SAKATA COMPLETE

Free pages. Complete

by @legendspen

��*SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* <�;�<�;�<�;� _"�ungiyar Marubuta masu tasawa, Rubutunmu shi ne tafiyar da ke wuce lokaci, mu ne masu Waukar harshen gobe a yau. Marubuci ba ya zana kalma kawai, sai dai ya zana mafarki a zuciya, ya maida shi haske ga al'umma. Wannan shi ne alwashinmu a matsayin mu na matasan marubuta. Taken mu shine Waga darajar Marubuta masu tasawa."_ <�;�<�;�<�;� <�;�SYou Na sadaukar da wannan littafi ga  yan uwa marubuta na cikin �ungiyarmu mai albarka  *Future Writers Association*. Ku ne ginshi�in kwarin gwiwa da hasken tafiyata a duniyar rubutu. Wanan Littafin yafi �arfin Shafi ko al�alami; wani Wan Sangare ne daga zukatanmu da ke Wauke da mafarki, �alubale da burin da muke fatan cimmawa tare. Allah ya ka Worar mana da haWin kai, ka bun�asa �ungiyarmu, ka ba mu ikon sauya al umma ta hanyar kalmomi. * Fatan alheri da �auna.* *[Sayyid writer Legend]* (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-J SHAFI NA FARKO (P. 01) Dur�ushe nake, gaban kawu Mudi yana zubamun bulalal da nake jinta kamar saukar ruwan dalma a jikina. Yata �ar�are sai zubumun bulalal yake iya �arfinsa, idanuwa na suna a murje kamar baza su zubar da hawaye ba. A cikin raina kuma faWi nake.  Ya ubangiji ka gama Mus ab da masifar duniya, da ta lahira. Ya ubangiji kasa yayi saSani da Alkhairi, yayi ido huWu da tsautsayi , da asara. Wata bulala da ta shigeni ce, tasa �walla fitowa daga idona ba tare da na shirya ba. Da sauri nayi �asa dakaina, ina goge ta da hijabi na. Mai na yiwa Mus ab a duniyar nan ya tsane ni har haka?, a kullum burinshi yaga ana jibgata kamar sabuwar jaka, ko nace tsohuwa tunda na saba da dukan. Tabbas nasan, ina da taurin kai, da kafiya, haka naci, amma kwata-kwata bani da rashin kunya. To yanzu ma ko ina da rashin kunyar, zan tsaya a waje na fara yiwa mutane rashin kunya ba tare da sunyi mun komai ba. Mahaukaciya nake ko me?, su kuma iyayen tarbiya, gidan da yafi na kowa tarbiya. Daga ance musu gani can waje, ina yiwa mutane rashin kunya. Shine zai sani gaba da duka.  Tashi ki bani waje. Muryar kawu mudi ta shiga kunnuwa na, tashi nayi na nufi cikin Wakin mu. Nasan Mamana ba zata ce mun ko sannu ba, hakan yasa na kwanta kan doguwar kujera, ina kuka na a hankali, zuciya ta cike da �arin tsanar Mus ab. �an mintina kad an, Sadiya da Ummi suka shigo Wakin namu, lokacin Mamana na cikin d aki.  Gaskiyya Yaya Mus ab baya kyautawa, kullum shi burinshi yaga an dake ki, ko da yaga kina yin rashin kunyar ai shi mai yi miki faWa ne. Wani haushin Ummi ya �ara kamani, ita yayanta bazaiyi �arya ba kenan, sai nice nake �arya tunda gashi sun yarda nayi rashin kunyar. Ni daga ganin mutane, suka tambayeni gidan Alhaji Idi me mai. Na nuna musu gidan, d aya cikin su yace.  Mungode  yan mata. Ni kuma nayi dariya shikenan kawai sabida Mus ab ya tsaneni, yasa aka jibgeni kamar ba daren jiya yasa Yaya Iliyasu ya mareni ba. Sadiya ce, ta bawa Ummi amsa.  Nikam gaskiyya abinda Yaya Mus ab yake yayi yawa, shi fa bazai hanamu abu ba, sanan bazai sa a hana mu ba. Ita kad ai yake sawa a daka, itama kuma ba sabida soyayya ba, sai dan  yar tsamar dake tsakanin su. Duk gidan nan Yaya Mus ab ne kawai ke nuna ware, yana nuna ku kaWai ne �annansa, kuma sauran yayin mu ba haka suke ba.  Sadiya gidan ku da wanan maganar, kar nasake ji kinyi ta. Gaba Waya gidannan babu wani mai ware, domin dukkan ku jini Waya ne, Hajja itace asalin ku. Kuma shi Mus ab ai yanayin sa ne a haka, bai da son mutane kwata-kwata. Ummanah dake cikin Waki ta faWa. Nikam takaici ya isheni, na yadda Ummanah bata taSa jin haushin Mus ab, juya musu baya nayi na kwanta. Tun ina jin maganarsu sama-sama har bacci ya d auke ni, zuciyata cike da tsanar Mus ab. �arfe 1:45 dai-dai natashi, domin nasan da zuwa islamiya hakan yasa natashi a lokacin. BanWaki na shiga na watsa ruwa, tare da Waura alwala na fito na tada sallar azhar. Ina idarwa na shiga Kitchen na lodo abinci, dan gaskiyya babu laifi Allah ya horemun ci, kamar yadda Mus ab ke dizgani cikin mutane. Yake cemun (Gara uwar ci). To kam gaskiyya ina da cin abinci, sai dai kuma idan naci yanzu fa zai iya zama naci har na dare, dan bani da yawan cin abinci akai-akai, lokacin farko dai xanci har sai yabawa mutane mamaki. Ina gama ci na zura hijabi na, nayi makaranta, a tsarin gidan mu (Gidan Galadima) duk lokacin tafiya makaranta sai an shiga Wakin Hajja, an gaida ta, kama da makarantar safe, rana, da kuma ta dare, sabida Sacin rai da hausin Wan gaban goshinta, wanda nafi tsana sama sa kowa a duniya yasa nakaWa kai na tafi banje na gaida ta ba. Ko a islamiyyar ma haka na zauna, kamar wacce aka yiwa mutuwa. Tsana da haushin Mus ab na lugude a zuciyata. Ko da na dawo ma banje Wakin Hajja ba, Sangarenmu na nufa nayi kwanciyata. A Sangaren Hajiya Hajja kam, tana ganin kowa na shigowa gaisuwar tafiya amma babu ni, babu alamu na. Hakan ya matu�ar damunta, tana nan zaune  yan islamiyya suka fara dawowa. Ganin sun �are babu ni yasa tace da Iki.  Ikirama, kira mini Salame. Tashi Iki tayi ta nufo Sangarenmu, ina kwance kan doguwar kujera tashigo Wakinmu.  Salma, kizo inji Hajja.  Kice mata banzo ba& . ban �arashe ba, naji an make mini baki tare da faWin.  Zanci ubanki Wallahi, Hajja kike cewa ace baza kizo ba. Sai kin �ara tabbatar da cewa baki da kunya ko. cuEo baki nayi gaba, tare da sakkowa daga kan kujera, banko Wauki mayafi ba na fice. Dabda Sangaren Hajja, na hango Mus ab yana tafiya a hankali, kamar wanda �wai ya fashewa a ciki. Idanunshi sunyi jazur, kamar gauta. A fili nace.  Allah yasa wanan ciwon kan ne ajalinka. A bakin �ofar Wakin Hajja na tsaya, tare da cewa.  Gani.  Naganki tijararra, naganki. Juyawa nayi zan koma Sangaren mu, ba tare da na ce ko �ala ba, tunda ni yau bakina jinshi nake kamar an Wora masa kwaWo, babu abinda nake ji sai tsanar Mus'ab, Hajja ta �ara cewa.  Yanzu salame, tafiya za kiyi.  Toh Hajja mene zance miki, bayan wanan kafirin la ananne jikin naki, yasa  ya yanki suna dukana, sun mai dani kamar wata jaka, kowacce a ka siyo.  Yanzu Salame,Mus abun kike kafurtawa, har da la ana. To fice ki bani waje.  Daman bani na kowa kaina ba, kice kika nemeni. na faWa tare da fice, a hanya na �ara cin karo dashi, har yanzu bai kai ga shigowa ba. Dogon tsaki naja tare da cewa.  Duk wanda ya Wauke zalunci a matsayin sana a, rayuwarshi zata �are a jinya. nikaina nasan da a ce ba'a wanan halin Mus ab yake ciki ba, da kafin na �arashe wanan maganar na kwashe ha�ora na a hannu. Ci gaba yayi da tafiyarsa, nima nayi Sangarenmu, a raina ina nanata addu a ta  yar kullum.  