32
by @sheolly
Bayan sun gama, Khadija ta koma É—akinta domin yin shiri. Ta duba agogo, sai ta ga lokaci ya kusa.
"Oh no, I'm getting late for my lecture."
Ta yi sauri ta shirya, ta É—auki jakarta da kayan karatu.Miemi, I'm leaving now. My lecture starts by 8:30. I don't want to be late."
Miemi ta yi murmushi.
"Okay Yaya Khadija, have a nice day."
"Thank you, Miemi. khadija tafita zuwa harabar gidan, inda driver ya bude mata mota. suka nufi jami'a.
Bayan tafiyar Khadija, Miemi ta nufi ɗakin ƙaninsu Sadiq.
"Sadiq, wake up. It's time for school."Sadiq ya lulluɓe kansa da bargo.
"Please Aunty Miemi... five more minutes."
Miemi ta yi dariya.
"No way. Tashi yanzu, ko Daddy ya zo ya tashe ka."
Nan take Sadiq ya miƙe zaune.
"Okay... okay... I'm awake."
Miemi ta taimaka masa ya shirya cikin uniform ɗinsa, sannan suka sauko ƙasa.A lokacin ne Alhaji Umar Farouk da Hajiya suka riga suka zauna a dining table suna jiran yaran.
Bayan kowa ya zauna, aka fara cin abinci cikin annashiwa.Bayan kowa ya zauna, aka fara cin abinci cikin annashuwa.
Alhaji Umar ya É—an share makogwaronsa.Alhaji Umar ya kalli Sadiq.
"Sadiq, make sure you are ready. We will visit Alhaji Bashir's house soon."
"Okay Daddy."
"Abba, ni ma zan iya zuwa tare da ku mana."
Alhaji Umar Farouk ya kalle ta, amma kafin ya yi magana sai Hajiya ta ce da É—an tsawa,
"Miemi! Kin san kina da lessons É—inki. Ba za ki bar karatunki saboda tafiya ba."
Miemi ta yi shiru, ta sunkuyar da kanta.
"Okay Ammi."Ta amince da maganar mahaifiyarta, duk da cewa a zuciyarta tana son ta kasance tare da su.Bayan sun kammala breakfast, Abba ya kalli Sadiq yana murmushi.
"Sadiq, ka jira ni. Tunda mun gama tare, driver dina zai sauke ka a school kafin mu wuce office."
Da jin haka, sai Sadiq ya yi tsalle cikin farin ciki.
"Yawwa Daddy! Kai ne za ka je school dinmu yau?"
Ya faÉ—a cikin murna, yana kallon mahaifinsa da idanu cike da farin ciki.
Abba ya yi murmushi ya girgiza kai.
"Eh, zan raka ka yau."Bayan Abba ya shirya domin tafiya office, ya fito cikin kyakkyawan suit ɗinsa wanda ya ƙara masa kwarjini da kima.
Ammi ta matso kusa da shi, ta gyara masa zaman suit É—in cikin kulawa, kamar yadda ta saba yi.
"Allah Ya tsare ka, Ya dawo da kai lafiya. Allah Ya sanya albarka a duk abin da za ka yi."
Ta yi masa addu'a cikin soyayya.Miemi ma ta matso tana murmushi.
"Allah Ya kiyaye ka Abba."
Abba ya yi musu murmushi cikin farin ciki.
Sai ya kama hannun Sadiq, suka fita daga falon tare. Sadiq yana tafiya cikin farin ciki saboda yau mahaifinsa ne zai kai shi makaranta.