WAYE SHI?{Behind the mask}

Chapter sixty: Five against one

by @autum17

𝑊𝐴𝑌𝐸 𝑆𝐻𝐼?(𝐵𝑒ℎ𝑖𝑛𝑑 𝑡ℎ𝑒 𝑚𝑎𝑠𝑘) 𝐵𝑦 𝐴𝑢𝑡𝑢𝑚𝑛 17

𝐶ℎ𝑎𝑝𝑡𝑒𝑟 𝑠𝑖𝑥𝑡𝑦:𝐹𝑖𝑣𝑒 𝑎𝑔𝑎𝑖𝑛𝑠𝑡 𝑜𝑛𝑒...

Sai da Samha ta gama raɓe raɓenta sannan ta fito toilet ɗin saye da wata ƙatuwar riga yellow gashin ta still dripping bum short ɗinta ma haka, idanun ta waje kamar mara gaskiya,ɗakin ba haske the only light comes from the half closed window kuma an sauke gray colored curtain ɗin, '' You' going out like this my lady?" Arazane taji sautin Muryar sa cikin kunnen ta,waige waige ta fara can ta hango shi kwance saman sofa yasa kayan sports blue color don yau weekend sai ƙamshi yake bazawa, she was lost staring at him Saida taji yace '' zaki Cigaba da tsayuwa nan ne?" She snapped out feeling so embarrassed, Ƙasa tayi da kanta tana wasa da ƙasan rigar while tapping her feets on the floor, miƙewa Ahmad yayi slowly making sure Bai kalli inda take ba don Haryanzu marar sa bala'n ciwo take,yana tafiya ɗaya ɗaya ya isa wardrobe ɗinsa ya Ciro riga violet da wando irin hakan masu taushi ya miƙa mata without looking at her yace '' Change into this '' Samha ta karɓi kayan ta koma toilet tasa ta tsane gashin ta sannan ta fito,kallon ko ina tayi bata ganshi ba sai ta fita ta rufe ɗakin...daga sama ta hange su duka suna break fast, mutum uku ne kawai babu '' Perfect '' ta faɗa kafin ta juya da sauri ta shiga ɗakin yan mata, Ɗakin Azeezah ta shiga tayi bincike har ta gano irin wannan abin da Azeezah ta zuba mata dayawa murmushi Samha tayi, hannu tasa ta ɗauke kwalaben ta juye guda a gadon Azeezah sannan tabi ɗakin sauran yan matan suma ta juye musu sannan ta fito ta wuce ɗakin ta tana dariyar mugunta

**********

Amreesh was driven by his feelings wani zazzafan romance yake yima Salmah..an irresistible one ɗauke ta yayi daga pool ɗin ya wuce ciki da ita tsakiyar gadon ya dire ta following her, cigaba sukayi daga inda suka tsaya yanda jikin ta ke responding to what he does ya ƙara haukatar da Amreesh,strap ɗin bikinin yaja and it went lose,he fondled her chest tenderly caressing and smooching it.... Salmah take jinta a cloud nine tasakar masa jiki sunyi nisa ne taji ya fara harar wuri daban nan ido ya rena fata,don bada wasa Amreesh yake ba gabaki ɗaya ya fita hayyacin shi he wasn't understanding anything so kawai yake yakai inda zai kai,hannu yasa ya fincike pant ɗin Salmah ta fashe da kuka jin yana taɓata a wurin ba abunda ya faɗo ranta sai incident ɗin China aiko ta burkice ta dinga tsala ihu Amreesh was oblivious to that.... swimming trunk ɗinsa ya yasar gefe going straight ahead... ƙoƙarin shigar ta yake ta matse ƙafafun ta tana Cigaba da kuka,shiko Amreesh his body was shaking violently,he really wants her...he wanted to take her Amma taƙi, hakan baisa ya dena abinda yake ba,ganin ba sarki sai rabbi yasa Salmah fara kai masa cizo da yaga and all she could do to protect herself Amma it was to no vail, parting ɗin ƙafafunta yayi going in with full force, a loud shrill escaped her lips ga wani azababben ciwo da taji tundaga tsakiyar kanta har zuwa yatsun ƙafar ta Kamar ana zare mata rai ji Amreesh yayi wurin was blocked ƙara Turawa yayi cuz at this point he had lost,wani round of excruciating pain Salmah ta sake experience '' Pls...pl..Amr..Sh..mutuwa zanyiiiiii!!!!!!" Ta ƙarashe maganar da ihu jin Amreesh na ƙara turawa ciki,not that Wai ya samu hanya ne,a'a the place was utterly blocked kamar kogon da wani ƙaton dutse yayi blocking entrance haka wurin yake, Amreesh yake ji kamar ya haukace shima da kanshi wani irin azababben zafi yakeji it's almost as if duk pain ɗin da take experiencing shima yana jin kwatankwacin hakan azuciya da gangar jiki, '' I'm sorry Mahee... just... just..a little..bit more..'' Salmah da zafin ya kaimata karo ta kafe Kafaɗar Amreesh da cizo hannun ta digging deeply into his skin,idon ta sunyi bala'in ja,ko ina na jikinta wani masifaffen ciwo yake it was painful...way too painful