Allah yagama Mus ab da masifar duniya. *Asalinmu* Dafarko dai sunana: Salamatu Yunusa Galadima. Kakan mu shine Galadiman, bawai Galadima na fadar sarki ba, a ah sunane kawai yace. Mahaifina Yunusa shine Wa na Uku wajen Galadima, Yakubu shine babba, wanda muke kira da Abban ciki. Sai kuma Aisha wacce muke kira da Mami, sai Mahaifina Yunusa wanda kowa ke kiranshi da Abba, sai kuma Halima wacce ake kira da Ummah, sai Abbas da ake kira da Alhaji �arami, daga shi sai Ilyasu da ake kira da yaya Ilyasu, shi kam shine baya son ace masa Kawu, shiyasa ake ce masa, Yaya ilyasu, sai kuma autan su Kawu Madu. A ta�aice da Galadima kakanmu yana da  ya ya bakwai, maza biyar mata uku. Kuma duka wa yan nan  ya yan sun fito daga matarsa guda Waya, (Hajiya Hajja). Kakanmu Galadima, tsohon mai kuWi ne. Domin ko gidansa wanda muke ciki yanzu, yana da girman da kowanne part zau dauke mata hudu. Kafin rasuwarsa shiya bawa kowa Sangaren da zai zauna, domin bayason yaga yaranshi su raba giadaje. Yace yana da burin ganin mun tashi a zuri a Waya. Abban ciki ne ya fara aure, matarshi yar kano ce mai suna Jamila. Muna ce mata Maman ciki, idan mutunci yana yawa to ya yiwa Mamam ciki yawa, tana son mu, tana kaunar mu. Duk abu indai Maman ciki ce bata taba ware mu da yaranta, sanan mijinta shine babba. Kuma ta dau girman, domin har su Ummanah Yaya suke cemata, tana da yara guda biyar. Mai sunan Hajja ce babba, wacce yanzu take aure a Abuja, da yaranta guda biyu, yanzu gaba daya gida ance da ita, Yayar Abuja. Sai kuma Yaya Amira wacce ke aure a Zaria, Wanta guda daya ne. Shekarar da ta �are ne, a ka aurar dasu, su hudu a cikin gidan. Daga ita Sai Mus ab, shine babba a maza a Sangarensu, sai kuma mai binsa Mai sunan kakanmu. Daga shi Sai Ummi dake auta a bangarensu. Sai kuma  ya yan Mami guda shida, su kam ba a gidan Galadima suke ba, kuma basa amfani da sunan Galadima kamar yadda mukeyi. A tsarin wanan gidan, yadda mahaifanmu ke amfani da Galadima haka muma mukeyi, kwata-kwata bama amfani da sunan iyayen mu, yadda mahaifina ke amfanu da Yunusa Galadima, haka nake amfani da Salma Galadima. Kuma kowa na cikin gidan haka yake amfani dashi. Legends pen. (08165383931 / 08129553971). *SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-J SHAFI NA BIYU (P.02). Mu hudu ne wajen Mahafinmu, Yaya Asma u ce babba. Wacce tana cikin  yan matan da aka aurar shekara da ta kare. Sai kuma Muhammadu dake bin ta, sai ni sai Mai sunan Hajja. Wacce itace autar mu muna ce mata Iki. Itama Ummah bata gidan Galadima, amma kuma yaranta maza uku, duka a gidan Galadima suke, sai matan ne a wajenta, wa yanda sune �anana dan muma nun girmesu. Aliyu, shu aibu sai Kuma mai sunan Galadima. Sai kuma Sangaren Alhaji �arami, shi  ya ya uku gareshi, Yaya Khadija ce babba. Itama tana cikin wa yan da aka aurar shekarar da ta �are, daman uku ne a cikin gidan Galadima. Sai kuma Waya daga gidan Mama. Sadiya ce ke bin Yaya Khadija, Sai kuma �anwarta guda daya. A cikin jikoki 27 da Allah yabawa Hajja, sai Allah ya jarabce ta da son guda daya, fiye da sauran jikokin. Har ake tunanin ta mafi son shi a kan wasu yaran na ta. Mus ab Galadima. Tun haihuwarsa take nuna masa muguwar �auna, fiye da tsammani. Dan ko sanda yana jariri yayi kuka, nan Hajja zata fara balbalin bala i, �arshe dai Maman ciki, ba tajira lokacin yaye yazo ba ta mi�awa Hajja abunta. A cinyar Hajja ya taso, Wangata, Wan lele, rigimamme, mara kuma jin magana, sabida gata da ya samu wajen Hajja, kowa bai kyale ba a lokacin �uruciyarsa, har da kawunansa wa yanda basuyi aure ba lokacin. Haka rayuwa tai ta tafiya, har a kazo lokacin da muka diro duniya, mu uku ne a set Winmu. Sadiya ce babba, sai kuma Walidah, ni ce �arama cikinsu. Tun tasowa ta, nake mugun son Kakata Hajja. Ina �aunar Hajja sosai da sosai, itama ganin haka yasa take �aunata. Sa dai Mus ab ba ya �aunata ko kaWan. Haka rayuwa tai ta tafiya, har a kazo lokacin da muka diro duniya, mu uku ne a set Winmu. Sadiya ce babba, sai kuma Walidah, ni ce �arama cikinsu. Tun tasowa ta, nake mugun son Kakata Hajja. Ina �aunar Hajja sosai da sosai, itama ganin haka yasa take �aunata. Sa dai Mus ab ba ya �aunata ko kaWan. Da zarar nazo wajen Hajja, zai fara dukana, ni kuma Allah yasa mun taurin kai, kafiya, naci, da kuma rashin ha�uri. Shekaru d ai-d ai har goma ne tsakanin ni dashi, amma a wanan lokacin da nake da shekara uku, shi kuma yake da goma. Da zarar ya dake ni, ko ya buge ni, ko ya harare ni, kai ko kallon banza yayimun sai fa na rama. Wanan ramawar da nake itace abun da ta kara haifarwa da Mus ab tsanata, ni kuma wanan tsanar tashi itace ta raini tawa. Mus ab bashi da kunya, ko yayunsa maza ma yi musu yake. Wanan rashin ha�uri nawa, yawan faWa da �arata da Mus ab ke kaiwa Hajja. Shi yaja ta fara yi mun faWa, har tana hanani zama a Sangarenta, da nazo zata fara cewa. Ni Salame, wanan halin rashin ha�uri naki ya fara isata na. Ke kenan bazaki zo ba, sai kin addabarmun yaro?. Cikin kuka nake cewa.  Hajja shine yake duka na.  Ke kuma da baki da kunya, shine sai ki rama ko?. haka kullum muke fama da Hajja, har naji zuwa Sangaren nata ya fara fita a kaina. Abinda na kwana, na tashi da sanin shi shine. Mus ab yana masifar son ganin ya kai �arata, dan tu ina  yar mitsitsiya idan ya dakeni, nayi masa Allah ya isa, sai yazo ya ce.  Ya ganni a waje, ina yiwa wani Allah ya isa. haka za asani gaba, ai ta jibga kamar sabuwar jaka, nai ta kuka kamar marainiya. Irin wa yannan abubuwan, sune suka taru suka haifar da muguwar �iyayyar Mus ab a zuciyata. �iyayya irin mai girman gaske, sanan da yanda yake yiwa kowa rashin kunya, yasa na �ara jin haushin sa. Sai da Ummanah ma Allah ya jarabce ta da �aunar Mus ab. �auna ta gaske, bata taSa ganin laifinsa duk abunda zaiyi, ko da kuwa ya dakeni, ko yayi mun sharri an dake ni. Haka zan zauna nai ta kuka, amma ko a jikinta. Kamar yanda na faWa.  Gidan Galadima gidane na haWin kai, �aunar juna. gida ne da babu wani ware, kowa yana son kowa,sanan kowa yana da set na, sakwanin haihuwa. A bangaren rayuwa, gida ne na masu rufan asiri, ba zaka ce mana masu arzi�i ba. Amma duk wani ci, sha, suttura, wajen zama, wajen karatu, munfi �arfinsu. Muna rayuwa a nutse cike da tarbiya, kowa na �aunar kowa. A Sangaren kyau kam. Duk cikin gidan Galadima babu wanda yakai yayata Asma u kyau. Duk da ance tana kama dasu Yaya Khadija, amma kowa yasan tafi kowa kyau A cikin wanan gidan. To ni da ita muna Wiban kammani, ko da baza ace nike biye mata a kyau ba. Bazan huce ta uku ba a cikin gidan Galadima. A maza kam a bayyane take, Mus ab Galadima yafi kowa kyau, dan har wani shigen kama yake da wanan jarumin na indiya. (Aditya Roy Kapur) kawai shi Mus ab yafi Aditiya faffadar fuska, kasancewar ta Aditiya  yar tsurut ce. Amma ni bana ganin wanan, sabida girmam tsanar da nayi mishi. Nikam zance ban taSa jin yakira sunana ko sau daya ba. Yoo mutumin ma da harkar arzi�i ba ta haWa ku ba, ta ina zai kira sunanki?. A haka har mu kazo matakin gama firamare, zuwa sakandire. Mukam a gidan mu ba a cewa mace ba zatayi karatu ba. Sabida iyeyenmu nan duk da iliminsu, sai dai kuma ba a taSa samun wacce taje gaba sakandire ba, domin da zarar sunje matakin siniya samari zasu fara SulSulowa kamar ruwa. Hajja kam cewa take.  