50 final
by @surayyahms
ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
Book1
⏯️5️⃣0️⃣FINAL PAGE
tunda suka gama waya da sultana ayaana ta koma bakin gado ta rafka wani uban tagumi dan kwata kwata kalman qaddara ko hakuri akan lamarin rabuwarta da ibaad baya sanyaya mata zuciyarta ko kadan
ana gobe da safe daurin aurenta for the first time ranar daya kamata ace tafi kowa zumudin gani saidai tamkar mutuwar ta haka takejin fargaban tunkararsa, she stayed up very late har wajajen 2pm nadare tana xaune tana tunani, saican data juya taga safiya har tay wani lalle dasu kitso na shagalin bikin yayanta kyabe baki tay sai taji kishi gabaki daya ya dawo mata sabuwa..
mikewa tay da sanyin jiki ta fara tattara iya kayan da zata gudun dashi adan karamin jaka within few min ta gama, da tunanin gobe zata gaya ma ibaad inda zataje inyaso inyay auren nasa saiyana zuwa inda take dan suna haduwa, harsai sun samu mafita dan tasan inhar yana sonta sosai bazai hanata kubutar da kanta gobe daga wann mummunan qaddarar ba.
har saida ta gama haɗe kayanta tass snn ta bi lafiyar gado ta kwanta bada jimawa ba bacci me nauyi ya kwasheta..
ata fannin zainab arifah kuwa gabaki daya ranar juma'an shagali guda aka mata agidansu da sunan sakun lalle da wankan amarya, hajiya hamida ta gayyato kawayenta masu kudi its was so fun aka mata komi agidansu kamar bridal shower aka mata hoto hardasu cake cake kala kala kai komi saida akayishi na nuna kai da almubazaranci.
bakaramin dadi taji da mummynta ta dinga basu labarin matsalar gidan anty safeera ba, nothing makes zainab extremely happy kamar ji datay cewa ayaanah zatay aure, auren ma ba da saurayi ba da babba wanda yasha ruwa yake da manyan yara kuma fa wai uncle moh. kai rabonta datay dariyar mugunta har cikinta yana kulewa harma ta mance.
shagali sukayi da tushe akasaka kiɗa aka cashe hanklinta gabaki daya a kwance yake sanin cewa zata zama matar ibaad daga gobe, nd then ayaana will be out of the picture bata da sauran fargaba.
har dare suna dantse rawa ita da nala duk sai taji duniyar yamata mugun dadi suna wani irin murna tsabar farin ciki dakyar tay bacci tana jin kamar safiya bazaiy ba.
daga fannin su ammi karama kuwa tunda suka dawo gida ta shiga damuwa sosai musmn da ta kira ibaad a land line na gidan bappa zaidu ta masa fada akan abun yayi ma hajiya mairo taga yana amsa mata wani iri iri da taurin kai sai taji ranta bai mata dadi ba har takai kararsa wajen aminiyarta nurse dan tasan suna shiri da ibaad din sosai ko zata iyaji musu menene asalin matsalarsa da auren ayaanah dayake cewa bazai taba bari a daura ba sai in baya raye.
duk dama tajima da sanin relshp dinsu is special amma bata kawo soyayya bane mai zafi, har gidan anty nurse din ta turashi da yamma , bayan yaje wajentan sun jima suna magana akan auren, shikansa ya sha mamakin kansa daya iya fayyace mata irin son dayake ma ayaanahn har idonsa na tara ruwa...
memakon ya zama itace ta langwasashi sai kuma tafarajin tausayinsa sosai hakuri kawai ta bashi tace yaje sai goben da ssafe zata kira mamansa suyi maganan haka ammi karama tasha jiran jin feedback ko ganin ibaad yazo bada hjy mairo hakuri amma sai shiru..
yau ranar daurin aure jirgin asubah ya dawo da bappa zaidu daga inda yaje, dan hutun daya samu kwana biyun away d stressed he looked very healthy fresh nd handsome hasken fatarsa ya dada yauqi kamar an gogeshi da ruwan madara..
6am ya masa acikin gidansa inda da ibaad din kawai suka gaisa ibaad ya masa bayani cewa by 9am jirginsu maheer zai iso, mujaheed kuma a abuja zai sauka kafin nan ya sake daukar jirgi yazo kano dan haka su maheer zasu iya rigashi isowa..
bappa zaidu yace babu komi Allah ya kawo su lafya shima yanxu haka bacci zaiyi zuwa 9am din saboda haka kar adamesa har sai ya farka. tunda ibaad baiji bappa ya masa magn auren uncle moh ba yagane cewa baisan komi akai ba all this things were planned witout his knowlegde hmm, ahnkli yakarkada kansa shima baice komi ba dan gara yay shiru hala in bappa zaidun yaje yaji yace bazai daura auren ba maybe zasu shiga hayyacinsu dan yasan bappa bazai taɓa bari ama kowa auren dole agidan ba.
yana daga tsaye bappa zaidun yadauki sabbin fararen manyan kaya designers masu kyau ya bawa ibaad din kamar yadda yay wa maheer a aranar aurensa, yace masa yaje dashi su zaisaka yau na daurin aurensa, ibaad ya masa godiya ya karba yaje room dinsa dan dama shi baiyi wani shirin aure ba kuma basu gayyaci kowa ba,yana kunna wayarsa yaga
text din ayaana yana ganin cewa tana son ganinsa yaji gabansa na faduwa, rigar sanyi kawai ya dora akan doguwar wandon dake jikinsa ya dau car key ya fito a gaggauce ya nufi gida..
da sanyin safiya ya iso iska me sanyi yana kan kadawa, ana bude mashi gate banda securities da suke tsaye baici karo da kowa ba ahnkli ya kyabe baki wai duk dama yau auren mutane biyu agidan kenan amma gida yay dry tamkar kabari, sosai waje ya dauka da shiru dan ko irin hayaniyar yan uwa da masu girke girken abinci ba a gayyato ba kuma dama ammi karama ta riga ta cire hannunta akan hidima ,anty safeera kuma bata saukowa yanxu sai in xata fita.
kusan komi da za'aci odersa kawai hajiya mairo ta saka akayi snn daga can kitchen din shagonta ake duk wani girke girke da shirye shirye agidan kam kowa baccinsa yake sha ana jiran daurij aure kafin ayi karamar home walima da budar kai tareda makwabta, the house was soo unsually quite, babu motsi babu surutu hajiya mairo sosai taji tsoron abunda ibaad zaizo ya mata shiyasa tun da tabar asibitin jiya da yamma tasa aka kaita gidan hajiya hajara takwana acan shiyasa ma familyn house babu wani uban daya tashi sassafe da sunan shirin aure.
kai tsaye ibaad ya wuce ya shiga sashen amminsa ya nabude kofar dakinsa ya tura ma ayaana text akan taxo, daga nan jefar da wayar yay akan gado, jin dakin yay dumi yasa yacire rigar sanyin jikinshi ya shiga bathrum ya wanke fuskarsa da niyyar yana fitowa zai saka plain shirt yana bude kofar kuwa saiga ayaanah itama ta shigo da sauri pjamas ne marar nauyi pink colour ajikinta riga da wando mai laushi quiet revealing amma ba sosai ba, dogon yololon sumanta mai sulbi ta sakeshi har gadon bayanta, fuskarta yay extra fresh yana wani irin glowing, tsayuwar cak yay jin tsikar jikinshi ya bala'in tashi dayaga yana iya hango dangling breast dinta tacikin rigar a saukake.