Ji Amreesh yayi kamar ana yimasa daka akai,wani sharp pain yaji akan shi ba Irin wanda yake sa shi ya suma ba,this is a different one,zai dinga ji kamar ana masa daka,da tsalle da ihu and all those noisy things akai, wannan ciwon na bashi wahala fiye da wanda yake suma, jikin sane ya fara karkarwa jijiyoyin kansa suka miƙe,his eyes turning red kamar an watsa masa yaji ciki, Sauka yayi daga saman gadon ya faɗi ƙasa ya dafe kanshi kafin ƙirjin shi, zuciyar shi kamar an kunna mata wuta..he was going through hell on earth at this moment, Babu wanda zai taimake shi, coiling Amreesh yayi a ƙasa yana fitar da numfashin wahala mai zafi, His body still shaking violently

His breath hitched, zuciyar sa na cigaba da yimasa ciwo kamar yanda ciwon kansa ke ƙara ninkuwa, This isn't the first time yake irin wannan ciwon tun yana shekara sha biyar duk da kuwa yana da Alexiythemia,kamata yayi ace baya jin kowa ne irin ciwo yet he goes through this hell,

(It makes me wonder kodai dama ciwon laƙa masa akayi? Only allowing him to feel what was intended?)

Amreesh ya daɗe kwance a wurin kafin ciwon yayi subsiding, Amma bada daɗewa ba wata azabar ta fara, ji yake kamar ana yanka naman jikin sa,aside from that kamar ana hura masa wuta ajiki, kamar ana crushing ƙasusuwan jikin shi, Amreesh was in an excruciating pain, sai jijjiga jikin sa yake his eyes closing shut...the pain lasted for 2hrs daga ƙarshe suma Amreesh yayi....

The wind continued swaying the trees in the small house,Babu wanda yasan ƙaddarar data faɗama su biyun... They both have passed out...Babu matai makin da zai taimake su sai rabbi samawati Wal ard....

***Hajiya Maleeka****

'' yanzu dai an samu an magance wannan matsalar,abu nagaba ki tabbatar da yarinyar nan tasha ƙulli nan,to har abada bazasu taɓa zama ɗaya ba!'' inji Hajiya Ameenah ƙawar Hajiya Maleeka, ajiyar zuciya Hajiya Maleeka ta saki ta karɓi ƙullin da aminiyar ta ta miƙa mata tana juya shi a hannun ta, idanun ta blazing with hatred tace '' Ni Haryanzu mamaki nake, taya shegen yaron ya warke daga ƙullin mu na farko eh?'' taɓe baki Ameenah tayi kafin tace ai duk laifin kine da har yayi aure kina nan sake da baki wai baki saniba,idan bakiyi da gaske abinda kika daɗe kina ɓoyewa shekara da shekaru zai bayyana wallahi, shima Yousuf ɗin that's under your control shima zai...''