Tun da samarin nan sunzo, to aurar da yaran nan, sabida lokaci daya mazaje ki zu war wa mace, da zarar sun kare to tsiyayewa zasuyi kamar hawaye. Hakan ce ta faru kuwa, da zarar  yan matan gidan mu sunkai senior, zakiji anyi musu baiko. Suna kammalawa za ayi bikinsu, wasu mazajen na barin su su ci gaba, wasu kuma basa ci gaba. Auren da akayi shekarar da ta gabata, shine aure na uku da akayi, sabida idan aka tashi sai a hade mutum biyar, ko uku, maza da mata. A yanzu mukam mun shiga Ss1. Mu uku abun mu, sanan an saka ran aurar damu tare dasu Mus ab, da wata buduruwarsa Junaidiya. Yarinyar kamar tsinken sigari haka take, ni ina mamakin yadda Mus ab yake son yarinyar nan, duk kudinshi, duk gayunshi, duk ajinshi. Sai kuma wani lokacin nace, menene nawa?. A zuwa yanzu, tsanar Mus ab ta danne �aunar da na kewa Hajja. Dan ko Sangarenta banni xuwa, indai Mus ab na garin. A kwanakin baya nai ta biyewa Mus ab, ina zaginsa da masa rashin kunya, shi kam sai ya dakeni sosai, sanan yasa kawunnai na, ko yayumun su zaneni. Bansan mai yasa kaf ahalin Galadima, ake yarda da maganar Mus ab ba, ni kuma ake kin yarda tawa. Ko dan shi yanayin magana cike da nutsuwa, niko da hayaniya nake magana. Sanan ina �aryatashi a gabansu. Haka za aita jibgata kamar jaka. Akwai wataran da nayi niyar daukan fansa a kan Mus ab, Naje har Sangarensu lokacin Maman ciki na kitchen. Da sallama nashiga Kitchen tare da faWin.  Maman ciki, aiki akeyi.  Eyh, diyar ciki. dariya nayi, sabida sunan da take kirana dashi kenan.  Ummi bata dawo ba kenan?.  Ke wai lafiyanki, kike mun tambayoyi haka. Murmushi nayi sanan nace. Babu komai, sai anjima.  Dawo mana, Wiyar ciki. Naji ta fada murya a sanyaye, alamun taji babu dadi. Haka kawai naji zuciyata ta karye, nafasa yin abinda ya kawo ni. Abinda ya faru kuma, jiya da daddare har yaja Yaya ilyasu ya mareni. Mun dawo daga makarantar magariba, sai wani dan ajinmu Walid ya tareni a lokon baya. Yana tambayata a kan buduruwarsa, wacce take �awata. Muna cikin magana, Mus ab yazo wucewa, da sauri Walid yace.  Salma ga yayanki. kallon Mus ab nayi nace.  Naganshi, yayi kyau kamar rago. gyaWa kai yayi yahuce, kasancewar lokon da mutane. Shi kam bazaiyi abinda xai zubda mai da mutunci gaban mutane ba. Ina shigowa harabar gida, naganshi yafito daga bangaren Hajja. Da sauri na nufin Sangaren nata, amma yarikemun hannu, juyowa nayi zan mai masifar da nasaba. Naji ya tsinkeni da mari. "Allah ya isa, Allah yagamaka da masifar duniya. addu ata  yar kullum gareshi, wacce shi kan shi ya haddace ta.  Zaki ci gidanku. ya fada tare da jana ciki, ihu na fara kur mawa, ko Allah zaisa maman ciki tajiyo ni, amma Allah bai nufita ba. Kai tsaye inda Yaya Ilyasu yake yakaini.  Yayana, nagaji da abinda yarinyar nan keyi. Har ta kai ga abokaina sun fara mun magana a kan rashin kunyar da takeyiwa mutane a waje. Da sauri na Wago, tare da faWin. Wallahi karya yake, Mus ab kai azzaulumi ne. Yaya iliyasu ne ya tare ni da cewa. Legends pen. (08165383931/ 08129553971). *SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-J SHAFI NA UKU (P.03).  Tabbas kuwa, wanan ba rashin kunya bace. Salma mai yasa kike haka?. Cike da jin haushi na sake buWe baki nace.  Wallahi, karya yake min. Kawai ya tsaneni ne. ban rufe baki ba naji, an Waukeni da mari. Tabbas marin ya shigeni, domin har wasu taurari nagani. Suna yawo a sama, daga nan Waki na huce. Ban san mene zanyiwa Mus ab na huce wanan kayan haushin, sai dai kuma Waukar fansar duk kusanci dashi ne, nikam ina neman tsarin ubangiji da zuwa kusa dashi, ni ko a laira idan za ayi mana Hisabi so nake tazarar mu ta kasance nisan sama da �asa. Idan kuwa har akace sai nuna gab da juna, ni mai iya yafeshi ce. Duk lokacin da Mus ab, ya matso kusa dani wani irin turnu�u�i nakeji daga cikin zuciyata. Wani irin zafi kamar ana soyata. Idan nace na tsani Mus ab, to na tsaneshi, bana fatan ko da rana daya naji na samu sasssuci daga tsanar da nayiwa Mus ab. Yau ta kasance Lahadi, babu makarantar boko sai islamiyya. Muna zaune a compound muna wasa, har yanzu zuciyata cike da Wacin marin da Yaya ilyasu yayimun jiya, kamar ance Salma fita waje haka naji zuciya na na fusgata. Kyawawan samari ne guda biyu, suna tsaye daga gefen gidanmu. Kyawawa ne sosai da sosai, cike da nutsuwa na fara tafiya zuwa inda suke, kamar wacce aka saka.  �an mata barka. Daya cikinsu ya faWa fuskarshi da murmushi.  Ina wuni. na faWa kasancewar sha-biyu ta kawo kai.  Lafiya �alau, dan Allah ko kin san gidan Alhaji idi me mai. Waga kai nayi sanan nace.  Ai kuna kusa ma, gida na uku daga gidanmu.  To inane gidan naku?. Wayan da baiyi magana ba tun dazu ya faWa, cikin wata murya mai sanyi da za�i.  Kaji mazan arzi�i, ba irin su Mus ab masu maganar mata ba. na faWa a raina, a fili kuma nayi murmushi na ce.  Wan can mai jan get Win shine namu, to daga na kusa da mu mai �ofa, sai wancan mai Sakin get na farko, to mai ba�in na biyu shine.  Mungode �an mata. nayi murmushi, kamar an cemun juya idanuna suka faWa cikin na Mus ab, Ya harWe hannye a �irjinsa yana kallonmu. Irin kallon da yakemun naji zuciyata ta buga da �arfi, da sauri nashiga gidansu Nana. Sai dai ko minti biyar banyi a gidan ba, iki tazo tace wai nazo inji kawu Mudi.  Innullahi, mai wanan mutumin yaje yace nayi kuma ni. iki dai ba tace mun komai ba ta huce, na bita jikin a sanyaye. A tsakar gidan mu, na tarar dashi hannunsa rike da bulala ga Mus ab can tsaye.  Kawu gani.  Tsugunna �asa.  Kawu mai nayi.  Bazaki tsugunna ba. ban kai ga tsugunnawar ba ya fara dukana, da iya �arfinsa, babu imani ko tausayi. Yana dukana yana faWin. "Ke mara kunya mara tarbiyya ko, kina yin rashin kunya a gida ana kyaleki. Yanzu abun naki yakai harda fita waje, kiga mutane tsaye suna magana ki hau yimusu rashin kunya ko?. zallan mamaki ne ya hanani cewa komai, wacce irin tsana Mus ab yayi mini, mai nayi masa haka da zafi?, haka kawu mudi ya ci gaba da zabgamun bulal, har kuka shigo farkon labarin. *Cigaba* Nanata addu a ta nakeyi. Allah yagama Mus ab da masifar duniya. na jiyi sautin Walida, tashigo bangaren mu tana rusa kuka, Abinda ya fara zuwa raina shine. Mus ab ya mutu, afili na furta. "Allah ka tabbatar. shigowa tayi Wakin mu tana faWin.  Ummah, Yaya Mus ab ne ya faWi, ciwon kansa. wani sanyi naji ya ratsa zuciyata, wanda kwata-kwata yau banji shi ba, tun bayan haWuwata da wanan samari guda biyu. A gigice Ummanah ta fito, kamar wacce a ka ce mata, ni ko Yaya Asma u sun faWi.  Innullahi wainna illahir raji un, Allah ka kawowa yaron nan saukin wanan ciwon kan. Ummanah ta fada tana ficewa, da ido na bita ina taSe baki.  Allah yasa har mutuwarsa. na fada tare da kwanciya abuna, ban farka ba sai kiran sallar asuba. Tashi nayi na shiga toilet, na daura alwala nayi sallah.  Ummah ina kwana?. Na fada daga inda nake, amma naji shiru.  Ina kwana. still shiru, tashi nayi nafito falo tunda ita Ummanah na anan take zama lazimi, tun sallar asuba har bakwai. Rashin ganinta a falon yayi matukar razana ni, dakinta ta nashiga kai tsaye nan ma batanan. A kid imi na fito xuwa b angaren Abbanah, dakinshi na shiga na tarar dashi xaune da carbi hannunsa. Kallo Waya yayimun yasan da damuwa a tare dani.  Salma lafiya?.  Abbanah, ina Umma?. Murmushi yayi sanan yace.  Yayanku ne ba lafiya a asibiti suka kwana. A jiyar zuciya na sauke, ni kam na ma manta da wani Mus ab ba lafiya. Hanya na kama zanfita yace.  