Da dan sauri ta karaso gabansa suna kallon juna idanunsa na sauyawa with speed,diso dison ruwan dake sauka akan faffadan kirjinshi takalla abazata ta hadiya yawu ahankli tace Yaa Gud morning
...yace.."morning bby u wntd to see me? ta dan makale wuya da sakaltaccen murya tace yes sai ta matso daf dashi atake yaji gabansa na bugawa hos throat went dry as she stood that close irin too close in nan,
iskan dakin gabaki daya yaji ta fara masa nauyi gabaki daya, gani yay ta shagala ta kafe faffadan fresh kirjinsa da ido tanakuma clutching pjyamas din ta da hannu kamr wacce take jin tsoron girmansan
She took a step closer so close enough da dumin numfashinta yake sauka akan bare chest dinsa yanajin dirqr dumin nimfashintan har cikin ilahirin jikinsa untill His own breath staterd to hitched involuntarily.
tace “yaa bazan iya jira bane nd If I waited any longer I would lose the courage to save myself. batare da ya taɓata ya saka idonsa acikin nata yace ayaanah, this isn’t easy for me either ..amma dan Allah dont do anything stupid kinji? take idonta yacika da ruwa a dan marairace tace "kawai so nake kasan zan tafi dan karkayi fushi in baka ganni ba...yadda tay maganan da muryan kuka yasa ya juya mata baya ahnkli cikin lumshe ido kafin ya kaiga budewa yaji dirar soft hands dinta akan bare backs dinsa ta tabasa very soflty saida sigar
jikinsa ya kara tashi
kasa motsi yay cos The touch sent a sharp shiver through him, tace yaa dan Allah ka juyo ka kalleni mana,..jikinshi a matukar muce ya juyo And it almost broke him to see the fear of loosing him in hr teary eyes. cikin sakin sakin snnyar hawaye tace“yaa I’m scared nide kawai kagayamin inna tafi zakazo kaneme ni??
tallabo fuskarta yay da hannunsa idonsa da wani irin rauni, dumin numfashinsu na gogan na juna muryansa a raunace sosai yace ayanaah i cant give u permision to run away...in wani abu yaje ya sameki fa...kinsan kuwa sai nafi kowa shiga cikin tashin hankali ko??.
hawayenta nakan zuba masa hannu ahnkli tace' i will be careful i promis..kamr zai mata kuka yace “Ayaana, cikin katsesa da sauri tace “yaa Please, tana kallon idonshi ta dada narkewa gripping his shirtless chest ta kama fatarsa da tsumayi tace I just need to know if wont be alone...
muryansa na rawa rawa ahnkli yace “kema kinsan If you leave I will follow you anywhere.” tace nd You won’t let them stop you? dada jawota kan kirjinsan yay yana sauke ajiyan zuciya cikin lumshe ido yace “I’ve already lost you once in my mind, i won’t survive losing you in this reality. cikin kukan tafara murmushi dats soft, broken, hopeful ta kara kankamesa. tareda dada resting kanta against his chest tana sauraron yadda cikin zuciyrsa take bugawa da karfin tsiya, his hrt It’s beating so fast dat is almost melting her nd turning her on at the same time..
dada susuce mishi tay akirji ta lumshe ido duminsa ya dada gaurayata, his arms finally wrapping around her waist holding her like something fragile, dukansu suka lunshe ido suna sauke ajiyan zuciya mai sanyi kuma ahnkl ahankli, gabaki daya ne ta dagula masa lissafi, but he had to control himself dan baisan inta tafi yazai kasance yau ba ji yake kamr baison hakam amma at same time yanajin what ever it takes inda zai hana auren nan to yanaso, kawai dai bazai iya gaya mata kai tsaye yabtafi ba saboda in ita yarinya ne shi ba yaro bane some things dont need emotions they just need simple logic..
Dumi da laushin jikinta ya shagalar dashi bai san sanda yafara shafa mata ilahirin jikinta ahnkli ba, banda saukqr numfashinta baka jin komi and There was only them, holding onto love in the quiet before d storm bt somewhere beyond those walls, destiny was already shifting for them amma basu sani ba.
bude lumsashun idonsa da suka sauya kala yay yana kkrin zai dagata daga kirjinshi taki sam ta sakeshi duk tay juyi sai yaji hard nd pointy nipple dinta sun cakkeshi a kirji...muryansa a raunace kuma ahankli yace "ayaanah kinfa san abunda kikemin..
ganin bata dagashi ba hannunsa yasa ya tattaro sumanta yana shafawa har yabi ta fatar wuyanta ahankli har cikin ramin kunnenta snn yace""i dont want us to do anything stupid ryt now if not i wud have kissed u so hard.. kkrin dagowa takeyi kawai sukaji an bude kofar,..babu knocking aka shigo jin qamshin turaren wuta yasa ayaanah tay saurin komawa bayansa ta boye fuskarta akan gadon bayansa a mugun tsorace...
he stand face to face da amminshi babu riga a jikin shi tsikar jikinshi duk atashe, gashi tun dazu ta fito neman ayaana zata mata lalle dan afara shiryata da wuri bata ganta ba sai safiya ce tace mata ai tun asuba tafitta taje dakin yaya ibaad dama kuma kullum inyazo tana zuwa wajensa itama batasan me sukeyi yawan yi adakinba.
...ganin fuskar ammi adan daure yasa ya sauke idonsa kasa dan yasan masifa kawai zata masa.. very shyly yace good morning ammi, ta hararashi cikin sharesa tace 'ayaanah...i knw u're hiding back der toh kizo maza kiwuce kije dakina kijira ni awajen yanxun nan..
cikin lumshe ido da budewa ayaanah tay simi simi tabi jikinshin ta fito sarari kanta na kallon kasa tana jajjann dogon sumanta gaba danta rufe ta gaban rigar sai kuma ta kasa motsi..
baki bude ammi ta gama kare ma jikintan kallo ganin daga ita sai pjyamas dats a bit revealing tace"fantastic' dama ahaka kikafito kikazo har nan bakiji kunya ba??? kafin ayanah ta bude baki da masifa tace "zoki fita" go to my room immidietly nd wait for me der. da bala'in sauri tace yes ammi snn tay sauri sauri ta fita ammi tabita da kallo tana girgiza kai kafin ta juyo kansa tace "kai kuma na dawo kanka care to explain what is going on here..yana kkrin jawo rigar sanyinsan yace ammi is not what u think"..a dan masife tace "aranar auren naku
..waimesa kake neman jawomin abun magana ne rayyan wato kai baka gudun shaidan ko zargi just look at urselves half naked kai da zaka mata fada kaine kake nuna mata hanyar da ba daidai ba...i honestly dont like this ur relshp..
da sauri kuma amarairace yace ammi dan Allah karkice haka..ni ban mata wani abu ba..nd u knw i won't cross any limits with her
cikin katsesa da daure fuska tace 'toh nide banaso..how did u think i wll feel in wani na samesa ahaka da safiyaz rayyan ka kama kanka ka fita harkan yarinyan nan..let her focus on her weding preparation and what ever is going on btewn u two just cut it off ryt now ni banason fitina, jiya kaduba abunda kaje kay ma hjiya jiya she is ur grand mother nd u broked her hand over an argument haba rayyan wai kasheni zakayi me agidan nan??
dan shiru yayi cikin sanyin murya yace kiyi hakuri ammi
a masife tace bazan yi ba "just leave..go nd get ready for ur own wedding bana son nasake jin wani abu daga gareka. a ladabce sosai yace yess ma. snn ya dauki wayarsa zai fita tabi shi da kallo har yakai kofa tace.."wai jiya kunyi magana da antynka kuwa naga har yanxu bata kirani ba..kansa a kasa yace"zata kiraki inbata kira ba kuma zatazo da yamma ..daga nan sai ya fita.
cikin sauke ajiyan zuciya itama ta doso dakin ta samu ayaana har ta sauya kaya,tana zama tafara mata fada ta akan kartasake fita gaban namji haka kan ayaana akasa ta bata hakuri, tea kawai suka sha at
around 8am ta kama hannunta ta zana mata jan lalle mai kyau bana gargajiya ba all this marron indian dyes sabida basu da time she need it to dry in an hour.. arund 8:30 ta gama bata both hannu da kafa snn ta gyara mata gashi ta mata turare komi da komi suna dakin har karfe 9.30 yay....
daidai ana gama mata gyaran kenan su ammi babba sultana da su kulthum sukazo gidan haka ta gaisa da kowa amma bata ko kula ayaana ba tana gama gaishar da ammi tajanye sultana suka wuce sashen anty safeerah.
ran kulthum duk a dagule da kishin sanin ayaanah zata zamo kishiyar uwarta tashiga saidai da mamaki taje room din anty safeera, tasameta taci wani irin kwalliya ta saka kankararen leshi sosai kan kulthum ya daure musmn da bata ga anty safeera ta bata wani fuska sunyi mgn ayaanah sosaii ba she jst told her she is fine, dan za'a mata kishiya bashine zaisaka ta kasa daukar wanka ba, basuyi wani dogon zama bama ta korata dakinta tare da sultana tace musu zatay waya da yan uwanta suje daki ta huta tunda karamin ciki take turawa, tunda sukaje dakin kulthum hayaniya kawai sukeyi da sultana akan ayaanah, dakyar har saida ta fayyace mata cewa ai ayana fa yaa ibaad dinsu take so kafin nan kulthum ta dan dawo hayyacnta tafara tunani..sun jima anan suna magana amma basuje wajen ayaanan ba tukunna.
