5&6
by @autaralheri
*WAYE MIJINA ???*
By Yasmeen Ahmad
Autar alheri✍️
Romantic love story 💋
Free page
Page 5 & 6
___yana zubawa fuskarsa ruwan yashigarmasa idanuwa Aiko yaji rau cikin idon kamar zasu tsage sabida azaba..yadauka yajin sabulu ne yashigar Masa seko yakoma zuba ruwan Amma sedad'a karuwa yajin keyi.
Mek'ewa yayi gigice Yana dokawa origo Kira cikin azabar da idanuwansa kemasa yashiga lalaben towel Yana rik'oshi yadauro yafito dabin gini..origo na d'akinta tak'are sallar magarib taji Yana doka Mata Kira cikin hanzari tafito danufin Isa bayin.setaganshi yafito yanabin gini se murzar idanuwa yakeyi Yana Kuma kiranta ga idanuwansa sunyi suntun sunkumbura.
K'arasowa tayi tana fad'in lpy miyafarune?
Baniruwa3 kawai yake fad'a cikin fitar hayyaci..dasauri origo tad'ebo ruwa tabashi yarink'a wanke jikinshi da idanuwanshi Amma zafin yak'i yatafiya seyaji yarage dazarar yadena zuba ruwan seyak'aru..haryagaji dazuba ruwan origo natayashi dayimasa tambayar miyazubawa kansa haka amma Sam hankalinshi baya raredashi.. ganin zafi yak'i tafiyane yasa origo cewa mebo tadauko mai vasilin yashafa ko abun zeragu.
To kawai tace tashiga d'akin domin tunfitowarsa take zaune tanacin abuncinta da origo takawomata d'azu.
Robar vasilin d'in tad'auko tajuye vasilin din cikin wata robar tad'auko Loko tasaka cikin robar vasilin..takawo masa
Karb'a origo tayi tabashi yafara shafawa tana tayashi.fuskarsa yafara shafawa kafin jikinsa..Amma ko,idarwa beyiba yawulgarda man Yana ihun azaba.
Domin jiyakeyi kamar anatsaga jikinshi ana zubamasa barkono.hankalin origo yatashi sosai tarasa yazata yimasa yadena ihun da birgiman dayakeyi ak'asa.
Kiran uncle d'insu tayi adebo tagaya Masa yazoda Dr aduba ola ba lpy.aiko cikin kan,kanin lokaci ya,iso tareda Dr akashiga dubashi.
Bayan Dr yagama dubashi yarubuta Masa magani yayi Masa allura.
Miyake damunsane Dr ?cewar uncle adebo..ruwan barkono ko attarugu ne yayi wanka dashi haryashigar Masa ido yazo Kuma daga baya yashafawa jikinshi Loko shiya haifarmasa da Wannan zafin. Sabida haka yakiyaye yin amfani dawad'an'nan abubuwan domin zasu iya illatamasa fata.
To sukace cikin mmki sukayiwa Dr godiya yatafi.anan uncle adebo yazauna harseda yafalka bawani zafi dayakeji yanzu se ciwon jiki kawai da Dan abunda ba,arasaba.abunci aka,kawomasa yaci sosai seda yak'oshi.kana suka shiga tambayarsa aina yahad'u da barkono yayi wanka dashi.nan yakebasu lbr yanda yayi shibesan ya,akayi yasami barkonoba.
Wata tambayar uncle adebo yasakeyi domin bayaso abunda zetab'a lpyr y'ay'an yayan nasa."to Aina kasami Loko kashafa? Wannan Kam kaganta Nan itatakawo Masa shi Nima hankalina yatashi ban kula daminene takawo masaba. Cewar origo.
"Mebona miyasa Kika kawowa yayanki Loko unmm bakisan zafine dashiba? Yatambayeta cikin lallashi Yana rungumota jikinshi
Baki tatura gaba kana tace to Uncle bashibane ya dakeniba d'azu.salati origo tasaka tanafad'ar kadde harbarkono kekika zubamasashi aruwa.
Sake tura Baki tayi gaba tana k'uk'unai k'asa2.duka origo takawomata uncle yatareta yanabata hak'uri.