Ki hada musu breakfast, kuje ke da walida. cuno baki nayi gaba, tare da ficewa. Kitchen na shiga na fara hada breakfast, cikin �an�anin lokaci na soya doya da �wai, zuciya ta nayi mun tu�u�i. Nasan yadda Mus ab ke mugun �aunar doya da �wai, domin ko a baya a ka kaiwa Hajja ba taci sai dai ta ajiye masa, har na zuba a plast sai kuma na tuna Mus ab bai cin yamboll (�osan doya), cikin hanzari na jawo doya nashiga ferayewa. A gaggauce na dadatsa ta na Wora ta a kan gas, tare da balbala uwar wuta. Zuba doyar nayi a plast tare da tea na mi�awaya Abbabah, na Wibi iya cikina, na Wibawa Hajja sai kuma wani bangare na zuciyata ya rayamun kar na kaiwa Hajja, domin ita ke daure masa gindi. Amma fa inason Hajja ko ya ne, fita nayi zuwa Sangarenta hannuna ri�e da doyar. Tana zaune jigom kamar wacce aka yiwa mutuwa, ina kyautata zaton jiya batayi bacci ba. Ina kwana?. na faWa, ina shiga dakin.  Lafiya.  Gashi. na fada tare da mi�amata.  Babar taki ta dawo ne?. girgixa kai nayi, sanan nace.  Nina soya.  Menene kika soya?.  Doya ne da �wai. Murnushi tayi sanan tace.  Kin Wibi na Asibiti. a da kile nace.  Uhm. daga haka na juya na fice. Ina zuwa na tarar doya ta tayi, aikuwa na sauke na fara dakawa, cikin �an�anin lokaci na dake ta. Na yanka albasa da attatuhu na zuba a ciki, na kawo maggi da kuri na zuba a ciki, nasan baicin kifi hakan yasa na dakko kifin gwangwani na zuba a ciki, na hau mulmulawa. Cikin �an�anin lokaci na mulmule ta tas, na kaWa kwai na hau soyawa. Ina gama soyawa na juye a plast, nasan duk masifa yana shan ruwan zafi hakan yasa naki da fawa dasu. Zuba tea din nayi a kofi, na zuba doya da yamboll dina, na hauci. Sai dana �oshi, na hade ragowar doyar na juye a ba�ar leda, na jefe a kwandon shara, zuciyata fari tas. Abbanah ne ya kirani Wakinsa, bayan na zauna ya kalleni yace.  Salma, kije ki shirya kuje asibitinan yanzu.  Abba wallah, �afata ciwo takemun sosai&  wani kallo da ya watsamun yasa na haWiye yawon bakina, da ragowar maganar tas, na tashi na nufi daki, dogon hijabin Ummanah na dauka na zura, aikuwa yazo mun har �asa ina jaa. Ban ko damu ba, nashiga kicin na dakko plast din nasa a leda, a bakin �ofar dakin na tsaya nace.  Kudin mota.  Tasowa zanyi na kawo miki?. a jiye ledar nayi, nashiga dakin ya bani dubu biyu, ba godi ba nagode na kadai na tafi, tunda dai bani na tambayeshi ba. �angren su Walida na nufa, na sameta tsaye. Mai kike jira?. na tambayeta.  Lami nake jira ta gama abinci na tafi dashi; ina zaki ke?. ta tambayeni , donin kowa zaiyi mamaki idan nace, Mus ab zanje kai wa abinci. "Abba ne yasani girki, wai na kai asibiti, amma tunda ga wanan kawai kizo mutafi." na faWa da biyu a raina, domin banason ya zamana abinda Ummi zata tafi dashi, Mus'ab Win nacin sa, anyi ba'ayi ba kenan. �aki tashiga ta saka Hijabi itama, mu ka fice. A bakin titi mu kasami napep muka shiga, kasancewar kowa yasan asibitin da ake kai Mus'ab, ba ma shi kaWai ba, kowa da kowa na gidan Galadima. A bakin asibitin mai napep ya sauke mu, naira duba daya na bashi ya Wau Wari biyar, yaban Wari biyar. Muka rankaya cikin asibitin, har zuwa bakin Wakin. A dai-dai na naja na tsaya, nami�a wa Walida ledar nace."Shiga da'ita, idan kinfito ina bakin nan." "Haba salma, kishigo mana." "Wallahi walida ba zan shiga ba, ko da ace dubashi da xanyi, itace hanyar samun saukin shi da huri. Ba tak ara cewa komai ba, ta amshi ledar ta shige dakin ni kuma naja na tsaya, kamar wata mai gadi. Ina tsaye kusan mintina biyar, Ummanah ta le�o sai ji nayi ance. "Sannu tabbatacciya." da sauri na juya, domin banma ji sanda aka buWe �ofar ba, da ruguwa zanyi a guje. "Ummah ina kwana." "Bansani ba, zaki shigo ko sai nazo nan na tsinke ki da mari." ta kowa na farayi a hankali, har zuwa bakin �ofar Wakin, a raina ina faWin. "Lallai Walida da ni take zancen." Yana Kwance idanunsa na kallon �ofa, aikuwa cikin rashin sa'a muka haWa ido, aikuwa na murguWa masa baki, tare da maka mai harara, game da yi masa gwalo a lokaci guda. Karo na farko a rayuwarsa da yaga nayi abu ya burgeshi, a cikin zuciyarsa yaji hakan. "Maman ciki ina kwana." "Lafiya �alau Wiyar waje." kamar kullum dai dariyar mukayi, na matsa kusa da walida ko zama ban �arasa yi ba na maka mata mintsine tare da faWin."Wallahi kinyi da ni." da sauri tace. "Wallahi bani na ce kinzo ba, Yaya Mus'ab ne." "Wallahi Walida �arya kike, aina yasan nazo." "To nima bansani ba, daga Mama ta tambayeni ya mutan gidan, nace lafiya. Sai ta �ara cewa ke ya kike, nace ke kikayi girkin ma, shine Ummah ta ce mai yasa baki biyoni ba, ni kuma nayi shiru. Sai ji nayi yace tare kuke, na girgixa kai amma yace wai tare muke Ummah ta duba." Hararar ta nayi na ce. "Ni ban yarda ba." �an minti na kaWan na mi�e tare da cewa. "Zamu tafi." dai-dai lokacin shikuma ya buWe baki ya ce. " Abinci..." Wani murmushi nayi tare da zama, Ummanah kuwa ta sakko tana faWin. "Walida kun manta da tea." "Wallahi umma ba ni nayi komai ba, ko ledar ma sai a bakin Wakin nan ta bani na ri�e." "Ai shikenan, Ummanah ta faWa tana kwance ledar. Legends pen. (08165383931/08129553971). Daga page 10 zamu gama free pages, mu shiga paid pages, � 500 kacal ne sai kuma masu bu�atar complete � 1000. Payment via. 8129553971 OpaY Sani Muhammad lawan. Shaidar biya. 08165383931. *SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* SHAFI NA HU�U (P.04). (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE "Wallahi umma bani nayi komai ba, ko ledar ma sai a bakin Wakin nan ta bani na ri�e." "Ai shikenan, Ummanah ta faWa tana kwance ledar. Bude idanu tayi, ganin yamboll kuma ta tabbatar wanan din aiki na ne, domin kowa ya kwana ya tashi da sanin cewa. Mus'ab bai cin yamboll. "Yunwa na keji." Mus'ab ya fada, wata dariyar mugunta ta tawomun wacce da kyar na iya tsaida ta, har sai da shi kanshi yaga alamun ina dariya. "Salma, mene kikayi haka, kinsan baya cin yamboll ko?." Hade rai nayi, sanan na ce. "Ummah shi ka dai ne damu." "Eyh shi dake ba da doya akeyi ba ko?." "A'a Ummah, yafi sau�i ne." "Ke zanci gidanku wallahi, a gama dafa doyar azo a daka shine zakice yafi sau�i?." "Wai menene?." Maman ciki ta tambaya, "Yamboll ta yo." Ummanah ta ba ta amsa, " Ai shikenan mu bari mu ci, ku kuma ku fita ku nemo mana tea, da kayan madara." Tashi nayi na amshi kudin, walida ta biyo ni har mun kai bakin kofa, Ummanah ta ce. "Saura ki siyo ruwan sanyi." Dariya nayi na fice, Mus'ab kam zuciyarsa kamar ta fito waje, ji yake kamar ya makeni da duka. Mun siyo kayan shayin mun dawo cikin asibitin naji ana cewa."