Ammi babba kuma ta fita da driver a mota akan zasu dauko hajya mairo adawo da ita da agida tunda anfara taruwa
within this hours waya kawai anty safeera takeyi a daki ita kadanta tana kyakyatawa da dariya wani abun ma inta tuna saikaga tana girgiza kai dan sosai ta shirya cin uban mijinta bayan bikin nan bana kadan ba.
fannin bappa zaidu tun ana daf da zuwan su maheer din ya farka bayan angaisa da ya sallamesu shima ya fara shirinsa ahankli, shima white shadda mai kyau ya dauko zaisaka wata buggagiya mai kyalli
10am cikawa ya zauna abkin gadonsa yana kkrin yasaka takalma akafarsa wayarrsa ya fara ringing, ganin uncle moh ne yasa ya dauka yay sallama sai yaji wani murya ne daban
wajen yacike da hayaniya, shiru yay har suka gama snn yay gyaran murya alhaj ameer ya dawo da nitsuwarsa kan wayar suka gaisa, bappa zaidu yace ina fatan dai lafya naga ka kirani da numbersa? alhj ameer yace ahh lafya kalau dama wata yar magana ce ta taso..
bappa zaidu ya kwantar da hanklinsa yace toh yanajinsa,..
cikin kankanin lkci alhaj ameer ya fara fayyace masa halin da ake ciki, bappa zaidu yay shiruuu da tsananin mamaki a idonsa jin wai ashe ma dan uwansa zaiyi aure yau shine shi ba'agaya masa sai da matsalar fasa daurin auren ta taso...
sai bayani alhaj ameer yake masa cikin bayanin yana dada lalata sunan ayaanah yace masa yau da safe wajajen tara aka aiko musu package na sirrikanta snn akabi aka kira uncle moh din awaya akay threathning dinsa akan kar ya sake ya aureta, tunda lkkcin kuma suka kasa dannesa sai bori yakeyi yana musu hauka shine yace akira ace yafasa auren, zasu kuma tura shaidu..
bappa zaidu yay kamar zai katse wayar kawai yace musu babu ruwansa aciki tunda badashi aka fara ba amma kuma tunda yaga anyi nisa har haka yasan dolene hajy mairo is soley behind this.. dalili daya kawai yasaka ya amsa masa ,
dayaji batun batanci da samun wasu shaidu game da mutuncin ayanah, baiy kasa a gwiwa ba yace su aiko masa komi da komi zai jirasu gida...
suna katse wayar ransa a matukar bace ya kira hajy mairo, saidai tunda ta dauka suka fara magana fada fada basu gama ba saida sukaci kusan rabin awa, dan gabaki daya taki ta amshi laifin komi
tace ma itace tama muhammadu tallar ayaana ya aura sabida so take ta rufa ma yarinyar asiri snn tunda jikarta ne bai isa yahanata yanke hukucinta akanta ba
har suka gama magn bata gaya masa wani kwakkwaran magana me dadi ko mei kama hankali ba saima cewa take babu ruwansa aciki ita tay ma muhmmadu abunda ya dace ne, ransa yay matukr baci yace mata toh yanxun nan zaizo gidan su hadu awajen kawai dan kuwa akwai babban matsala.
yana katse wayar aka kawo sakon tun awaje ya bude zallan picture din yagani video din kuma a wayarsa tunda yaga kalar hotonan sai baidamu ya bude vido ba kawai yay salati ya shiga cikin gida..
shirya kansa yay tsaf cikin gaggawa yataho gidan, bayan ficewr sa ne maheer da ibaad suka dawo dan su shirya anan suma.
bappa zaidu yana isa yasa aka kira masa ammi karama, kyale ayaana tay a dakin dan ta gama shiryawan dakanta, dan already dinkinta na amarya da komi da ammi ta bayar saida safen nan kawai sukejin labarin wai anje an sace kayan gabaki daya awajen tailor
to dake garin tattara wasu kayan Ayaanan jiya ammi taga red weding dress din da ibaad ya bata kawai sai ta umarceta aka tasaka shi da bori da kuka ayaana ta karba har ammi ta fita a dakin bata dena kuka ba gashi cikin su sultana babu wanda ya leko ita dayane, safiya kuma tsabar zumudin bikin yayanta already taje beauty shop agari za'a cancada mata kwalliya
gidan yay shiru koda ammi tazo falon hajiya sosai tasha mmkin ganin bappa suna gaisawa har dacan zai fara tuhumarta da fushi sai tay saurin nuna masa wayarta da yadda ta dinga nemansa sosai tun ranar da abun ya fara faruwa..
batai kasa agwiwa itama tahau gaggaya masa ababen da ya faru baya rage masa komi ba ranta a dagule hartana hawaye, wanda hakan ya bala'in shan bambam da karyan da hajya mairo ta gaya masa in favour of her son muhammad,sosai ran bappa zaidu ya hargitsa ya baci har jikinsa yana ɓari ɓari yanajin wani irin balain mamakin son zuciya da rashin hankali irinna dan uwansa muhmmad da kuma rashin girma da hajya ta nuna acan case din gabaki daya
ammi karama tagama share hawayenta kenan saiga su hajyan sun dawo, ammi babba ne agaba da katon hijabi dan kwata kwata 20 min past 10 ne kuma 11:30am sharp zaa je masallaci a dora aure wanda anriga ance tun sassafe ma manyan bakin prof suka fara hallara anata shirin daurin aure.
ganinsu datay cirko cirko ganan fatima na goge hawaye yasa taja tsaki ahnkli tabar musu falon tawuce sama domin duba uwargida safeera
tun data barsu a falon case kawai akeyi tsakanin bappa zaidu da hajya akan batun auren ayaana, wanda sai yau ammi karama ta fitar da abunda yake ranta ta gaya ma hajiya cewa tana nuna ma ayaana warayya da rashin yarda da kuma zargi snn bata tantance magana inda akan ayaanah ne kawai daukawa takeyi.. suka fara jayayya kowa na hawaye bappa zaidu har yagaji da tsoma musu baki ya zuba musu ido kawai yay shiru ya kyalesu dan sugama fitar da abunda ke ransu kafin ya fadi abunda ke tafe dashi
fannin ammi babba kuwa tunda ta shiga ta samu anty safeera babu abinda take sai cika baki da jiji da kai da gatse take cewa anty safeeran da ta nemi taimakonta da wallah yanzu takai ta wajen malami an tarwatsa auren nan,tayita cika baki tana buga kirji ma anty safeera akan cewa tsabr wayonta da kkarinta ne yasaka duk da hjya mairo tana raye haryau fatima bata isa ta shigo gidanta ba...tsabar kuri har tay sabutan baki tahau gaya ma anty safeera duk wani sirrikanta na cewa boka da ya mata aiki akansu tace har ta mutu agidan bappa zaidu baza a mata kishiya ba....
wani baqar maganan yakan cima anty safeera rai, musmn yadda ammi babba take mata kallon yar yarinya da bata san me takeyi ba tukuna, tana mata magana kmr ta maidata abun tausayi har wani shawara take bata akan taje tay gyaran Hq sabida yanxu ne uncle moh zai fara nuna mata asalin halinsa musmn idan ya latsa na budurwa..ta dinga kushe lamarin anty safeera acikin habaici tana gaggaya mata magana kamr irin ita tagama rufe kofa tafi karfin mijinta shiyas aka kasa mata kishiya
anty safeera ta share fake hawayenta daya zuba ita dai batace komi ba tay shru tanajin ammi babba wai hartana mata tallan maganin mata na wajen zinariya
daga can kuma anata hayya hayya a falon hajiya can dataga fatima tafita gaskiya sai tafara musu rantsuwar cewa babu wanda ya isa ya hana yuwar auren nan. ita final decison dinta kenan. tafara ihu tana cewa wai duk an rainata inba haka ba ai rayyanu da safeera bazasu samu livern daga hannu su mata wani abu agidan nan ba.
ganin lokaci na tafy bappa zaisu yay gyaran murya
yace musu su nitsu su saurareshi shi ba wanm maganan bane ma ya kawosa.
bayan sun nitsun ne ya fito da hotonan ya rike a hannunsa, ya kalle hajiya anitse ya fara mata bayanin abunda uncle moh yace na cewa ya fasa auren
wanda tun bappa zaidu bai gama ba ta katsesa da ihu da bori tace sam sam laifin rayyanu ko kuma shine zaidun yaje yace ma muhmdu ya fasa shiru tay har saida tagama borinta snn ya dauki hoton yakai har gabanta yanuna musu da shi bai kalle video din ba ya bawa hajya suka kalla tare da ammi karama,duk jikinsu yahau rawa suka fara salati hajy ta rikito kasa ta kurma ihu tafara cewa ayaana ta tozarta....kusan wann ihun shi ya jawo hanklin ammi babba dan kuwa a falon anty safeera suka zauna suna kuma iyajin ihu akasa musmmn in yayi yawa.