Barni da,ita adebo ayi yarinya k'ank'anuwa se masifar tsiya eyee.origo Yafasan halinta Kuma yake dukanta yarigada yasani komi zakayiwa mebo setarama Bata barin bashi kokad'an.miyasa bazaki yimasa fad'a yadena dukantaba..to ai yanzu inbedenaba zasurik'a yinjinya tare.
Yanakaiwa Nan yamek'e rataye da mebo akafad'arsa yabargidan..ola kuwa tunda yaji mebo ce silar wannan azabar dayasha zuciyarsa ketafasa jiyakeyi kamar ya kakkaryata gunduwa2.
Hummm ola kenan ka,karyata ko kukarya juna domindai mebo babarinka zatayiba😂😂
Saudiya
Hakeem tunda yafalka ciwon yasakesa Kamar beyiba.tashi sukayi suka Koma sashensu. kowannesu bedroom d'inshi yanufa danyin wanka.bayan sufito daga wankanne suka shirya cikin Kaya iri d'aya Kamar kowanne yasan abunda wani zesaka.
Fitowa sukayi gwanin Sha,awa ajere suka nufi farfajiyar gidan.
Dama haka suke basa saka Kaya daban,daban komi zasu,saka iri d'aya suke sakawa domin kowace sutura da ranar dasuke sakata.hatta tabarau da agogo da zobe iri d'aya suke sakawa. Ko iyayensu basa iya ban,bantasu domin zaka,iyarantsuwa mutun d'aya ne ba biyu ba.
Inda Allah yaban,bantasu kuwa b'oyayen wurine Wanda kosanda suna Yara ananne kawai iyayensu keganesu. Wato mazan takarsu ta ban,banta kowanne da kalar tasa hallitar. Hakeem abunshi nada girma kosanda Yana yaro Kuma tunyana yaro yakeda suturar jiki wato gargasa.
Hafees kuwa beyi girman Hakeem ba Amma shima bak'arami bane Kuma shi bayada gargasa seda lokacin yinshi yayi.
Hanya tabiyu kuwa in abun fad'a yasamu domin dukansu miskilayene nak'arshe basa shiga Sha,anin kowa basada yawan dariya bakinsu murmushi
To ammafa in antab'asu Hakeem bashida sauk'i akwai bak'ar zuciya yayinda Hafees yakasance mehak'uri bayaso rigima Amma in,an tab'a Dan uwansa Yanayi sedai bashida rok'o
Zuwa sukayi sukatadda iyayensu azaune wurin Shan iska gaidasu sukayi.amma ba,atareba Hafees ne yafara cewa barka darana mom & dad.
Yawwa barka Hakeem yajikin naka? Kallan juna sukayi suka saki murmushi atare kana yace dasauk'i sosai..to Allah yabaka lpy. ameen suka amsa Baki d'aya.
Kana Hakeem d'in yagaidasu shima suka amsa suna fad'ar "Hafees kakula da D'an uwanka pls kaga bashida lpy sosai karkujima kunjiko.
To sukace atare sukabar wurin.iyayen nasu suka rakasu da addu,a.
shiga mota sukayi suka nufi shopping Moll Hafees ke driving Hakeem nazaune gefinshi.
"Bro Wai baka mmkin yanda su mom kekasa ganemu? Ni,abun naban mmki wlh wani lokacin Kuma yaban dariya to Wai inbasu ganemuba waye zeganemu?
D'agowa Hakeem yayi Yana murmushi yace"to bamuda ban,banci dazasu ganemu ne shiyasa..No munadashi Mana bro.
"To nidai banganshiba.haba gashi kuwa yafad'a Yana nunamasa setin joystick dinshi Yana murmushi kasa2.harara ya zabga Masa kana yace toyanzu tayazasu ban,bantamu anan?kodama dasukr iya ganewa ai Dan bakada wannan abunne yanzu Kuma kanadashi to kaga ko anan bazasu ganeba kenan.
