Chapter fourty eight:The calamity
by @autum17
𝐶ℎ𝑎𝑝𝑡𝑒𝑟 𝑓𝑜𝑢𝑟𝑡𝑦 𝑒𝑖𝑔ℎ𝑡:𝑇ℎ𝑒 𝑐𝑎𝑙𝑎𝑚𝑖𝑡𝑦....
#UNEDITED
Tafiya take in the middle of no where ta waiga nan ta waiga can hoping Babu wanda ke Binta, at some point sai ta faɗi ta tashi dan cikin daji be ' I saw it' shine kaɗai abinda take maimaita wa, her lips trembling,jikin ta na ƙyarma, dare yayi sosai irin wurin ƙarfe sha biyu ɗin nan, idan da tana cikin hayyacin ta babu yanda za'ayi take dinga tafiya a wuri irin haka,but ita a gare ta tashin hankali bai wuce abinda ta gani ba just now....
Aliyu ne ke zarya tsakanin gida da police station,gida saboda Samha da bata da lafiya,gashi ta ɗauki damuwar rashin ganin Mahmah ta ɗaura a kai. Police station saboda har yanzu Mahmah bata dawo ba,he wondered ko ina take? Wane hali take cike? Has she eaten? Is she in good hands? Ga baki ɗaya depression da anxiety na ƙoƙarin kama Aliyu,ya'yan sa ɗaya ba lafiya ɗaya is no where to be seeing me yake faruwa?
Zama yayi saman benchin dake gaban police station ɗin yana ji kamar yayi ihu ko raɗaɗin zuciyar sa zai rage '' protect her ya Allah'' Ya faɗa yana kallon sama that was clear ba tauraro ko guda, he was desperate
Miƙewa yayi ya nufi hanyar gida yana tafiya yana ji kamar Iska zai jefar dashi
Tura ƙofar palorn yayi je found Samha lying on the rug ta cure wuri guda, jin an turo ƙofa made her sprang to her feets saura kaɗan ta faɗi
Da sauri Aliyu ya ƙarasa ya riƙota ta faɗo jikin sa breathing rapidly tace '' ka ganta? Is she okay?" She said barely above a whisper,zama Aliyu yayi da Samha sited on his lap, da raunatattar murya yace '' I'm trying '' kwantar da kanta samha tayi a ƙirjin sa her fever 🤒 rising up tace '' pls find her'' hawaye suka fara fita daga idon ta, Aliyu bai san yanda ma zai yi ba,'' ki dena kuka,zamu gano ta uhm?" Jinjina kanta samha tayi, little while later Bacci yayi gaba da ita,ɗaukar ta yayi ya kai ta ɗakin su sannan ya rufa mata ƙofa ya tafi ɗakin su alwala yayi, yayi Sallah yana kwararo adduo'i, Aliyu na zaune wurin har asuba bai runtsa ba. Damuwa bazata bari yayi Bacci ba.
Bayan yayi Sallahr Asuba ya duba Samha,ya tabbatar tayi break fast ya Bata magani before he left to the police station.
Har wurin ƙarfe goma na safe Aliyu da police suna neman Mahmah yet No news, Zama Aliyu yayi ya dafe kanshi wanting to cry when she suddenly appeared kamar an jefo ta,she looked hagard uniforms ɗin abirkice,ga wasu hakukuwa laƙe a gashin ta da yake nan kamar sheƙar tsuntsaye,farar rigar ta tayi datti, ƙafafun ta ba takalmi
'' Mahma '' Aliyu ya kira da ƙarfi,a tsorace Mahmah ta kalli direction ɗin su,Aliyu ya miƙe ya nufe ta da gudu ihu ta tsala kafin Itama ta kwasa a guje she didn't recognize him Dan har yanzu she was in shock
Police ma suka biyo su, sai ihu take tsalawa tana ƙara gudu,cafkota Aliyu yayi '' Mahmah!!! '' tsabar tsoro da shock suna tayi, ganin yanda yarinyar ke gudun Aliyu yaso ya kawo tsaiko,it took Aliyu alot to convince them
A haka ma Saida aka tura su asibitin da jami'in tsaro ɗaya.