a firgit ta mike da gurmi tace ke safeera bakiji hajya na ihu ba ne...cikin kyabe baki anty safeera tace "ihu kam ai dama ta saba sabida kuncacciya ce mahaukaciya in zakije kije nifa babu inda zanje ina nan, dama mujaheed kawai nake jira yazo in gansa tunda ban gayyace uban kowa awann taqadararen auren nasu ba
ammi babba tace hmm nikam dole najje toh sai na dawo...da sauri wauri ta fita ta nufi sashen hajy mairo har tana tuntuben dan kar ayi gurmi babu ita
tana fita anty safeera ta goge fake tears inta ta kwashe da dariya tace mahaukata...kadan kukaga gani..duk wanda yaci tuwo dani miya yasha..
tana daga zaune awajen jira take taji ance am fasa daurin auren kafin ta tura ma alhaji sauran balance her secret alhaj ba wani babba bane yaro ne dake mata aikin spy tun lkcin datake zargin mijinta ma shi take aikawa shago yana leka mata ayaanah yana kawo mata information...they change his name to alhaj sabida deals inta, bata so konan gaba asiri ya tonu kwata kwata a gane cewa itace ta siya deal da ruthy, tafiso a maida tunanin ga cewa wani namiji ne daban yake kkrin tona ma ayaana asiri dan ya tarwasa auren ta, alhajin ne ya kawo mata duk wani labarin rayuwar ruthy da case inta ma jim haushin ayaana da ruthyn takey abboye da tarihin gang dinsu har da bashin da ruthy take fama dasu, so she made him to do the deal on her behalf, yanxu haka ita kanta ruthy batasan cewa anty safeerah bane behind eveything duk ta dauka wani alhaj ne mai kudi.
daga falon hajya kuwa dakyar aka daga hajiy mairo akasa tana birgima tana ihu tana zagin ayaana, kowa jikinsa sai yay sanyi musn ma ammi karama da abun ya mugun daure mata kai cos ranar ayaana ai da ibaad ta dawo gida yaushe kenan har taje ta hadu da yan iskan gangs haka har tay a rayuwarta irin wnn illar?jin kamr bazata iya gane komi yasa tay shiru taja gefe tana tare hawaye...dakyar hajy mairo ta zauna akan kujera bappa zaidu ya kwace shaidun duka hannun ammi babba
snn aka zazzauna ana zama ya hade rai ya ja musu kunne baison yaji maganan awaje,
snn yace dole ne aji ta bakin ayaana dan haka ammi karama taje ta kirata amma kar wani acikinsu yace zai mata wani abu anan har sai angama mata tambayoyi.
hakan kuwa ya faru ammi karama taje dede ayaana ta gama bude windon ta jefar da kullin kayanta waje tana Allah Allah tajawo kujeran gaban mirror ta haura sama ta dira tafita ta backyard ta zille har ta fara jan kujerar taji ana mata kncking a mugun tsorace ta sake kujera sai taji muryan ammi karama daga kofa a raunace tace "ayaana kizo bappanku yana son ganinki nd pls be fast"..da fargaba ta amsa sabida jin kuka kuka muryan ammi datay she stood still for while, dan tasan is eida a mata adalci ko akara dulmuya ba but anyway ko an daura auren nan tariga ta gudura aranta cewa guduwa kawai zatay tunda yaa ibaad yace zaizo yanemota daga baya bata damu ba.
daukar red bridal veil din tay ta lulluba akanta tay wani irin kyau duk dama ba kwalliyar arziki ammi n ta mata ba but will the jan lalle da gyara da qamshin dake tashi ajikinta bakaramin haskawa tay acikin jan kayan ba.
cikin sanyin sallama ta shigo falon taga daga ammi babba sai ammi karama sai hajy mairo kusan bappa zaidun ne kawai ya amsa mata
mummunan fadi gabanta yay dataga irin walaknattcen kallon da ammi babba ta mata hajy mairo kuma ta wani dauke kai ta watsa gefe tana hawaye tana karkada kafa da tsananin fushi ayanayin jikinta
cikinsu ammi karama ne kawai bata dago kai ba amma hawayene ke zuba a idonta sosai na tausayin ayaana
kirjin ayaana na dukan tara tara ta tsuguna da ladabi ta gaishar da bappa zaidu ya amsa bayabo ba fallasa..
ganin basu da time ya fara mata bayani da tambayoyi tanajin shi tana amsawa ahnkli
she truly cant rembr anything bayan ganin ta datay ta farka a kasa ranar, tana maganan sai yay kamr raina musu hankli kawai takeyi hajya duk ta kara kufuluwa dataga ayaana bata amsa laifin ta ko daya ba.
kai tsaye bappa zaidu ya nuna mata shaidun jikinta da hannunta duka na rawa ta karba ta kalla tun alkcin taji kanta na juyawa bata dawo cikin hayyacinta ba har saida taji dirar kalaman bappansu na karshe...
(Recap page 1, wanda suka karanta page one basai kum nanata nan ba except akwai few abubuwan da zaku oya tsinta aciki wanda bansa acan ba) cigaban labarin nabayansa keep reading💋
Tun da ta ji kalaman Bappansu na karshe cikin lumshe ido da qarfi tasakar musu wani irin tsumammen kuka me daga hankali tareda kara cukuikuyo shararar doguwar red colour bridal veil dinta daya rufeta rass har izuwa kasa ,A hankli jikinta yake rawa rawa koinanta yadau kyarma tsaban takaici da wata iriyar matsanancin ruɗani dake famar cinta acikin ranta wanda bazata iya fasalta yawarsa ba, wasu maqudan hawaye ne kawai suka shiga gangaro mata akan fuskarta yuuu wanda daga ganinsu kasan bata shirya musu ba.
yanayinta mai cike da jin tsoro da kuma tsananin tashin hankali tadada sunkuyar dakai ayayinda take agurfane a tsakiyar babban falon
kuka kawai take rabzawa ahankali wanda zafinsa saida yy kama da kamarna wanda zata cire ranta ta fetar wajje, cike da dauriya tadago kai jin tsananin zafin maganganun bappan nasu nadawo mata kai, babu shiri kuma dakyar tadago kai takalli ammi karama dake kusa da ita tana goge hawayen dake sauka acikin kwayar idonta tadan sunkuyar dakai da wani irin sanyin jiki babu wata alamar dai yau zata budi baki ta kareta, zuciyarta a raunace ta kalli bappan nasu da yay maganan shima fuskarsa still na hade ne tamau tamkar bakin hadari jitay bata samu kwarin gwiwar cemasa komai ba shima dan gabaki daya batasan ya zata fara fidda kanta acikin wann cakwakiyar ba, Ammi babba dake falon itama duk tabi ta tsime sai tsaki take sakewa jifa jifa dan dama ta tsani auren, babu dai wanda yace uffan acikinsu, kara runtse ido ayaanah tay sosai tadinga rabza kuka me sanyi me kuma hade da zazzafar shesheka duk ta rasa ya zatayi, can dai hannunta dake rawa rawa ya fara motsi ba acikin hayyacinta ba ta capke bakin zanin hajya data rabza uban tagumi agefen bappan nasu ta mugun tsimewa da tsananin fushi ha idanunta sunyi jaaa zirr tanakan girgiza kafafunta a masife
cikin rawan murya da gunjin kuka takamo hannun hajy mairo ahnkli cikin raunateccen magiya muryanta bai fita sosai tace "Don girman Allah hajiya kicewa su bappa suy yi hakuri wallh wallah bansan komi ba banyi komi ba don Allah kice su dan saurareni ni ban san wanda yayi min haka ba..."
amugun fusace hajya mairo ta warce hannunta da wani irin fushi me tattare da buhun barkwanon masifa caraf ta mike tsaye tana cewa "Ni da Allah sakeni ki wallh haushi kike bani, wato ke har kinsan ki aje mu anan kiyita rabza mana uban rantsuwa akan karya alhalin ke din ashe babban munafukace ko Ayaanah?toh tirrr da halinki. makanki kikayi bawa mu ba dan ganan abu mun gani ido da ido me kq zakice mana kin cuce kanki, kin tozarni.. kin kuma kashe aurenki tun ba adaura shi ba. Allah ya isanmu ma irin tarbiyan da muka taru duka muka baki agidan nan nide Allah ya isa tsakanina dake muguwa kawai!wallah ko su zaidu zasu yafe miki nikam bazan taba yafe miki ba, baqar almuramura anjima ana kawomin kararki, Allah sai ya mana sharia, dan koda aka kawoki daga kauye ubanki saidai yaje har dakina yayimin zagin kaca kaca ya hadamin da mugun baki cewa zakizo gabana ki lalace a binni, wato shine kikeso ki dada tabbar masa ke asalin watsaiyace, kin zo gaban ƴayana kin zamo cikkyar marar mutunci marar kamun kai kika maida kanki yar kwaltaa abayan idanunmu yo shikenan ranar aurenki ne kika zabi ki toxartani kiji dadi ko? meye burge ki da wann rayuwan ynx uban wayema xai amince yakara aurenki a fadin duniyan nan wayyo na shiga uku ni me tuwo Wallah baki isa ki kasheni ba wani dan uban Dukan bazata takai mata ajiki abazata tana kuka cikin raki tana cewa...
