj ameer din ya masa wani irin kallo da yay sake...

wani irin shiru harabar gidan yay su ibaad suna daf zasu kai kofa uncle moh ya kasa hakuri da karfi da kuma izza da iko a muryansa yace' "ke ayaanah kizo nan...

maimakon yaga ta juyo saiyaga ta kara tantame hannun ibaad din sosai tay kamar batajishi suka cigaba da tafiyarsu ahankli har suka shiga ciki.


da wani irin huci ya taso zai biyosu ciki alhaj ameer yace kai da Allah kyaleta, inka bisu yanxu sai ya gasa maka baqar magana. yaran ne akwaisu da rashin kunya amma kwana nawa nema ya rage ta dawo naka..u will have all the time in the world to deal with her dan ya kamata ka gyara mata zama ta dena bibiyar maza

rai abace uncle moh yace ai ba ita kadai bama harda wancan marar kunyar yaron kaga yadda ya wuce kamar ba mutane yagani ba

alhaj ameer yace jst let it go muje kawai kai meye naka na fushi ma in 2 days time fa zaka more wahalarka ajikintq   saura kuma ka karka bita ahnkli dan naga yarinya ce danya shataf ...

dariya sukay uncle moh yace ai banaji ranar akwai bacci kaima check out mana how did u see her..najima ban taba fresh nonon budurwa ba

suka kara fashewa da dariya alhaj ameer yace ai sabuwar mota ce zaka jima kana morarta kuwa ..

yace hmm toh i hope so..dan naga kanta na rawa sosai
Allah yasa in sameta a mace dan wallh inbansameta a mace ba washe gari zan saketa dan ban isa inci raguwar wani kato ba..

daga haka suka shiga mota suka fita joint insu banda hirar batsa da first nite babu abinda sukeyi...


fannin su ibaad kuwa suna shiga cikin gidan ya tura ayaanah tawuce sashen ammi karama after giving her a wa comforting hug to calm her down

yana kallo saida har ta shiga snn ya juyo kai tsaye ya wuce sashen hajiya mairo kasar wuyarsa yay mata sallama ya sameta tabaza tsokokin gasashen kaji da alhaj ameer ya kawo mata a plate ita daya tana kan ci tana jan santi

...yanayin yadda taga ya karaso ciki fuskrsa a mugun daure saida yasa taji gabanta ya mugun faduwa yana kawowa gabanta daga tsaye yasaka booth dinsa ya wani irin ture plate din gabantan gefe da wani nauin rashin mutunci akwayar idonsa saida duka abunda ke ciki ya zube

ransa mugun harde yace "hajy wai me nakeji batun wai zaki ma ayanah auren dole agidan nan?who ask u to make dat decision..

a take idonta ya ciko da ruwa daga zaunen ta kallesa tace shine zaka wani shigo min kamar..

cikin runtse idonsa da budewa yace "Don't joke with me ni bazuwa nayi muyi musanyr yawu ba...yadda kika kulla wann shashancin haka zaki warware kona miki abunda zai dameki agidan nan...

jikinta har na rawa ta mike tsaye da masifa tana cewa aa kai fa ba ubana bane rayyanu akan me bazan ma yarinya aure ba tadau hanyar lalacewa kuma ai akwai hannunka aciki

"..cikin daka mata tsawar dayasa ta razana yace sai akace kimata auren dole? ke kika haifeta ne da zaki yanke mata wann hukuncin wazatay rayuwa dashi ke waya miki haka ko tsabar zalunci da son zuciya kike son kara nunawa duniya wanda kowa yasan kin jima kina da shi..i am sure he just selfishly asked and obliged...sabida gaki katuwar pushover ko?bakisan abunda ya dace wanda bai dace ba komi da zaibi ta kan favourn yaranki shine kawai zakiyi toh wallah wallah wann karon kam baki isa ba. i am  warning you for the last time to call this weding off this night..

a mugun rude ta saka masa ihu wayyo Allah na rayyanu zai min duka  muhammad muhammadu wayoo Allah kuzo ku ceceni

tana kan ihu ya jawo hannunta da karfin bacin ran dake ci a idonsa yace ki kira kowaye yazo nan ina daidai daku, kuma wallah daureki zanyi saikije can prison kigaya musu uban waye ya baki ryt kima yarinyan nan auren dole da sokon danki wanda baisan ya girma ma kuma tunda kince ke zalunci zakiyi daga ke har shidin saina daureku wallh


yana sake mata hannun ya saka kai ya fita baiko je sashen mamansa ba saboda ransa sosai yake bace, cos bayan ayaana ta fita a dakinsa dazu he called maheer on phone babu wani abunda maheer bai sanar dashi ba.