'' ɗan dakata pls, Wannan wane irin mugun fata kike mun haka Ameenah? Dan Allah idan baxaki faɗi alkhair ba kiyi shiru '' Hajiya Maleeka ta faɗa fusace taɓe baki Ameenah tayi tareda faɗin '' Toh ai shike nan'' daga haka suka canja topic ɗin suna Cigaba da ƙulle ƙullen su akan yanda za'a raba tsakanin Salmah da Amreesh...

**** Samha****

Kwance take tana kallo a wayar ta wondering ko ina Salmah take? yaushe zata dawo she felt so tired and bored...

Ajiye wayar tayi ta fito daga ɗakin zuwa parlor samun ma'aikata tayi suna kai kawo maza da mata,ita har ta ma manta da akwai wasu ma'aikata a gidan,tana tsaka da tunani ta fara jin ihu kafin su Azeezah suka fito a haukace suna soshe soshe,dariya ce ta Kama Samha amma sai tayi shiru batayi ba, tsakiyar Parlorn down stairs su duka suka zube suna soshe soshen su, sai ga mutanen gida mata da maza sun sauko ana tambayar su mai ya faru amma su Azeezah babu bakin magana... Sai gunjin kuka da suke, Ja'afar ne ya iso wurin da bokitin ruwan da aka sama dettol ya wanke su dashi, only then suka ji sauƙi,

Cikin kuka da soshe soshe saudat tace '' wallahi Bazan yarda ba saina rama '' Ja'afar yace '' gaskiya ya kamata akawo karshen iskancin yaran nan in ba haka ba nan gaba poisoning ɗin mu zasuyi a huta...''

Nan fa parlor ya birkice, Juyawa Samha tayi zata koma sama, Saudat ta ruga da gudu ta cafko gashin Samha,yar ƙara Samha ta saki, cigaba da jan gashinta saudat tayi,a sharp pain tore through her scalp...da sauri Azeezah da mariya suka isa wurin suka jawo Samha zuwa tsakiyar parlorn suka jefar, gashinta ya warware ga wani uban ciwo da kanta keyi

Kowa yayo kanta chaa, miƙewa Samha tayi eyes burning with tears, zagin ta suke ta uwa ta uba tana ramawa

Hajiya Turai tace '' wallahi yau sai ankawo karshen iskan cin ku agidannan ke da wannan shegiyar yayar taki!" Samha tace '' Kin dai san waye shege , amma ba mu ba!" Hajiya Saude kamar jira take takai ma Samha bugu a baki, bakin ya fashe, su Azeezah suka fashe da dariya ganin bakin Samha na fitar da jini,she felt helpless she felt lonely.. zuciyar ta na wani irin zafi ina Mahma? Tana tsaka da wannan tunanin taji

Hajiya zakiyya tace '' ke dai anyi tsinanna wallahi shegiya me sa gashin kanti '' everybody was glaring at samha as if they would eat her the next second,da ace looks could kill da Samha ta mutu, Yaseer yaƙara da faɗin '' dalla Dena kallon mutane da shegun idanun nan naki ko in wanka maki mari!" Sweeping gashin ta Samha tayi backwards her face more visible tace '' Bismillah,idan baka mareni ba baka haifu cikin uwar ka da uban kaba!" Tayi maganar with so much fire burning in her eyes, jin zagin da Samha tayi masa yasa yaseer ya matso a fusace ya ɗaga hannu zai kai mata duka, riƙe hannun shi tayi twisting it ta buga shi a ƙasa.... '' wayyo Allah na!" Yaseer ya faɗa yana ƙwalalo ido,Hajiya zakiyya ta da sauran suka wangale ido suna ganin ikon rabbi, Samha ko sai huci take her chest going up and down if they think she is alone and they could bully her then they're wrong,su Azeezah,saudat, maraƙisiyya, Aymana da sultana su duka sukayo kan Samha it was 5 against one suka tarar mata,duka from every angle Amma Suma sun daku,kuma Samha taki tayi kuka and she refused to stop

Hajiya Saude da abun ya isheta ta jawo Samha daga tsakiyar su ta ɗaga hannu jikake tasss!!!