..toh wallh ki sani uwata Azumi bata tsinemin ba, kafin ki dauko mana abun kunya gwara tun wuri mu mu kunyata ki yo meya burgeki da irin wannan rayuwar ta yan iska inba samun waje ba?
daga ita har ayanahn kuka sukeyii ganin ta kara tantameta duk dama dukanta take kanyi tanata kukan sosai kuma acikin ruɗani, bakinta har na rawa cikin kukq da magiya takecewa "Hajiya dan Allah ki saurare ni, nasan kinsan ban aikata komi ba, wallh zaki iya dubani kigani, wallah wallh wallh ban aikata abunda kuke tunanin na aikata ba.. sharri.. aka...bansan yaushe...bata karasa me zatace ba taji saukar wani dan uban saukar ginannen mari da hajya ta kai mata me mugun zafi a bqki sanda ta saketa tariqe bakin ma batasani ba.
"banace miki kiyi min shiru ba, makira kawai annamimiya duk za'a taru amiki karya ne bayan ga shaidu nan zaidu ya kawomin su kaca kaca?kece acikin bidion nan fa ayaana bayan kinsaka natara dangina da mutanen anguwa kafff, nayi shelar aurenki kina gani hakanan akayita zagina akanki, akace min naci amana, nayi son kai, har mayya sai da aka kira ni, kai meye ma ba acemin a anguwan nan ba? haka naruntse idona kyam sabida aurenki da yaron nan rufin asirine agaremu baki daya amma dan tsabr rashin sanin darajar kai saida kika kekeshe idonki kika tozarmu "Ayaanah.. ni menayi miki?...toh wallah wallah baki isa ki dora min hawan jini ba, muna da yadda zamuy dake inke ban isa dake ba ai akwai wanda na isa dasu agidan nan, ki tashi ki bace min ana kar na tattaki nakaiki har lahira.
Ayaanah ta mike jiki babu kwari duhu duhu take gani agabanta har ta fita a falon tana kuka sosai kamar ranta zai fita..
direct dakinta ta nufa don tasan komei xata ce anan babu wanda zai saurareta ders too much evidence dat are pointing againts her which she knew nothing about, bayan tashiga daki kan gadonta tanufa tana rabza kuka sosai ayayinda kanta da kirjinta ke bugawa dan harga Allah batasan wani irin hukunci kuma za'a yanke mata ba.
bayan wucewar ayaanah daki hajya mairo tana kan kuka ta kalle bappan zaidu tace "yau naga ikon Allah Zaidu. dan Allah ayaga hotonan nan bideon ma duk agoge kaji? sann ayi maza arabata da wayann mutanen banzan datake bibiya, banason wani a dangi ma yasake jin labari bare ganin shaidun nan.
tun be amsa ba ta dada rushewa da wani kukan kmr an bugeta, "Allah mun gode maka, wai sai ka haifi ɗa amma baka haifi halinsa ba wallah mahaifyar ayaanah mutuniyar kirki ce yanxu meye wannan take so maqiya na suce akaina kenan..
cikin sauke ajiyan zuciya bappan nasu yace Ahtoh nide nagaya muku hajiya Auren ayaanah dai ya fasu, sun kirani yace ya fasa bazai aureta ba, snn shine ma ya tura min wann shaidojin ga kuma jama'a sun taro dama sai an daura auren ayaanahn ne kafin agabatar da na su zainab Arifah, ni duk rasa mafita yanxu kam ai jin kunyan mutane ne kawai ya rage mana saidai in....
wani caraf Ammi babba ta capke maganan abakinsa tanamai cewa 'a'a, yaa Zaidu tsaya, ai magana kam ya riga ya kare tunda auren ayanah ya fasu me kuma zamuyi ai kawai afito fili kawai aje a bayyana masu kawu babba komi kar abata musu lokaci kasan yadda yaci buri akan auren yarsa zainab Arifah yatara manyn mutane kar abata musu lokci akan aikin banza. hhmm ayyuriri dama anbar yarinya tana abunda tagama dama kam ai babu wani abun da za'a samu a karshen rayuwrta face jin kunya, kuma ai wanda suka taru sua bude mata hanya ta lalata kantan sunsan kansu..
da gefen ido ta jefa baqar maganan ganin ammi karama bata ko dago kai ba taji wani irin dadi aranta dan dama wnn irin ranar kawai take jira na jin kunya danta gumsa musu bakin ciki.
fade fade take inda take shiga bata nan take fita ba, ganin dai babu wanda yace mata uffan haryanxu yasa tafara daga musu hankli burinta kawai aje filin taro a fallasa komi..
hidima biyu ne ga lokaci nata tafiya inma tsoron zubda ma kawu babba kimansa akeyi, toh mezai hana kawai a tura ayanahn takoma inda tafito ace kawai guduwa tayi takoma kauyensu if not wallah kaf zuria sai munji kunya bana kadan ba dan abundai akwai zubar da kima da mutuncin manya aciki.
tunda ta fara maganar kauda kai kawai bappa zaidu yay kamar wanda baijin surutan nata ahnkli yanamai lallatsa wayarsa da alama yana rubuta wani sakone, yana gama rubuta sakon ya tura ya tabbata ya isa snn yakashe wayarsan, sai a sann ya juyo ya kalleta adan taikace amma baice mata uffan ba kawai ya girgiza kansa..nan take falon ya kuma dauka da wani irin shiru bakaramin hade rai ammi babban tay ba sabida ta tsani tay magana duk taga an shareta..
within 5 scnds karar waya yakatse shirun nasu ammi karama dake zaune shiru tana hawaye ita ta dauki wayar after uttering few words ta katse wayr snn ta kalli bappa zaidu da sanyin jiki ayayinda muryanta ke fita a cikin nitsuwa kuma ahnkli tace "yaa zaidu, Mujaheed ne yakira yace in sanar dakai cewa yaga sakonka kuma yana daf da isowa gidan nan shima yanzu".
babu yabo babu fallasa cikin sassauto da bacin ran dake fuskansa ya kalleta cikin sauke karamin ajiyan zuciya snn ya amsata da "toh fatima Allah ya kawoshi lafiya, komi yar hakuri ce dan haka ki kwantar da hankalinki evrything will be fine.
kanta akasa tana share kwallanta Tace mishi toh Ameen. dan kadan ya mayar mata da sanyin murmushi ita kuma tay maza ta sauke kanta kasa adan kunyace.
kallonsu ammi babban takeyi kamar zata tashi tsaye ta haɗiyesu su da mugun bugu, dan ɗan wnn calm gestures da yake yawan wakana tsakaninsu bakaramin kona mata rai yakey ba, wato itace datake matarsa na sunna ma bazai amsata ya bata hakuri ba caraf yahau amsa wannan makirar matan. satar kallonsu kawai take tana raya abubuwa masu tsauri aranta ayayinda babu abunda idonta yakey face hararar fatimar tareda jan musu kananan tsaki
share hawaye hajiya tay adede lokacin da wani gulluton baqin ciki ya kara rufe mata kirji inta tuna hotonan nan
ganin datayi kmar Ammi babba zata kara yin wani magana, nan tay marmaza cikin katseta a masife tace "haba, haba..ya isa haka mana ke kuwa Raihanatu, kinyi ta maganan nan duk anji ra'ayinki akan ayanah amma kisani nide ban aminta da gurguwar shawarar kin nan ba, yoo sai kuma aje har babban masallacin jumua ayi shela ace ma jama'ar Annabi S.A.W. cewa yarinyar nan tagudu ranar daurin aurenta sai kace muna kwapcen wasan kwaikwayo?,..
adan masifa ammi babban tace amma hajya kema kinsan halin kawu babba wallh bazai lamunci azo da batu daga gidanan a tozarta shi a bainar muhimman mutane ba aranar daurin aurensa yarsa zainab arifah ba.