Admitting ɗinta akayi bayan an canja mata kaya zuwa HOSPITAL gown, ganin komai ya daidaita yasa Aliyu komawa gida
Iske Samha yayi a entrance ta dafe fence ɗin ya tsaya cuz she was too weak to stand on her own '' ya Salam Samha '' Aliyu ya faɗa yana isowa wurin da sassarfa, ɗaukar ta yayi suka nufi cikin gidan '' an gano ta?" Ta faɗa faintly, murmushi Aliyu yayi ya ajiye ta saman couch ya jinjina kanshi kafin fuska ɗauke da damuwa yace '' she was running away from me!" Lumshe idanun ta Samha tayi kafin ta sake buɗe su ta ɗan gyara zaman ta a couch ɗin tace '' might she have been traumatized? Ko wani abu?" She said thought fully,dafe goshin sa Aliyu yayi, weakly Samha tace '' it's okay '' gyaɗa kansa kawai Aliyu yayi ya miƙe yana faɗin '' bari inje in ga in ta farfaɗo we will be back soon'' fita yayi bayan haka
Da karfe biyu ta farfaɗo ganin maza biyu akanta yasa ta saki ihu tana matsawa baya,da sauri Aliyu yayi ƙoƙarin matsawa kusa da ita,her screams intensified kafin duk abinda yake within her grasp ta ɗauka tana jifar su '' kada ku matso!!!!, go away!!! I saw it!! I saw it!!" Abinda yake faɗa kenan tana kuka duk ta daburce
Aliyu was dumbfounded kallon likita dake janshi out of the room yayi kafin ya kalli Mahmah da ya zama ƙaramar mahaukaciya. Bayan fitar su Aliyu wata Dr mace ta shigo da nurse biyu mata suma attending to Mahmah
A office ɗin Dr yayi ma Aliyu bayanin finding ɗin su,har wani duhu duhu Aliyu ke gani lokacin da ya fito daga office ɗin
Ɗakin Mahmah ya sake komawa yana kallon yanda take Bacci Saboda Allurar da aka mata, fita yayi daga asibitin ya koma gida samu yayi Samha ta gyara ko ina ta dafa abinci '' bakida lafiya '' Aliyu ya faɗa yana kallon Samha,'' naji sauƙi'' she replied kafin ta ƙara da faɗin '' ina Mahmah?" Numfashi Aliyu ya ja kafin yayi mata bayanin da Dr yayi masa. Sauke idon ta samha tayi,she was right
Miƙewa tayi ta zo kusa da Aliyu holding his hand she led him to his room shidai biye da ita yake kawai, kwantar dashi tayi saman gadon shi ta zauna daga gefen shi tana shafa coily hair ɗinsa tace '' Rest..'' kallon ta kawai Aliyu yake murmushi tayi masa tare da rufe masa ido, lumshe idon sa Aliyu yayi dan dama ya gaji Allowing the darkness to swallow him whole
***********
Bayan sun koma asibiti,Aliyu wasn't allowed into the ward saboda yanda Mahmah ke ihu idan taga namiji kusa da ita koda dr ne, Aliyu was more than depressed yarinyar ta zama kamar wata mental,sai maimaita ' i saw it' kawai take tana kuka she refused to speak to anyone, Dr yayi advising Aliyu ya sata a therapy that might help,ko da yaushe suna tare da Samha.
Sati biyu Mahma tayi aka sallame su daga hospital condition ɗinta yayi improving sosai ta dena sambatu amma har yanzu bata so wani na miji ya raɓe ta har da Aliyu....
A gida ta canja ta zama wata irin quiet ba yawan magana,ba surutu just so quiet..too quiet,dama can tana da saurin kuka,it multiplied,the once cheerful Mahmah turned into a dull Mahmah. They didn't like the new Mahmah,it makes them wonder ko me akayi mata haka?
Da safe bayan sun gama breakfast suna zaune ɗakin su, Mahmah tsaye bakin window Samha kuma zaune saman gado tana kallon Mahmah tana sauke ajiyar zuciya can dai ta miƙe ta isa inda take dafa kafaɗar ta tayi '' You didn't tell me،me suka miki? We are worried Mahmah pls '' Cike da damuwa tayi maganar slowly Mahma ta zuba almond eyes ɗinta cikin na Samha,sai ga hawaye kafin ta fashe da kuka tana rufe fuskar ta,Muryar ta da wani azababben ɗaci take faɗa ma Samha abinda ya faru '' I feel humiliated Samha, ji nake kamar zuciya ta zata buga when ever I think about it '' She said, Samha engulfed her in a tight hug tana faɗin '' Na san yanda kike ji Mahmah,but hey... Mu gode Allah da bai basu Sa'a ba,we weren't defiled like other girls uhm?" Jinjina kanta Mahma tayi tana sheshsheƙar kuka,zaunar da ita Samha tayi tana Cigaba da lallashinta
Slowly Aliyu dake tsaye bakin ƙofar ɗakin su ya goge hawayen da suka silalo masa yana yanke shawarar barin China
Wurin aiki ya tafi yayi submitting ɗin resignation letter ɗin sa, Wurin ƙarfe bakwai Aliyu ya shigo gidan da wasu dillalai su dai su Mahmah sai kallo suke as the dillalai entered every corner of the house suna dubawa. Sai wurin ƙarfe takwas da rabi suka tafi
'' We are leaving China'' Aliyu dropped the bombshell lokacin da suke cin abinci da daddare,dukan su suka zuba masa ido suna jiran ƙarin haske, Aliyu ya cigaba da faɗin '' it has taken from us more than it gave us,zamu koma Nigeria cikin dangin mu...'' Aliyu yayi maganar cike da baƙin ciki, kallon juna Samha da Mahmah suka yi kafin suka kalli Aliyu that looked so emotional
Miƙewa su biyu sukayi hugging him from both sides although Mahmah tayi hakan reluctantly, Haryanzu bata gama warkewa ba amma ta ji sauƙi sosai
Wrapping ɗin hannuwansa Aliyu yayi around whispering '' Allah yayi muku Albarka '' ya faɗa.....