�an mata." kamar nasan murya, amma duk da haka naki tsaya wa, duba da yanayin yawan mutanen dake wajen bai zama lallai ni din ake kira ba. "�an mata, bakya jina wai." a ka sake fada kusa dani, da alama mutumin yazo inda muke. A hankali na waigo idanuna suka sauka a kansa, daya cikin matasan da suka zo layin mu jiya, suka tambayi Gidan Alhaji idi me mai. Wanda baiyi magana sosai ba, ina tuna lokacin da yace. "To ina ne gidan naku?." Murmushi nayi masa sanan nace."Ina yini." shima murmushin yayi, cikin zazzakar muryarsa yace. "Lafiya kalau �anwata; me kikeyi anan?." "�an-uwan mu ne ba lafiya, aka kwantar dashi anan." "Ayyah, Allah sarki muje na duba shi." Wani irin abu naji a zuciyata, amma kuma baxan iya masa musu ba, hakan yasa na ce. "Toh muje." jerawa mu kayi muka fara tafiya, Walida ta shige gaba mu kuma muna baya, duk naji nayi wanan fiyau. Ya cika wajen baki daya, a raina na ce. "Idan wanan yace yana so na, wallahi sai nayi sadaka, sabida yana da kyau, gashi Wan gayu, mai aji, murya mai za�i. Nipa an gama tashin kai na." A haka muka �ara so da�in, walida ce ta ce. "Bari na sanar da su." gyada kai yayi, ni kuma naji ni a ta kure. Ban yarda da abinda Walida za ta ce ba, hakan yasa na ce. "Bari na bi ta." "A'ah ki jira mana." kallonshi nayi, idanuna sunyi wani kala na ce. "Ban san me za ta ce ba." "Mai kike tsoro to?." "Za fa ta iya ce musu, Saurayina ko wani abu." Murmushi yayi, sanan ya ce. "To menene a ciki, ko ki na da wani saurayin ne?." �asa nayi da kai na, ba tare da na ce komai ba. Shi kuma ya �ara cewa. "Ko akwai ne." girgixa kai kawai nayi, dai-dai lokacin da Walida ta fito. Sai a lokacin na fahimci cewa, kofar bata yin �ara idan a ka bude ta, shine yasa dazo banji lokacin da ummanah ta buWe ba. "Ku shigo." ta faWa, ni kam kamar munafuka haka na zama. Idanunsa a rufe yana kallon sili muka shigo, Maman ciki ce ta. "Ga waje mana basai ka xauna a �asa ba." "A'a Mama bari na zauna anan; ina kwana, ya mai jikin." "Lafiya �alau, mai jiki da sau�i." su ka amsa tare. "Allah ya �ara lafiya." "Amin, Mus'ab ga ba�o fa." Mama ta faWa, a hankali ya buWe idonsa ya sauke su akan mu, kasancewar ya tsugunna kusa da inda nake zaune. Kallo daya ya gane fuskar gayen, wa'yanda yaganni dasu jiya, tasowa gayen yayi zuwa idan gadon yake, tare da mi �awa Mus'ab hannu sukayi Musabaha."Ya �arfin jikin?." "Alhamdulillah." Mus'ab ya fada a da �ile. "To Allah ya�ara afuwa." "Amin." "Zan huce, Allah yakara lafiya." "Amin-Amin, an gode." Su Umma suka fada, shi kuma ya nufi �ofa. Walida ce tayi magana da �arfi yanda kowa zaiji."Salma kije ki raka shi mana." kamar mara laka haka na tashi, ina raba idanu nayi waje. A bakin �ofa na tarar dashi. "Salma..." ya faWi sunan, tare da ja cikin wani irin salo mai dadi. Sai naji kamar shi kadai ya iya kiran sunana. "Zan tafi, ngde da kulawa. Sunana Masrur, sanan wanan asibitin na mahaifina ne, kuma yana karkashin kulawata saboda haka, an dauke muku komai." "Mun gode, amma da ka barshi dan wallahi ban san ta yadda zan fadawa iyayena haka ba." "Salma..." ya �ara kiran sunan na, a nutse na Wago na kalleshi. "Ina sonki." Kara Wagowa nayi na kalleshi, idanunsa suna kaina, da sauri nayi kasa da nawa a raina na ce."nima ina sonka." amma afili kuwa shiru nayi na kasa cewa ko uffan."Bazan ta kureki ba, zanbaki lokaci kiyi tunani. Ga lambata nan." ya faWa yana mi�omin wani kati, hannu nasa na amsa sanan nace. "Nagode." ka Wa kai yayi ya tafi, ni kuma na koma ciki. Kamar wata Sarauniyar da tayi sata aka kamata haka na shiga cikin Wakin. Sai dai duk cikinsu babu wacce tace da ni ko uffan, hakan yasa nayi matu�ar damuwa. A hankali na ce."Umma, mai walida ta ce muku?." banza Umma tayi dani kamar ba taji ni ba, kuma nasan taji, hakan yasa na koma ga Mama. "Mama mai walida ta ce?." "Mai kikaji wani yace miki?." Na girgiza kai na ce."Bakomai." "To kuma, ko kinyi wani abun ne?." na girgiza kai kawai, can 'yan mintina na ce. "Walida ta so mu tafi." ba ta kai ga magana ba likita ya shigo Wakin. Bayan sun gaisa yace da su Ummah. "Ban san wane likita ke duba Mus'ab ba, kuma ko ma wane akwai matsalal da ba daga likitan mu take ba, dagashi yaron ku take." "Matsala kuma likita?." Mama da Ummanah suka tambaya, har wani hade baki sukeyi. Ni kam a raina na ce. "Allah yasa matsalal mutuwa ce." maganar likitan ce tasa na dago na kalleshi. "Eyh matsala, domin gaskiyyya ba aina hin ciwon dake damunshi ake fada ba, kuma da masaniyar sa domin ko magungunan da ake bashi, na asalin ciwon sa ne. Kunga kuwa sun hada baki da likitan suna Soye muku. Wani daWi naji a raina, domin nasan babban ciwon ne kadai ake boyewa iyaye ba'aso su ji sabida kadan hankalinsu ya tashi. "To yanzu likita wane ciwo ne, na gaskiyya dan Allah." Ummanah ta fada kaman zatayi kuka, wani �ululun abu ya tsayamun a ma �oshi yanda matarnan ta damu da Mus'ab ko ni bata damu dani ba, ji yanda take magana kaman zatayi kuka. Abban ciki ne yayi sallama, tare da Kawu mudi da kuma Yaya ilyasu. Shigowa sukayi baki dayansu, nida walida muka koma can gefe muka basu basu waje, kasancewar dakin babbane. "Kai ka sa tsohuwar mutane cikin damuwa." Yaya ilyasu ya faWa. Likitane ya ci gaba da cewa."Kamar yanda na fada muku, matsalal shi ba ciwon kai bane kwata-kwata." da sauri Abban ciki yace. "To menene?." "Matsala shi a ciki take." "To amma mai yasa duk bayanan ku na baya yake nuna kai." "A'ah ranka yadaWe, ko a file na asibiti cike ne, sanan magungunan da yake sha ma na ciwon ciki ne, kawai su na ambatar kai ne domin Soye muku." Ina daga gefe na fara addu'ar, Allah yasa afendes ne yanda za'a yanka shi karshe a ce ya mutu. "To yanzu likiti menene cutar?." Abban ciki ya �ara tambaya, Likitan ne ya fara duba takardun hannusa, nikam hankali na kanshi. " I need you to stay calm, please. Cutar tashi ba wata babba bace, amma kuma lokutan da ta dauka a jikinshi ta kara girma. "Doctor, kana firgita mu Menene matsala?" Legends pen. (08165383931/ 08129553971). Daga page 10 zamu gama free pages, mu shiga paid pages, � 500 kacal ne sai kuma masu bu�atar complete � 1000. Payment via. 8129553971 OpaY Sani Muhammad lawan. Shaidar biya. 08165383931. *SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* SHAFI NA BIYAR (P.05). (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE " I need you to stay calm, please. Cutar tashi ba wata babba ba ce, amma kuma lokutan da ta dauka a jikinshi ta kara girma. "Doctor, kana firgita mu Menene matsala?" " He have been diagnosed with a rare condition called Hypersexual Hormonal Disorder HHD. It means His body produces an unusual level of sex hormones beyond control. That s why kake yawan jin wani irin zafi, idan kana ciwon cikin. Kuma irin wannan sha'awar ba irin wacce ake iya da �ilewa ba ce,da �ile ta da yayi na kwanakin baya yasa ta zama babba har haka." "Wannan wace irin cuta ce haka, nifa bangane komai ba?." Mama ta tambaya cike da ruWani. "Nima dai." Ummanah ma ta faWa. Yaya Ilayasu ne, ya kallemu ni da Walida yace."Ku fita." Sim sim sim kamar munafukai muka fice, ni dai burina a ce mutuwa zaiyi. Bayan munfita ne likitan ya kalli su Mama yace. "Yana fama da wata irin cuta mai suna Hypersexual Hormonal Disorder. (HHD). Ma'ana jikinsa yana fitar da wani nau'in sinadarin sha'awa fiye da kima. Wanan ne dalilin da yasa yakw yawan jin wani irin zafi, da kuma wata sha'awa mai �arfi wacce har ta kan iya kayarda shi �asa." "Inullahi wa'inna illahir rajiun." su Mama suka shiga maimaitawa, likitan yakara da cewa."Tun farko bai bari anyi dogon bincike ba, a kan rashin lafiyar tashi, gashi har abun ya zama worst haka, ko kunyar ku yake ji oho." "To amma fisabillillahi, ko da yanajin kunyar mu bashi da 'yan uwa maza. Kawai sabida rashin kula da lafiya." Ummanah ta fada cike da damuwa. "To yanzu likita menene ai nayin maganin cutar?." Abban ciki ya tanbayeshi. "There s no