A,a fa zasu iya dubawa idan sunso ai koyanzu da ban,banci.ganin yau surutu Dan uwan nasa keso yasa yashareshi.shima shareshin yayi harsukaje suka dawo.
Jos
Alhj.jagar ne da y'an uwansa suka tasa k'annen su gaba suna saura,rar bayaninsu."agaskiya Yaya bawani abunda takemin Amma shimijin nata Bata ganin girmansa bata Masa uzuri kokad'an akan yarannan ba,abunda batayi eyee haka akeyin rayuwa sabida Allah zata sakamin yaro damuwa abanza shiyasa nace yasaketa taje cangidansu akoya Mata tarbiya.cewar gwaggo safiya
"Nisawa alhj.buhari yayi kana yace"yanzu ke safiya wayagayamiki duk wad'annan abubuwan dakika fad'a? nasanine ai waye besan zamanda isham keyi da zulaiha ba.
Shikenan tunda bawanda yagayamiki to Amma kisani kifitadda hannuki acikin maganar auren isham domin koshidai yanzu bayaro bane yadace yasan ciwonkansa ya,iya seta gidansa base,kinshigaba.
Kuma kidena biyewa hajje domin yanzu kome zatayi aikin tsufane domin yanzu koke dakike y'arta shekarunki sunja balantana ita Dole semuna masu uzuri.Kuma kiyi gaggawar sakashi yamayarda matarsa wlh koranki yayi mummunan baci inagayamiki.
Hakane gaskiya Kuma karnasake jin bakinki acikin Wannan maganar kinjiko.cewar alhj.jafar..eh naji Yaya Amma itama kujamata kunne dan bazanyarda tasalwantarmin da yaro ba.waye yaro? Alhj.buhari ne yakarb'e zancen dacewa Shi isham shine yaro Zaki rufemin Baki kosena tattakaki anan mutuniyar kawai.shiru tayi Bata sake maganaba.
Kekuma saudatu munji duk abunda kikayi kisani wannan abun kuskurene gambo yafiki gaskiya kisani danine kikayiwa rashin kunyar dakikamasa wlh Allah dukan tsiya zammiki agaban y'ay'an naki da jikoki tunda ke bakisan mutinciba koba darajar aure gambo ba yayanki bane dazayimasa hakan abunda kikeyi tunyarinta Ashe haryanzu Baki denashiba tokisani wannan yazan nak'arshe bazamu sake lamuntar rashin mutunci daga garekuba amatsayinku na iyaye mata.kokugyara komusaka kafar wando d'aya daku mutanen banza mutanen wofi.
Kuma nayiwa gazali magana yazo yad'au ke yaranshi tunda kansune kike tujarar.
Nan desuka yimasu fad'a sosai kana suka sallamesu.sukatafi
Sunrage dagasu sesu mazan.tattauna yanda yadace subullowa lamarin family nasu sukayi.kuma alhj.jafar yacewa alhj.buhari yafitadda hannusa cikin lamarin aurenda jikokinsu kesanyi wato misbahu da jalilah
Jalilah dai kusan yace ga alhj.salman shiko misbahu D'a ne ga alhj.hamisu D'an baba buhari da uwane nafari.
Abunda yasa nace kafitarda hannuka shine mukyale iyayen Yara suyi hukuncin dasukaga yadace dayaransu mude kawai shawara ce tamu da addu,a..hakane shiyasa tunfari bance komaiba sabida naji faruk nazance shiga gazali.shikenan to Allah yashige Mana gaba..ameen duk suka amsa atare kana akayi addu,a kowa yakama gabansa.
Alhj.gazali kuwa D'a nega saudatu da gambo.
*Mekaratu sefa kabi labarin,nan tiriyan2 sa,annan zaka fahimta karkuga inabayyana muku wasu sunaye daga baya kuyi tunanin zandabirtakune a,a nayihakanne dankugane sosai domin inbayya namuku subaki d'aya zaku mantasu kamin akai gamatakin dazasu taka tasu rawar shiyasa se lokacin amfanin mutun yayi zanbayyanashi Inna baku labarinsa Sena bayyana muku koshi waye inafatar kunfahimta*
Alhj.Isham ne kejaune perlon kakarsa wato hajje shida mahai fiyarsa da kanwarta. tanacika tana batsewa.magana tafarayi cikinfushi
"Kanaji kamayar da,ita d'in Amma banyarda kasaurara mataba dededa kwayar zarrane karka yadda tasake acikin gidannan.tunda subasada mutunci Wai hadda Yaya buhari fa hardafad'an Wai hajje batada tunani yanzu tatsufa.ko ubanwaye yagaya Masa batada tunani oho.