fuskar tsohuwar ba asake ba takalle bappa tace "zaidu maganan nan fa ya kare bama sai anje ga tozarta zayyanu agaban mutanensa ba tunda abunda kuke gudu kenan, dolene kawai ayi auren Ayanaah ayau din nan, babu wata zancen guduwa ko fasa shi, tunda shi wanda ya sakar mata fuska ya mata alherin shi ta cutar ta tozarta, yau koma uban waye mukaga dama dashi za'a a daureta yau, inyaso taje can can gidansa ta karashe rayuwarta dashi inma kashe kanta zatayi a dakin miji gara tay da akanda tazauna min agabana ta cigaba da tonamin asiri tay karuwanci a birni ubanta juma nacan kauye yayimin dariya, aure kam kamar an daurashi ayau ko tanaso ko bataso
wani irin shiru wajen yakara daukawa a falon ayayinda fuskar sauran matayen looks soo soo confuse da furucin tsohuwar duk da alama basu wani gama fahimtar inda maganan tsohuwar ya dosa ba, to da waye kenan za'ayi ma ayana auren dolen? da mujaheed ne ko wani ne nadaban daga waje? saidai tun kafin dayansu ta budi baki tay tambaya bappa zaidu yakalle su duka biyun fuskarsa ba a sake ba still cikin gyaran murya yace ya kamata kubami wuri zanyi wata magana da hajiya"..
babu tantama kowaccensu suka mike tsaye cikin hadiye tambayar dake ransu snn suka fice waje.
Ammi babba nan tay sashen abty safeera da uban sauri dan taje ta yafa mata gurmi
ammi karama nan tanufi dakin Ayaanah kai tsaye jikinta duk a sanyaye, ta iso kofar dakin Ayaanah bata sani ba, kife kai tay akan gadonta tana ta kuka me karsashi gashi ita kanta tarasa amsar da zata bawa kanta, kanta duk ya kulle, she was like is this actually happening to her abu ne da batay tsammani ba sai gaba daya sai taji ta fice hayyacinta, she wish zata bude idonta taga mmmunan mafarki kawai take,
kwankwasa kofar dakin da akay da dan karfi yasa tadaga idonta da sukayi jaaa suka kumbura tana kallon kofar amma bata da niyyar tashi tabude har akagaji da Knocking aka bar wajen.
Sai can wajen after good 40 mins data dan dawo hayyacinta tana xaune saman gadon kafin ta jawo wayarta da kyar da kamar zata bude sai taji xuciyarta ya kara rauni, MTN sim card dinta take son cirewa ta karyashi sai taga tarin missed calls din kawar aikinta Ruthy yafi guda talatin da wasu irin zafafan text messages da ya ninka calls din daga wajen ango to be din nata, ko wani message data bude zance daya yake yi, " i once trusted you, nina miki kaza nina miki kaza lokcin baki da kaza..kinci amanata ayanah, bazan yafe miki ba.." kowani kalma da ya rubuto mata suna daukene rashin mutunci da gori, tsana da zafin cin amana da butulci dayake famr tunanin tay masa.
wasu irin raunattun hawaye suka shiga bin kuncinta bawai dan zafin words dinsa ba sai gani datay wai har ya aminta da komi dayagani akanta kai tsaye, dan tay tunani in akwai wani wanda zai iya bada kwararren shaida mai kyau akan iliminta da tarbiyanta da shine mutum na farko da zai bayar, ita ko kadan batay tsmmanin cewa ya jima yana zargi da kallon ta a matsayin wance tasan maza ba ashe shaida kawai yake jira dama
fita tayi daga Inbox din hawaye me zafi na sauka a idonta, ta bude WhatsApp shi ma dai duk messages din ne har da gori masu zafi aciki, gashi shidin ba yaro bane bare tace ko yana furta kalaman nan ne da gigin yaranta wai yau namijin da ake ikirarin zai aureta ya rufa mata asirin kenan yake kirarta watsatsiya karuwa hmmm.
kirijnta taji kamar sai fashe badon fasawar auren na sao dan zafin kazafi da bata suna, Kashe wayar kawai tayi ta ciro sim card din ta karyashi into 2 pieces kamar yanda tayi niyya snn tajefar da wayar can can saman gado tana goge hawayen da ya ki tsaya mata, sam batay tsammanin haka kwakwalar maza ke aiki akan zargi ba dan wasu tsauraran maganganun nasa ya mugun tsaya mata a zuciya.
Knocking din kofa aka sake yi, ta kalli kofar sai kuma tamike a hankali ta nufi kofar ta budeshi ahankli, ammi karama ta gani tsaye suna hade ido nan da nan wasu sabbin hawayen suka ciko idonta tabi ta sunkuyar dakanta kasa cikin sanyin jiki
ammi ta shigo dakin ta kulle kofar ayaanah ta bi ta da kallo harta nemi waje ta xauna agefen gado snn ta karasa inda take ta durkusa kasa cikin sanyin murya me tafe da hawaye tace "Ammi don girman Allah kiyi hakuri, nasan kema zakice na tozarki wallah bansan komi akan wann abun ba.
ammi ta sauke wani ajiyar xuciya ahnkli cikin nitsuwa tace "Ayaanah i am not here to judge you, bare ma ai an riga anyanke miki hukunci auren nan naki bazai fasu ba, su hjiya sunce za'a daurasa a yau, kuma tun da har bappanku ya amince da wann hukuncin da hajiya ta yanke miki kema kinsan babu me ja da wannan hukunci nasu ke dai naki addu'a, nima ina nan ina taya ki da shi..
wani irin numfashi me karfi ayaanah taja abazata wasu sabbin hawayen da bata san dasu ba suka cigaba da sauka mata yuuu amma batace komi ba
cikin lallami ammi karama tace is okay kiy hakuri ayaanah snn kisani nobody is perfect but as long as we learn from our mistake ai shikenen, dan Allah ki kwantar da hankalinki kinji everything will be alright kuma koma waye ya aikata maki haka sai dai mu ce Allah ya isa miki da ya janyo miki wnn masifar harda kuma auren dole da wanda ba musani bama tukuna.
a mugun mugun rikice Ayaanah tadan mike tsaye is like sai yanxu kunnenta ya farajin batun wani auren dolen da ammi ta ambata..
atake jikinta sai ya fara rawa cikin dafe kirji tare da sakin birkitacen kuka me tafe da rudewa tace "ammi Auren dole da wani wanda baku sani ba kuma? auren dole fa kikace again Ammi? dama badashi za'a daura auren ba kuma.?
jiki a sanyaye ammi ta dan gyada mata kai tace shikam ai yace ya fasa saidai wani to wanin ne bansan ko waye ba.
a mugun ragwabe ayaanah ta fado kasa tare da durkusowa kasa cikin kuka mai kara, tarike hannun matar tana cewa dan Allah kar ayi min haka Ammi wllh xan iya mutuwa, ammi talk to him plss ai bappa yana jin maganarki sosai, dan Allah kiyi ma hajiya magana i can explain myself wallah wallah bansan komi ba, basai sun min auren dole ba nasan zata saurareki kodan karamin lokaci su karamin i will find a way out of this.
cikin runtse ido tare da jin tsananin tausayinta matar tace nima basu gaya min komi akai ba, amma dai mujaheed is on his way. kinga tunda angon shi yace ya fasa i have no idea what they are planning to do now, ga dai su can a falo inaga by now kuma inaji kmr ma har ma an daura. i am very sorry dear, kisani cewa I trust you. but i think wann ne kawai mafita agaremu duka gwara amiki auren kawai. snn koma waye suka miki auren dashi nasan dai bazai cutar dake ba Allah yasa shine miki mafi alheri.
Ayaanah ta dada rushewa da wani tsumammen kuka cikin mugun tashin hankali take cewa "Na shiga uku Ammi, yanxu baxa ki iyayin komai akai ba?auren dole fa zasu min da wanda kemafa kince baki san shi ba, ya xan yi da raina idan hakan yafaru, wallh ko ya mujaheed din ne bazan iya aurensa baa innalillahi wa inna ilaihi rajiun..."
Mikewa ammi tayi da hawaye taff idanunta da mugun tausayinta aranta tanufi kofa da sanyin jiki ta bude tana fita takulleta da keys ta waje........