Few days later, tsaye suke suna kallon gidan su one last time, this is where they grew up, memories masu daɗi da marasa daɗi na dawowa , kamar kar su tafi but they had to, juyawa sukayi suka kalli neighborhood ɗin su and surprisingly yau akwai mutane tsira ra unlike other days da babu mutane
'' Mu tafi'' Aliyu ya faɗa bayan ya rufe gidan leading them out of the premises
Motar su suka shiga Lang ya kai su airport, bankwana Aliyu yayi da Lang kafin suka shiga airport ɗin bada daɗewa ba jirgin su ya tashi....
Lokacin da suka iso airport ɗin Abuja sai kalle kalle su Samha suke,abun yayi daban... Shi ko Aliyu wani rushe of excitement yaji,at last ya dawo ƙasar shi, mutane sai kallon su ake,hakan yasa Mahma ta shige ma Aliyu jikin ta na rawa slightly especially duk inda ta huta sai taga maza ne saye da matsatstsun kaya offering her ugly smiles, Samha ko tsuke fuska tayi kamar bata San yanda ake murmushi ba
Aliyu da yayi noticing haka da sauri ya tarar musu mota suka shiga suka bar airport ɗin,sun ɗauka hotel za su but to their surprise sai suka ga ankawo su wani haɗaɗɗen gida a asokoro,it turned out years back Aliyu ya sayi gidan dan yana da burin dawowa da zama Nigeria wata rana. Three bedroom me sai ƙaramin parlor gidan ba babba bane dan bai kai gidan su na China girma da haɗuwa ba but it was beautiful and spacious enough to contain them
Kayan su da akayi shipping few days back duk an jera musu komai yanda ya kamata they were relieved
Ɗakin su Aliyu ya kai su kafin ya shige nasa ɗakin,Faɗawa sukayi saman gadon simultaneously suna kallon juna kafin sukayi ma juna murmushi '' it's over daga ƙarshe '' inji Mahma da tunda suka baro China wannan ne karo na farko da tayi magana '' it is '' in ji Samha tana lumshe idanun ta kafin Bacci ya kwashe su
'' Gidan yayi kyau?" Aliyu ya tambaya da daddare bayan sun gama dinner, jinjina kansu sukayi tare,they love the house duk da yaune ranar suna farko, murmushi Aliyu yayi na jin daɗi atleast this wasn't bad for a start...
Rayuwar su suka cigaba da gudanarwa cikin farin ciki da kwanciyar hankali, Islamiyya Aliyu lokacin da zasu dawo har ya gama komai ya dafa abinci ya kimtsa ko ina da ko ina, sosai suke ƙaunar baban su,time to time yake kai Mahmah taga therapist, wata Rana Aliyu decided to visit his family and make peace kamar yanda Salamatu ta roƙa, shiryawa sukayi su duka suka tafi, Aliyu yayi tsammanin familyn da zasu yafe masa su karɓe sa especially da yazo da ya'yan sa but to his biggest surprise cin mutuncin su akayi akayi musu korar kare his family suna ƙara jaddada basu buƙatar shi da duk wani abu da ya shafe sa including jinin sa, Aliyu was deeply pained almost to a point of depression, it took a lot kafin ya dawo daidai ya rungumi ya'yan sa he needed nothing else...
Rayuwa went on quite smoothly for over a year and half, lokacin Mahma na shekara sha bakwai da watanni, Samha sha huɗu da yan watanni Itama
Another calamity befell them...
Wata rana bayan Aliyu ya ajiye su islamiyya bai dawo gida ba ya shiga neman aiki, kuɗin hannun sa saura kaɗan idan sun ƙare idan baida aiki how will he catter for the needs of his daughters? Da wannan tunanin ya dinga biyar Company zuwa Company Neman aiki amma ko ɗaya bai samu ba... Yana biyar rana har lokacin tashin su daga islamiyya yayi, biyawa yayi ya ɗauke su,ganin su kaɗai ya sanya ya ranshi, tafiya suke suna hira Suna faɗa masa abubuwan da suka faru a makaranta '' Duk ajin mu Ni kaɗai ce ba'a daka ba dan na iya karatu '' Mahmah ta faɗa proudly, dariya Aliyu yayi ganin yanda samha ta ɗaure fuska yace '' ke fa?" Tana huci tace '' wai pa,dama nasan mutumin nan bai ƙauna ta, kuskure guda fa kaɗai nayi shine ya dinga yimin wahayin buloli kamar na aikata wani babban laifi'' ba Aliyu kaɗai ba,har da Mahmah sai da tayi dariya jin abinda Samha ta faɗa. Aliyu zai yi magana idon shi ya faɗa kan gidan su da yake ci da wuta, the flames were flying kamar zasu kama sama, gidajen Biyar dake manne dana Aliyu suma sun babbake,Aliyu was Dumbstruck.....