drug-based cure yet. But in most studied cases, emotional stability and natural intimacy especially within marriage. help the body regulate the hormones over time. Auren na iya zama magani a gareshi." "Shikenan likita, insha Allahu za'ayi." Abban ciki ya faWa, likitan yakara da cewa."Yanzu za'a rubuta mishi drugs da zai na amfani dashi, zasu taimaka sosai da sosai." "To mungode." Ummanah ta fada, likitan yasa kai ya fita, Mus'ab kam idonshi a kulle angama to na mai asiri yanzu kowa sai yasan halin da yake ciki. "Yanzu fa Mus'ab da ka mutu d Wanan ciwon, baka da maraba da wanda yakashe kansa, kasani kuwa." Maman ciki ta fada murya a sanyaye, Ummanah ta dora da cewa. "Mus'ab, a duniyar nan babu kamar iyaye, ba'a Soye musu komai domin kowacce mafita tana daga garesu, ka bar ganin mun girma har mun haifi kamarku, duk wata matsala idan tataso mana, idan har mijinmu bazai iya magance mana ba, to iyayen mu muke nufa da ita." Tashi Abban ciki yayi ya fice, domin yasan duk abinda zai iya fada, Maman ciki da Ummanah zasu faWeshi. "Kuyi ha�uri..." ya faWa cikin sanyin murya, Ummanah ce tace. "Dan Allah ko dan gaba ku kiyaye baki Wayanku." "Tom insha Allahu." Yaya Ilyasu ya faWa, sanan yace dasu Ummah. "Jiya masu neman auren Sadiya sun sake zuwa, a kace dasu sudawo yau." "Lallai ne, Sadiya lokaci yayi." Maman ciki ta fada, inda Yaya ilyasu yace. "Saura Walida da kuma Salma, su kam kamar ma ba za su kai candy ba." "Eyh kam, bazasu kai candy ba." Ummanah ta fada, Maman ciki tayi murmushi. Can sai ga Abban ciki ya shigo,rike da ledar magunguna. " Gashinan, suma sai kayi wasa da shan su." Maman ciki ta amsa ba tare da ta cw komai ba. "Ni zan koma gida, zan samu Hajja nayi mata bayani, Muji abinda zata ce." "Tom shikenan."Maman ciki ta fada, shikuma yasa kai ya fice. Muna zaune daga gefe ya fito, da sauri muka taso tare da cewa."Abba zamu tafi muma." "A'ah ku xauna mana, ko za kuyi musu wani aikin." "Ai Abba zamuyi girkin rana, sanan mu na da islamiya." na fada sabida ni hankali na, na kan na koma gida nayi sadakar alewa, zan kaWeWen saurayi kamar Masrur ya ce yana so na, shine sabida nice nafi kowa butulci ba xanyi sadaka ba. "Shikenan ." ya fada tare da fita, Walida ce ta koma daki tayi musu sallama, nikam bayan Abba nabi sabida tsoron karma ya tafi ya barmu. Muna �arasawa gida na sauka nayi Sangaren mu, ban �arasa ba naji muryarshi na cewa. "Ki cewa Abbanki ya same ni Sangaren Hajja." "Thom." na ce sanan na ci gaba da tafiya, shi kuma ya juya ga walida. "Kira mun sauran kawunnanki." itama "Tho." ta ce, ta tafi kiransu. Ina shiga na tarar da Abbanah ya gama shiryawa. "Abba mun dawo." "Toh sannu da dawowa, ya jikin na sa?." "ya warke." na faWa a gajar ce, sai kuma na �ara ce wa. "Abban ciki, ya ce ka same shi Sangaren Hajja." "Ya dawo?." "Eyh, shine ya dawo da mu." "Okay." daga haka ya fice, ni kuma nayi cikin Waki. A Sangaren Hajja kam, gaba Wayansu ne zaune sun sa Hajja a gaba da kallo. "Ni wai lafiyan ku?, kun haWu kuma kun bini da idanu." Hajja ta faWa, sai kuma ta ce. "ko dai Mus'abu ne ya mutu?." "A'ah Hajja, ba mutuwa yayi ba amma akwai matsala." "Tsarin ubangiji muke nema a kan kowacce matsala." Hajja ta faWa, Abbanah kuma ya ce. "Yanzu Salma ke ce mun ya warke." "Eyh hakane, su za su ga kamar ya warke. Amma a bayanin da likita ya yi mana, ya ce ba cutar ciwon kai ba ce ke damun Mus'ab tun farko, ya Soye mana ne." "Waye ya Soye mana?." Abbanah ya faWa cike da fushi, dan shi a tunaninshi likitan ne yanzu ya je suyi Wauki ba daWi, dan duk gidan Galadima babu wanda ya kai Abbanah fushi, da zafin zuciya. "Shi Mus'ab Win." "Innullahi wa inna illahr rajiun, yanzu wace cuta ce haka zata kashemun jika na, Wan lele nah?." "Mus'ab, na fama da wata cuta wai ita Hypersexual Hormonal Disorder. (HHD). Ma'ana dai jikinsa ya na fitar da wani nau'in sinadarin sha'awa fiye da kima. Shi ke haifar masa da wanan ciwon cikin." Kuka Hajja ta saki tare da faWin."Nashiga uku na, shiyasa nake ce wa yaron nan cike ke masa ciwo ba kai, sabida idan ciwon yayi zafi ciki ya ke ri�ewa ba kai ba. Amma ya ce wai A'ah, yanzu idan ciwon ya kashe shi ina yake so na sa ka kaina." "Kiyi ha�uri Hajja." kawu Mudi ya faWa. Abban ciki ya Wora da cewa. "A yanzu likita ya ce hanyar samun sau�i guda Waya ce, ayi masa aure." Abbanah ne ya ce. "Abinda ke raina kenan, dama ai akwai yarinyar da ya ke nema ko?." gyaWa kai Abban ciki ya yi, sanan ya ce. "Amma ya na da kyau idan anje neman auren a sanar da iyayen komai." "Salan su hana shi, to wallahi ba da yawo na ba." Hajja ta faWa. "Yaya ba fa cewa sukayi ya na da Mentel disorder ba, kuma ba cewa su kayi ya na sa yawan bu�ata ba. Dan haka wanan ai ba matsala ba ne." Abbanah ya faWa, Hajja ta cafeshi da ce wa."shine dai, yanzu ina so ku tashi daga nan kuyi gidan iyayenta a ba su komai da komai harda sadaki." "Shikenan, amma ni ai babu ni za'a je ko?." Abban ciki ya faWa da alamun tambaya ga Hajja. "Uhmmm." ta faWa a gajarce, sai kuma ya �ara cewa. "Su ma masu neman auren Sadiya fa?" "Naga dangin Mahaifiyar ta ne, Wan gidan Yayar Mahaifiyarta uwa Waya uba Waya. Ba najin sun cancanci a hana su, duba da Mahaifinsa kowa yasan shi, tarbiyar gidansu ba Soyayye ya baci." Abbanah ya faWa. "Sanan yaron yana zuwa nan sosai da sosai, haka mahaifiyarsa." Itama Hajja ta faWa. "Shikenan, sai a ba su watanni. Amma kuna ganin za' a haWe dana yaron nan." "A'ah kar ku fara, banason auren sa ya huce wata biyu fa." Hajja ta faWa cike da damuwa. "Shikenan." kawai suka ce sanan suka fice, dole sai sunyi tasu shawarar a waje. Ina shiga cikin Wakin mu, nayi Sangaren Ummanah. �asan kayanta na shiga du bawa, nasan nanne wajen ajiyar kuWinta. Cikin sa' a na gano su, naira dubu daya na dauka na �ara da Wari biyar cikin canji mota na, na fita siyo alewa sadaka. Shagon bayan gidanmu na je, na siyo lolipop mai tsinke, har leda biyu a cewa ta "idan zaka gode wa Allah, ka gode ma sa da babban masaki sai ya �ara ma ka da wanda ya fi wanan girma." Ina dawowa harabar gidan mu, na fara �walawa yara kira ina faWin."Sadaka, sadaka." cikin �an �anin lokaci yara su ka fara ta ruwa cikin gidan mu. Daga na cikin gida har na waje, ni kuwa faWi nake. "Duk wanda ya karSa ya ce Allah yabar �auna." ai kuwa da sun amsa za kiji suna cewa. "An gode, Allah ya bar �auna." na cafe da. "Amin." abuna, zuciyata shar, Allah ya bani zankaWeWen saurayi da ga sama. Walida ce ta fito wajen da na ke sadakar, ta kalli ne ta ce. "Sadakar mecece haka kuma?." Jin wani yaro ya ce. "Allah ya bar �auna, yasa ta bi ni da idanu, ni kuwa na murje na ce. "Menene a ciki?." "Ce wa yayi yana sonki?." ta tambaye ni. "Ba ke uwar munafukai ba, a faWa miki kije ki ya Wa mutum." "Ya za'ayi na ya Wa ki?." "Walida da ban san halinki ba." na faWa ina ci gaba da sadaka ta. "Wallahi ba zan fada ba." "To ce wa yayi ya na so na, har da ba ni lambarsa." na faWa hankali kwance. "Lallai ne, ki na cikin Alheri. Kin san Sadiya ma an ba da ita?." "Naji �ishin-�ishin dai." Na faWa, ni dai hankali na na kan 'yan sadaka. Ganin kamar ta ji babu daWi ya sa na ce. "Yanzu ke ma sai ki yi wa, Haidar magana kawai a kwashe mu." "kina ganin