Car ubannan nicema banida tunani aikozezo yasameni mutumin banza mutumin wofi Wanda besan Ina kemasa zafiba yafiso yahad'a Kai dasu ayita cusguna muku zanyi maganinsu ai tunda bani nahaifeshiba Kuma yayunku sunfi shi laifima tunda dukkan abunda sukace shida wacan daya tsufa besan yatsufaba yatura yaro saudiya dasunan karatu Amma Allah kad'ai yasan abunda yake aikatawa acan d'in Amma yazo yasaka muku Yara agaba duk abunda yashimfida bame tsallakawa.
Ikon Allah kuji dattijuwar tsofuwa waida zagi🤔🤔
Sema naje nasami uwar tasa naji ko wani asirin sukamuku suyi gaggar karyashi Dan bazan yardaba
Gwaggo saudatu ceta karb'e zancen dacewa "kyalesu kawai hajje Nima aizanyi maganinsu Dan bazanbi umurninsuba dansuga Allah bebani Yara dayawaba shiyasa sukeso Yan jikokin surabani dasu yadda sunka kwace mahaifinsu seyadda sukace yakeyi dudda zamansa shikad'ai besa suka Bari naji sanyinsaba.
Danhaka Niko senaga merabani da jikokina dasuke cewa arabamusu makwanci dagamu harsu har yaran namu damukayi kwanci wuri d'aya miyafaru damu balesu Kuma Yara uwa, d'aya,uba d'aya Dan mugun sharri garsubarsu naji sanyi bara su bullo da wanna.
"Hakane saudatu aizamu nuna musu Basu isaba Kuma karki soma raba musu wurin kwanciya tunda aihakan bawani abubane shinwaima tsaya da Aina suke ne? Adaki d'aya kikabasu kokuwa?
A,a wlh kowama da dakinsa wani lokacinne in mansura taje yafad'a Mata karatu indare yayi setayi kwanciyarta acan shinefa abun rigimar.
Humm tobarakiji yanzu Basu bedroom d'aya Kinga basetaje koyon karatuba sesuyi abunsu anan insuka Gama se suyi kwanciyarsu koya Kika gani?
Hakane yar uwa hakan za,ayi wlh Senaga karshen Isa da felek'e cewa yad'auke yaranshi.tafawa sukayi suna shewa uwarsu namara masu baya yayinda suke k'ara zuga isham akan matarsa.
Semuce Allah yakyauta
Komawa gida isham yayi da,abubuwa dayawa aransa.koda yashigo gidan zulaihat na zaune parlo itada yaranta Y'an kimanin shekaru 18 & 15 siddik'a da nabila se nabil d'an shekara 24
Dama tunlokacin da safiyya tace seya saketa tanan gidan ba,inda taje acewarta anan zatayi idda
Shigowa yayi pelon Yana shuri da tubalanye Dake ajiye aperlon domin da,akawai kwanuka kowani Abu shizeyi shuri dashi shine sallah marsa
Jiyowa sukayi Baki d'ayansu suna dubansa Amma Banda nabil dayayi Kamar besan da zamansaba.tafiya yafarayi zuwa pert d'in shi shiyasa duk sukacigaba da kallan dasukeyi na tashar BBC Hausa.suna cikin kallan sukaji abu rassss,rass, guffff,gigigif.agigice yukajiyo Aiko sukazabura sunafad'an.....
Wannan book ɗin paid book ne akan 1k kacal 👌 Zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 9112799371 moneipoint sha'awanatu kasim, kana kituromin sheɗar biyanki a wannan nomber 👉 *** on WhatsApp 🙏
Autar alheri✍️