har yakai motarsa yana jin ihun hajiya mairo bai sake sanin meya faru ba ya ja motarsa ya wuce gida.

ko 2 min da fita baiy ba ihunta yasa aka cika  akanta hawaye sharbe sharbe na zuba a idonta tana ihun radadi tana cewa wayyo hannu na wayyo hannu na fatima danki yace zai kasheni,zaikaini prusona wayyo hannuna wayyooo
....kusan ba acikin hayyacinta take ihun ba duk ta razana ta gigice

ammi karama tana duba hannun kuwa taga har ya langwashe da sauri sauri ta dagata suka dunguma har dasu ayaanah aka kaita asbiti acikin daren..

ihun azaba kawai hajy take tana raki ana dubawa aka samu karyewa ashe wajen daya riken yayi.

gabaki daya hajy mairo ta dawo abar tausayi radadi yabi ya sa tafice a hayyacinta

aka kira likitan kashi
maza maza akay ciki da ita, sauran kaza da akay fero dashi safiya ta makalo suna zaune tanaci suna jiyo ihun hajy mairo aciki bataji sauki ba kuwa har saida aka mata alluran bacci bayan angama daure mata hannu

uncle moh bai dawo gidan ba ammi karama kuma bata masa magana bare ta kirasa suka dai suka kwana a asibitin duk basu samu daman magana da ibaad ba dan yana isa gida ya kashe wayarsa


washe gari friday da sassafe aka tashi da hargitsatsen case uncle moh yana jin labarin an karya masa hanuun uwarsa yazo har yana wani fuffuka wai zai je ya dake ibaad babu wanda ya kulashi

still hajy mairon ne ta hanashi dan tunda ta farfado take kuka tace masa wallh shegen karfi rayyanu yake dashi daya rike mata hannu ma ji tay kamar hannun baya jikinta karyaje aje a kashe shi ana gobe daurin aurensa kawai ya bari ai zaidu zai dawo bayan auren zasu taru suci uban rayyanu..

wuni yay yana kumburi ammi karama data fishi tsiya ko abinci bata saka safiya ta kawo a asabitin ba, goma nayi na safiya haka ta tattara yaranta suka barsa da uwarsa anan.

gobe auren anata shiri kasa kasa, wasu suna ta mamakin yadda anty safeera tay burus tay sanyi kamar ma bata gidan, da yamma liss tay girki takai ma hajy mairo ta samesu su biyu a asbitin kamr mayu
...duk sun sha mamaki da suka ganta tace  oo oo ita abinci ta kawo musu..cikin gasa musu baqar magana ta dinga cewa duk dama an tozartata bashi zai hana ta manta dutynta na matar gida ba. dacan suna dar dar kamr bazasu ci abincin ba har saida sukaga dagske ta deba a plate taci snn suma sukaci borin kunya yasaka bai iya zama ba da yamma lis ya bar anty safeera da hajy asibiti snn shi ya wuce wajen aboknsa sabida babban hotel suka kama anan zasu kwana su shiryawa gobe daurin aure gashi as early as 11:am aka saka time...


daga fannin ayaana kuwa tunda suka dawo gidan bata samu ibaad a waya ba, later later sai sukyi waya sultana
wanda sai yaune sukayi hira me tsayin da har tagaya mata cewa tanason ibaad sosai kuma tana ganin kmr shima yanasonta nd they have planed thier future life together.

bakaramin tausayinta sultana taji ba, ace wanda kakeso zai aure wata kai kuma zaa bada ka ma wani..

sanyaya mata zuciya sultana ta dingay da kalamai na ban hakuri har ta gaggaya ma ayaanam rules nd regulations din da akasa masa akan batun aurensa da zainab arifa da irin severity na ciwon brain datake dashi akansa, tana cewa ai shima bada son ransa zai aure zainab din ba dan haka kawai suyi hakuri da qaddarar da Allah ya zabar musu...

shiru ayaana tay har ta gama jinta tana share hawayenta acikin ranta tace muddin kuwa auren nan zaiyu gobe toh babu abunda zai hanata guduwa kuma bazata dawo ba har sai an warwareshi....

idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata

*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*

*WATTAPAD @SURAYYAHMS*


*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER *** TO BE ADDED*


#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025