*CIGABAN LABARI...*
fannin ammi babba kuwa tunda ta shiga ta samu anty safeera babu abinda take sai cika baki da jiji da kai da gatse take cewa anty safeeran da ta nemi taimakonta da wallah yanzu takai ta wajen malami an tarwatsa auren nan, tayita cika baki tana buga kirji ma anty safeera akan cewa wayonta da kkrinta ne yasaka duk da hjya mairo tana raye haryau fatima bata isa ta shigo gidanta ba...tsabar kuri har tay sabutan baki tahau gaya ma antu safeera sirrikanta na cewa bokab da ya mata aiki akansu yace har ta mutu agidan bappa zaidu baza mata kishiya ba....
wani baqar maganan yakan cima anty safeera rai, musmn yadda ammi babba take mata kallon yar yarinya da bata san me takeyi ba tukuna, tana mata magana kmr ta maidata abun tausayi har wani shawara take bata akan taje tay gyaran Hq sabida yanxu ne uncle moh zai fara nuna mata asalin halinsa musmn idan ya latsa na budurwa..ta dinga kushe lamarin anty safeera acikin habaici tana gaggaya mata magana kamr irin ita tagama rufe kofa tafi karfin mijinta shiyas aka kasa mata kishiya
anty safeera ta share hawayenta daya zuba ita dai batace komi ba tay shru tanajin ammi babba wai hartana mata tallan maganin mata na wajen zinariya
**********
kafin nan daga falon ba ajima da korar su ammi ba hajy mairo ta sako maganan wanda ya dace 'a maida auren ayaana akansa dan su ceto kansu daga tozarta
kai tsaye tace ai anjima dace mata ibaad yasan komi game da irin abunda ayanaa take aikatawa da rayuwrta dan haka shine ya dace ya riketa inba haka ba babu wani wanda zai aureta agidan nan asamu kwanciyar hankli da rufin asiri dalilai goma da ashirin duka ta jero masa, zaka sha baqar mamakin jin cewa ashe tuntuni taawure ta gaya ma hajy mairo cewa in ayaana ta girma ta hadasu aure da ibaad
tuntuni bata tashi tuna maganan nan ba saiyau datakeso tafito kiri kiri tay weaponising dan kawai asiri ya rufu kar yaranta su tozarta.
bappa zaidu yace shifa bazai tursasa ibaad auren kowa ba har sai inshi yace yana so suna cikin maganan kuwa sai ga su maheer da ibaad sun karaso
hajya bata bari sun zauna ba ta dau waya tace driver yaje maza maza ya karasa dauko mata alhaj hamza ace masa its very urgent.
driver na tafiya magana ta dawo sabuwa, haka hajy mairo taki firrrrr bappa zaidu ya fayyace ma su ibaad dalilin fasa auren ayanaa da uncle moh sai tay sauri sauri takwace maganan gabaki daya abakinsa tafara tuna ma ibaad alkwarinsu da taawuure
wasu maganganun da ta boye masan ba sai yau yakeji, ashe asali wa ibaad taawure ta roki alfarman hajiya cewa abashi ita ya aura inta girma
kuma hajya tana tune da wann maganan kawai dai ta kulle zuciyarta ne tay burus, dan taso ne tahanashi ayaanan kwata kwata saita aura ma wani ko muhammadu just so that she will impressed her son zayyanu akan batun zainab arifah dan su karfafa alaka dashi ,anata tunanin ai auren ibaad da arifah shime kadai zai hada kan yaranta..
she try to hide this informations in her words amma tuni maheer da ibaad din suka gane inda ta dosa
duk sungane cewa asali ta hanashi ayaana ne dan kawai ta turasa ya aure zainab ita kuma ayaanah tunda batada amfani a famlynsu sosai saita bada ita ma wani namijin ya aura koba dan gidan su ba,toh da muhammadu ma yazo yace yanaso ma sai ta haukai ta zauna kawai.
haka ta dinga rika rikita rikitan bayani, tace kawai rayyanu yayi musu biyayya ynxu ya aure ayaana a rufa asirin maganan nan tunda ma muhammdu ya fasa auren ayaanah ai dama tun dacan ma shi yarta taawure tay sha'awan auren ba muhammadu ba
first time da ibaad ya zama soo speechless kenan akabarta da maheer yana dada kwaco sauran bayanai abkinta data jima tana boyewa
jim kadan saiganan magabanta ayaanan suka iso da alhaj hanza da wasu dattijai su biyu su ukunsu suka shigo palon da tarkadan test na ayaana da hajyan ta aika masu jiya.
ana zama nan ma magana ya dada kwabewa musmm da alhaj hamza yace ai sun kira taawure tun ranar kuma tace musu ma wani mai suna ibaad hajiya tace zata aurawa ayaanah
ashe gabaki daya bata gaya musu gaskiya ba, tsoronta kar taawure taji gaskiya ta tabi bayan ibaad ahana muhamadu mata snn asa jikarta zainab a hanun rai ko mutuwa
she was just giving them countless reason na dalilin dayasa tay hakan.
don akashe maganar bappa zaidu ya girgiza kai da takaici kawai ya tambaye ibaad, snn yace masa yayi hakuri da yanayin hajiya mairo karkuma yace mata komi yanxu, nd if he can do this kawai ayi anan agama lokaci na tafiya 11am yawuce zasu wuce daurin aurensa sa zainab...
duk da cewa ibaad ya kara shan mamakin halim hajy mairo amma bai wani ɓata lokaci ba hade da ganin darajan dattijan nan da sukazo da tunanin cewa shine mijin yarsu, sai kawai amince atake bappa zaidu ya kara sadaki akan wanda za'a bayar na zainab 5million da suka riko, aka biya na ayaana double of it das 10 million naira snn aka yi all the nesscry ladabun aure aka daura musu auren awajen sharply
maheer da sauran dattijan suka zamo cikakun shaidu bayan an daura auren Dr Ibaad al-mansur da ayaana jumah, maheer kuma ya dauki su alhaj hanza ya wuce dasu can masauki
bappa zaidu ya kalli ibaad dayayi shiruuu cikin rasa abunda zai yi tunani aransa, cikin jin tausayinsa yace ya tashi su tafi wajen daurin aure inyaso su mujaheed su samesu awajen tunda har yanzu bai iso ba.
sun tashi zasu wuce kenan hajiya ta wani hade rai tace zaidu ina son nayi magana dakai, kai kuma rayyanu kabamu waje.
ibaad baiko kalleta ba ya fita baisan kuma me suka tattauna aciki da bappa zaidu, kawai yana fitowa suka shiga mota basu biya masallacin kai tsaye ba saida sukaje suka dauko wasu yan uwan babansu snn suka wuce wajen daurin auren..
waje ya cika makilll da manyan motoci da manyan masu gida yan siyasa da daidaikun sarakuna kowa ya dau wankan kece raini babu kuma kalar mota me tsada da bazaka gani awajen
kafin su shiga msallaci wajen daurin auren ne mujaheed ya iso, bappa zaidu ya tarasu agefe dukan su ukun ya gaya musu cewa hajiya ta riga ta umarceshi da ya cike wajen muhammadu shi a daura aurensa da ammi karama...
he was straight foward to them bawai neman shawara ko yarda ba he just dont want them to freak out..maheer me ya fara supporting dinsa kafn mujaheed nd ibaad was just neutral sabida kansa gabaki daya a lulle yake, he need alot of answers to the main reason da uncle moh ya fasa auren ayaana a dying minute.
bayan they are all cool with the information ma auren bappa zaidu aka shiga masallaci aka fara dana su ibaada da zainab arifah with alot of formalities na rainin hankali da kaskamci
tunda da suka kufular da ibaad sosai dacan da 5million dim sukazo dashi zasu bayar ibaad dayaga yadda prof yake kkrin tozarta bappa zaodu akan kudi sai ransa ya baci, danma yadada nuna masa yarsan ba komi bane sai yace shi 500k kawai zai iya bayarwa yanxu..
bakaramin rikici akay da prof akan haka ba, ibaad yaki jin maganan kowa yace wallah shi abunda zai bayar kenan, at end prof ended up paying his doter'sa dowry in dollars just to show off da sunan cewa ai shima kawun ibaad ne da rashin mutunci ibaad kuwa ya soke kudinsa a aljihu waje ya dauka da tsegumi
prof na zaune dake yan uwan nasa ba damuwarsa bane he dint even care to notice cewa muhammadu baya nan, next akazo daura auren bappa zaidu da fatima, maheer yace sam sam zai biya hka ya biya babansa yasha mamakinsa sosai. bayan angama aure it took them along time kafin aka gama gaishe gaishe, ibaad ne kawai hanklinsa baya jikinsa
gashi prof ya takura masa yanata nunasa ma abokansa...