Haidar zai yi aure yanzu?." ta tambayeni cike da damuwa. "Mai zai hana shi tun da ya na sonki, ko ma ba za yi ba menene a ciki. Sai ki bawa wasu dama." "Ni kam na fi sonshi." "Sai ki zauna ki jirashi, ni dai wallahi ko yanzu a ka ce za'a Waurawa Masrur ne bin shi zanyi, na zauna na yi uban me a gidan?." Na faWa ina murguWa baki, kamar gaban iyayen nawa nake. �arar tsayawar Napep ya samu Wagowa tare, Su Ummah mu ka gani. Wani irin abun naji tsurum a zuciyatah, ga uban ledar alewa a hannuna, ga yara sun zangaye ni su na faWin."Allah ya bar �auna." Legends pen. (08165383931/ 08129553971). Daga page 10 zamu gama free pages, mu shiga paid pages, � 500 kacal ne sai kuma masu bu�atar complete � 1000. Payment via. 8129553971 OpaY Sani Muhammad lawan. Shaidar biya. 08165383931. *SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* SHAFI NA SHIDA (P.06). (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE �arar tsayawar Napep ya samu Wagowa tare, Su Ummah mu ka ga ni. Wani irin abun naji tsurum a zuciyatah, ga uban ledar alewa a hannuna, ga yara sun zagaye ni, su na faWin."Allah ya bar �auna." Sakkowa su ka fara yi daga cikin Napep Win, idanu na suka sauka a kan sa, a raina na furta. "Ya dawo bai mutu ba." na ja tsakin da ya fito fili, har Walida ta kalle ni, sai kuma na sake ce wa. "Kai ka Wai dai za ka ci tsiyarka, ni kam lokacin ta shi na daga gidan Galadima ya yi." "Sadakar me a ke yi kuma?." Umnanah ta tambaya, bayan sun �araso inda muke tsaye. BuWe baki nayi zan fara wa'in- wa'in yaron da yake gaba na ya ce. "An gode, Allah ya bar �auna." da sauri nayi �asa da kai na, ban san da wane ido ne zan kalli Ummanah ba, Maman ciki kam ce wa tayi."�aunar wa?." Shiru mu kayi nida Walida, nasan dai Walida ganin ina wajen yasa ba ta faWi komai ba, amma da ba na wajen tuni ta shai da musu. Ummanah ce ta ce."Ku shigo da kayan." sanan ta huce, Maman ciiki ma ta huce. Ido nasa na kalleshi, wata irin tsanarshi mai nauyi ta durga a �irjina, ni ke nan ba zanyi masa mugun fa ta ya kama shi ba, duk da haka ba zan gaji ba."Allah ka gama shi da masifar duniya da ta lahira." na sake faWa ina daukan kayan. �angaren Hajja suka nufa, mu kuma mu kayi bangarensu. A raina naji dadin dawowar Ummanah, ko ba komai zan Wauki wayarta na kira Masrur. Ban daddara ba, na mai da lolipop Wita jakar islamiya ta, a ce wa ta idan na fita nayi sadakar a bata, dan wallahi sai na nunawa Allah godiyata da yabani kyakyawan saurayin kamar Masrur. �arfe Waya da rabi nayi shirin Islamiyya, bayan na Wau jaka ta na fito falo na ce da Ummanah. "Na huce." tsaya ki mika wa Mus'ab doyar nan. TurSune fuska nayi sanan na ce. " Na ma kara fa." "To sai kin kai, ko abinda ya fi makara kika yi. Wai ni Salma yaushe ne zaki dai na yi wa Mus'ab wanan �iyayyar ne?." "Au ni ce nake �insa?." Na faWa a raina, a fili kuma na ce. "Ni ba �insa na ke ba, kawai ba na son kowacce kalal ala�a ta haWa ni da shi." "Sabida ba Wan-uwanki ba ne ko me?." "Umma kawo na kai."Na faWa domin son tsayar da waccan maganar. "Salma ba fa ke ce kika haife ni ba, kin san da haka?." shiru nayi, ni ba na son a ci gaba da maganar, domin har cikin rai na ba na son wani abu da ya shafi Mus'ab a rayuwata. Ina tsaye ta gama soyawa ta mi�o mun."Sa a plast ki mi�a mai." ban ce uffan ba, na Wau plast Win na zuba. Ga ba daya na juye a plast din na kama hanya na fice, na fito daga Sangarn mu zan nufi Sangaren su na ga Sadiya ta dawo. Washe baki nayi da faWin. "Ka ga amarya, shine kika kwashe �afa ki ka tafi, wato sai da a ka ce an basu shine ki ka dawo." Dariya tayi sanan ta ce. "Wallahi dazu Amina ta ce mun, Mal isah ya ce sai ya Sallani, shine ki ka ga na kwaso �afa na dawo." Dariya nayi sanan na ce."Ba kunya ki ka tafi gidan su saurayi ki ka zauna." "Yoo kunyar wa zanji, ina shan zumar �auna." ta fada ta na fari da ido."Uhm bari na mika wanan Sangaren Hajja, amma kafin nan tsaya ki amshi sadakar ki." na fada ina a jiye plast Win a �asa. "Sadakar me?." ta tambaya ne da mamaki. "Allah ya kawo mun masoyi, na kece rai ni." Na faWa ina mi�a mata alewan."Ki ce mun kusa barin gidan Galadima." "Mun kusa fa." na fada ina hucewa, ita ma tayi bangarensu. A hankali nayi sallama, amma ba'a amsa ba hakan yasa na shigo ciki kai tsaye. "Yanzu Mus'ab da wanna ciwon ya kashe ka fa?." Naji muryar Hajja na faWa. Ahankali na ji ya yi magana cikin sanyin muryarshi."Hajja ai ina shan magani, ba zai kashe ni ba." "A'a nidai Mus'ab, gwanda kawai ayi auren nan. Irin wanwn ciwon na ku, aure ne kadai mafita." Nan take kwakwalwata ta gano mun cutar da ke damunshi, kuma gashi Wazu naji likita ya ce tayi Worst. "ChaS, irin su ne muke ji a Novel kenan? Wa'yanda matansu ke ramewa sabida yawan sha'awarsu." wata muguwar dariya ce ta tawo mun da �yar na iya tare ta, sabida tinawa buduruwar da zai aura nayi kamar tsinken sigari haka ta ke. "Sai dai ta koma tsinken kwa-kwa." na fada a fili, ina dariya �asa-�asa na shigo dakin. "Baki iya sallama ba." Hajja ta fada ta na hararata, nima hararar na mayar ma ta sanan na ce. "Kun can kuna hirar ku ai ba za ku ji ba." "Ke dalla me yasa baki da hankali." hararar na mayar kanshi, sanan na ce. "Ni ce ma kai." azabure ya ta so ya yo kai na xai da ke ni. Hajja tayi saurin ri�eshi, tare da fadin. "A'a Mus'ab na hana ka." Koma wa yayi ya zauna ya na haki. "Ai da ka dake ni, wallahi sai ka yi da nasani, domin yanzu Allah yakawo mun mai tsayamun, wallahi Mus'ab idan ka dake ni har kotu sai mun je." Na faWa tare da ajiye plast Win na juya. "Lallai yarinyar nan tabbata ki ke ji, to wallahi zaki zo ki same ni." Hajja ta faWa, shi kuma ya ce. "Da kin barni na Sallata." "A'a Mus'ab, ka dai na wanan saurin hannun." Shiru yayi bai �ara ce wa komai ba. Ni kam ina fita na kaWa kai na yi makaranta abu na. A hanya nai ta yiwa yara sadaka, haka 'yan ajinmu. Duk wanda na bawa sai na ce ya ce."Allah ya bar �auna." Kasancewar Ajin mu ba daya dasu Walida ba, ya sa ban fiya tsaya su tafiya ba. Allah bashii dawowa ma, ita kam Halima ba ma islamiyar mu Waya ba, ita hadda ta ke yi. A haka na shigo cikin layinmu, zuciyata fes sai dai �ara hango Musrur da nayi ya �arawa zuciyar ta wa haske, a nuste na ci gaba da tafiya har inda ya ke. Da mayalwacin murmushi a fuskar sa ya tare ni da faWin."Sannu da dawowa ranki ya daWe." Wani sanyi na ji da ya ce ranki ya daWe. "Yawwa sannu, YallaSai." na faWa sabida kar na ce ranka ya daWe ya zama kamar na kwaikwaiye shi gwanda na zo da sabon salo abuna. "Uhm, i apprecite this name." "You deserve it." na mayar mai cikin harshen turanci nima, domin ban son ya ga gazawa ta, ta kowanne fanni, domin yasan bani ka Wai nayi sa'ar samunshi ba, shima ya yi sa'ar samu na. "So how was the school." "Alhmadulilah YallaSai, how was your work." "Everything great, ya mai jiki." "Jiki gashi can ya na fama." Na faWa, in i don't care, ban son ma ya sake mun maganarshi. "Tun Wazu ina ta expecting kiranki." Murmushi nayi kafin na ce."Ina ta jiran Ummanah ta dawo da ga asibiti kafin na kira." "Ouh, bakya da waya!?." Ya fada da mamaki �arara a fuskarshi. Sai naji na zama wata kala, dama bance ba. "Yaka ma ta na sama miki." Da sauri na