Daga fannin ammi karama kuwa saida tay jimm ajikin kofar tana jin kukan ayanah snn itama tashare kwallarta daya zubo mata juyawarta keda wuya suka hade ido da hajiya mairo da alama ta fito daga falon kenan ta tsaya cak tana dan share sauran kwallanta da bakin mayafi itama
muryan ammin a sanyaye tace ahmm hajiya kardai har an daura?..
hjy me tuwo batace komi ba tagyada mata kai cike da had'iyar wani gulluton baqin ciki aranta tace eh an daura. "Fatima, dama ke nake nema, amma kafin muje can sama dakina inaso kiyi min alkwari tun anan, kar da mubi hanyar sashe na ynx wata zindikiyar magulmaciya annamimiyar mata taje ta tareki da tambaya akan auren ayanah tunda kowa leifinmu yake gani agidan nan, nide kimin alkwari ko yankaki za'ayi agidan nan bazaki taba yin kuskuren gayawa kowa cewa an daura ma ayaanah aure yanxu afalo na ba, dan wann aure na rufin asiri da sirri ne, bana bukatar uban kowa ya san dashi, kekam dai nasan bani da wata matsala dake ynxu muje saman kawai zan miki shauran bayani
kallonta ammi karama ta dingayi baki bude cikin rasa nacewa kawai tagyada mata kai snn tabita sama domin taji dalilin wnn Ɗanyen hukunci da suka yankewa Ayaanah wanda ita kanta zuciyarta acike yake da fargaban irin mijin da zasu zabar mata a wann kuraren lokaci kuma acikin fusata da fushi...
ata dayan fannin shagalin gulma babba ammi babba ta bude awajen anty safeera tana mai fayyace mata cewa anfasa auren ayaana da uncle moh asirin ayaanah na karuwanci ya bayyana
anty safeera saita ta bar ammi babba ta gama zuba snn ta fayyace mata cewa itace man tasa aka aika hoton ta raba auren...
sosai ammi babba ta shiga shock gashi babu halin tay barazanar tona asirin anty safera itama ta riga ta tona asirinta na cewa ita tay ma ammi karama da bappa zaidu asiri...
tunda tagane cewa anty safeera is behind all this evil sai taji ta raina kanta, tsuliya a zage tabar sashen ta wuce gidanta da borin kunya
da niyyr da yamma in lkcon walima da budar kai yay zata dawo
sosai anty safeera ta kure mata tunani haka ta dinga danasanin maganganun data yi agaban safeeran dazu
daga wajen daurin aure da kyar ibaad ya owace kansa ya dawo gida cos he is feeling restles ,abubuwa da yawa na yawo aransa, sun bar maheer yana tare bappa zaidu suna gaisawa suna sallaman baki wasu kuma zaayi walima dasu shida mujaheed suka dawo gidan agaggauce
direct mujaheed ya wuce sashen mamansa saboda bakaramin kewarta yay ba dan inyaje china baiya dawowa da wuri
acikin wani irin farinciki ya samesu ita da kulthum da sultana tana cikinsu sunata mamaki yadda akay aka fasa auren da ayaanah nan shima kawai sai ya jona su and the shocking news he gave them was an daura auren bappa zaidu da ammi karama, anty safeera bata san sanda ta zube kasa tana kyakyata dariya kamar zata zare ba dariya take har tana hawaye tana tuno da ammi babba da tagama cika mata baki
. .today is literally the best day of her life dariyar data dingayi yasa yaran suka tsaya da mamaki sunata kallontaa.
tsakanin hajiya mairo da ammi karama kuma maganace ta gaskiya da gaskiya ta dinke duk ta fito fili tahau gaya mata asalin dalilin dayasa taso ta bawa muhammadu ayaanah wai tay hakane dan kawai a ibaad ya nitsu ya kula da zainab arifah dan hanklin zayyanu yadawo cikin yan uwansa da danginsa ...
snn ai muhammdu zai fi kulawa da ayaanah duk ta gama bayananta ammi karama batace uffan ba, sai can tagaya ma ammi cewa amma fa yanxu zancen ya sauya haqqin tawuree ne ya kamata, tafara kuka ta dinga maganganu can dai ta fito fili tace ma ammi wai itafa ta aura ma ibaad ayaanah amma auren sirri ne sai ta nitsu zuwa anjima zata mata bayani..
itadai ammi ta saki baki tanata kallon hajiya bayan sun gama a wannan saikuma ta mairaice ma ammi ta tafara kawo mata zancen hakuri da amana dake tsakaninsu, tanata wasu abubuwan tausayi tace inhar fatima tana mata kallon uwa toh tay hakuri da hukuncin data yanke akanta ayau dan itafa tun asatin nan ta kira kawunnanta ta musu bayanin cewa ta karya sihiiri kuma ma har anturo wakili an daura aura mata aure da zaidu a masallaci...
ammi tana zaune saida ta miƙe tsaye im shock tace "aure??hajy mairo ta cigaba da ababen tausayi tace fatima kizauna kiyi tunani inka ban isa dake ba saiki gayamin in kirasu a warware auren dama zaku zauna min ne shekara da shekaru ina kallonku inde ban isa dake ba saiki gaya min
tana fadin haka tay waje tabar ammi karama acikin dakin acikin rudan...
daga bangaren ibaad kuwa yana dosowa cikin gidan baima karasa isa shashen ammi ba yaci karo da ayaana tafito da hawaye a idonta da zimman zata zille ta gudu kawai dan tay kukan tay kukan tay tunanin tarasa menene guda daya zatai..
suna hade ido da shi taji kirjinta na bugawa da karfiz tay tunanin ko har angaya masa anfasa auren, ko an nunamasa hotonan...
atake jikinta yafara rawa rawa ganin ya tsaya yana kallonta cikin bridal dress in a daskare yasa tafara ja da baya baya dan bata san meye zai yi tunani aransa game da ita ba ynxu,...
shikuma kallon ta yake da feeling na tunanin she is his wife ryt now, his first wife for that matter and she is wearing the sexy red weding dress he bought for her, for a moment ji yay kamar mafarki yake
shagalallun idonunnsa da sukayi nisa cikin tunanin nakanta yanajin kamar yay tsalle dan farinciki matsowa yake ita kuma tana matsawa baya baya har saida ta jingina da bango snn suka tsaya suna kallon juna...hawaye masu yawa na sauka a idonta tanajin matsanancin bugun zuciya
her heart was beating soo fast tana jiran taji next word da zai fito abakinsa, can kuma sai taga ya wani irin lumshe idonsa cikin tsumayi ya furta "alhamdullah, kafin ta dawo hayyancinta taji ya jawota jikinsa ahnkli ya daga habarta suna kallon juna baidamu da fear da confusion dake cikin kwayar idonta ba ya dago cute lips dinta ya jona danashi ahankli
jin dumin bakinshi mai masifar dadi yasaka ta sake mishi labbanta batare da ta shirya ba
wani irin tsotse bakin yay da shauki kamr wanda zai zuko hanjin cikinta soo deep da saida taji kamr bata duniyar nan,...
sunfi minti biyar suna tsotsar bakin juna kafin nan ahnkli ya cirota ya kalleta taga yana murmushi ya share mata hawayenta yace der is no need to run away baby..ure my wife now..
wani cak ta tsaya tana kallonsa kamr an dasata saidai bataga alamam wasa a idonsa ba, kafinma tabude baki tay wani magana sai caraf sukaji muryan hajiya mairo ata bayansu..
ibaad ya kalle ayana gently yace wifyy go inside zanyi magana da hajiya kije zanzo na sameki...
kafafun ayaanah har na hardewa tsabar ta zama soo confused har ta bar wajen bata gane komi ba....
wucewarta cikin ke da wuya atake fuskar ibaad ya zanca kala gabaki daya ya zuba ma hajiya wani irin dakakken kallo snn ya wuce sashenta da sauri tabi bayansa da fargaban mezaice mata..
ALHAMDULLAHI....
WANN NE KARSHEN BOOK 1 abunda muka fada ba daidai ba Allah ya yafe mana
*...GAME BUKATAR CIGABA DA KARANTA BOOK DIN NAN ZAI IYA SUBCRIBE BOOK 2 DINSA KUDIN KARATU IS JUST... 700Naira*
*WE HAVE VIP TELEGRAM 2K*
*AND VIP AREWABOOK*
*@SURAYYAHMS*
*WANDA BASA DA TELEGRAM SUMIN MAGANA ZAN BUDE WATSAP GROUP*
*ALL READING FEE SHUD BE DIRECTED TO*
👇🏻
*9132352275*
*MOHD SURAYYA SULE*
*OPAY*
*SEND UR EVIDENCE TO*.
**** OR ****
BOOK 2 STARTS ON 22ND DECEMBER SHARP..
DO NOT MISS THIS LOVE STORY🔥
SURAYYAHMS