girgiza kai. "Abbanah duka ne zai yi, kaba ri with time za'azo lokacin da zaka bani." Murmushi ya yi sanan ya ce. "I'm so glad to have you in my life." �asa na yi da kai na, sanan na ce."Same here." Kamar an ce Salma juya, idanu na suka sauka a kan shi, a raina na ce. "Ko uban me yake yi a nan, oho." "Fulani, wanan kamar mara lafiyan nan ko?." "Fulani.." na sake maimaita sunan, ya masifar yimun daWi. Na ma manta da abinda ya tambaye ni. "ko ba shi ba ne?." ya sake tambayata. "Yeah, shine." Na faWa. "Oh ya warke sosai, gida Waya kuke kenan?." "Uhm, family house ne." Na bashi amsa, ni ban son maganar wan can Mutumin. "But you look alike kamar blood brother na ki." da sauri na girgiza kai sanan na ce. "Godforbid, cousin brother ne." Dariya ya yi sanan ya ce."Mene na Godforbid Win?." "Ni kam, i really hate this Mus'ab, mahaukaci ne fa Wa zu fa ce wa ya yi wai zai dake ni." nan da nan ya haWe rai, sanan ya ce. "Du ka kuma?." Na Waga kai sanan na ce. "Ai bashi da hankali." "Da'alama faa." shima ya faWa. "YallaSai bari na shiga gida, Ummanah na jira na." "Okay, Fulani take good care I love you." "I love you too." Na faWa tare da juyawa da sauri, har na kusa shiga gida ya ce."Am, Fulani kar ki manta ki kirani faa." Daga kai kawai nayi na huce, Mus'ab na tsaye bakin gate nazo zan huce, sai da na kalleshi wata sabuwar tsanar ta sake dirga a raina, sanan na ce. "Allah ubangiji ba danni ba, ba dan Halina ba, ba dan laifuka na ba, ka gama Mus'ab da katuwar Masifa ko iya duniya ne, masifa wacce za ta azbtar da shi." Legends pen. (08165383931/ 08129553971). Daga page 10 zamu gama free pages, mu shiga paid pages, � 500 kacal ne sai kuma masu bu�atar complete � 1000. Ranar litinin zamu fara posting paid pages, posting kullum, za'a fara siyar da complt ma ranar litinin, zaku iya fara payemnt tun yanzu Payment via. 8129553971 OpaY Sani Muhammad lawan. Shaidar biya. 08165383931 *SAKATA*d'��&� <�;�Stroy and written<�;� By Sayyid writer (Legend) '� *FUTURE WRITERS ASSOCIATION* *(FUWA)=؋��=���* SHAFI NA BAKWAI. (P.07).. Sanarwa! Ranar litinin zamu fara posting paid pages, posting kullum, za'a fara siyar da complt ma ranar litinin, zaku iya fara payemnt tun yanzu Payment via. 8129553971 OpaY Sani Muhammad lawan. Shaidar biya. 08165383931. (3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE "I love you too." Na faWa tare da juyawa da sauri, har na kusa shiga gida ya ce."Am, Fulani kar ki manta ki kirani faa." Daga kai kawai nayi na huce, Mus'ab na tsaye bakin gate nazo zan huce, sai da na kalleshi wata sabuwar tsanar ta sake dirga a raina, sanan na ce. "Allah ubangiji ba danni ba, ba dan Halina ba, ba dan laifuka na ba, ka gama Mus'ab da katuwar Masifa ko iya duniya ne, masifa wacce za ta azbtar da shi." "Ke wai baki san wanan masifar da like jawa Yaya Mus'ab ba, Mala'iku su na amsa da ce wa Walaki ba." Kallon Sadiya da ke zaune kan doguwar kujera a falon mu nayi sanan na ce. "Wallahi Sadiya ni dan ta tawa mai sau�i ce, indai har Mus'ab zai shiga Masifar da nake masa fata." "A'ah, dan Allah ki rage wanan muguwar tsanar." "Wallahi Sadiya duk safiyar ubangiji, wata sabuwar tsanar Mus'ab ke huda zuciyata." "Allah ya kawo miki sau�i."Banza nayi da ita, sanan na mi�i zuwa Wakin Ummanah. Wayarta da ke jikim chaji a soket na je Wauka, amma �walam ba ta nan. "Nasan tana dakin Abbanah, bari na je na ce tabani zanyi karatu." Na faWa a raina tare da fice wa. Ban kai ga Wakin ba naji muryar Ummanah na ce wa. "To yanzu zuwa yaushe zaku jira su?." "Eyh, zamu jira su zuwa sati ko fi. Dole dai idan su ka gama shawararsu su nai me mu." "Nima amma Alhaji, ciwon yaron nan ya mugun damana, gani nake kamar zasu Sata mana lokaci. Kasan Likitan yadda ya nuna, yana bu�atar aure cikin gaggawa fa." "Gaskiyya ne, ciwon nan na shi na bu�atar iyali kusa-kusan nan, Allah dai ya bamu yadda zamuyi." Abbanah ya faWa, dai-dai lokacin da nayi sallama. Ummanh ca ta amsa da faWin. "Salma shigo ma na." shigar nayi kaina a �asa, sanan na ce. "Ummanah ina son nayi karatun hadda, idan babu damuwa." "To ai wayar na Waki." "A'ah Umma, ba ta jikim soket." "Eyh, ba nan na ajiye ba. Ki duba gefen fulo." Tashi na yi a raina ina ce wa. "Ko mai yasa ban duba nan ba oho." wani Sari da ga zuciyata ya ce. "Rabon kiji wanan maganar ta su." afili na furta. "Mene haWi na da maganar." kasancewar babu mai ba ni amsa, ya sa nayi shiru na ci gaba da tafiya zuwa Wakin mu. Wayar na gefen gadon, hakan yasa na Wauka na fara loda lambar ta shi, wacce tsabar yawan dubawa yasa na hadda ce ta. Bugun farko ya Waga wayar, kamar ya san ni ce ya fara magana. "Fulani barka da dare." idan na ce banyi mamaki ba, kuma kusan �arya ne. Domin yadda ya kira sunan da �arfin gwiwarsa, irin yana da tabbacin ni Win ce."Ba ita ba ce." Na faWa ina murmushi. "Haba Fulani, tun kafin ki kira zuciyata ke cemun Next call is your future wife." Murmushi nayi sanan na ce. "Yakake?." "Not good." ya bani amsa, a Wan tsorace na ce. "What's going on." "Fulani I'm missing you, so badly." "Same here, Vida mia." "Oh what a sweet name, amma naji dadin sunan." kunya ta ka mani, na ce."Amma Fulani yafi daWi." "No, wanan ma yayi daWi i really appreciate it." "Thanks you." na fada, cikin �arewar magana. "Fulaninah." Sassanyar muryarshi ta sake faWa. "Vida Mia." Nima na faWa, cike da sabuwar soyaya, a raina ina cewa. "Ni kam na dace, a rayuwar soyayya, domin Masrur ko babu ci babu sha, zan zauna dashi ko dan kyakyawar fuskarsa. Duk da Walida ta ce wai rawar kai ce, amma nafishi kyau." "Fulani, ina da tarin tambayoyi." "Tambayoyi kuma?." Na faWa kai tsaye. "Yeah Fulani, amma ba tambayoyi masu damuwa ba, na soyayya ne." Murmushi nayi sanan na ce. "Tom ina jinka." "Fulani mai kika fara ji ranar da kika ganni." Shiru nayi ina sauraron zuciyatah. A hankali na fara ce wa."Ina zaune a harabar gida, na ji kamar ana kirana a waje, na tashi na fito, idanuwa na suka sauka a kan ka. Kyakywar farar fuskar ka ce ta fara burgeni." sai kuma nayi shiru. "Ci gaba mana Fulaninah." "Shikenan." Na faWa, shi kuma yayi dariya. "Ni kam Fulani idan na faWamiki ranar da na fara ganinki za ki yi mamaki sosai." "Yaushe?." Na tambayeshi. "Fulani, wajen 3weeks back. Na gan ki ke da �awayenki, kun dawo daga school. Tun lokacin na fara bin ki, ina ganin ki." Murmushi nayi mai sauti sanan na ce."Kasan maganar da nayi da ku, sai da Mus'ab ya ja a ka dake ni." "Fulani, wai mai kika yiwa Mus'ab ne?." "Nima ban sani ba, kawai dai na san ya tsane ni, nima haka." "Amma ya kama ta ku daina haka, ba kya ganin yadda kuke kama ne." "Ni kam har abada ba zan so Mus'ab." "Nima bance ki so shi ba, amma ku fahimci juna." cike da jin haushi na ce."Ko da a kwai wani abu da fahimtar juna dashi za ta yi mun?." "�an-uwan ki ne fa." "Dan Allah mu bar maganar shi haka." Na fada kamar zanyi kuka."Shikenan, yanzu tambaya ta gaba. Mutum nawa kika yi dating kafin ni?." Shiru nayi ina son tuna wa, sai kuma na ce."Wani yaro ne Hafiz, tun muna aji biyu a islamiya daga baya kuma mu ka rabu." "FaWa kuka yi?." Ya tambaye ni. "A'a, kawai yau da gobe da kuma girma." "Okay, Wa kika fi so a �awayenki?." "Ai ni bani da �awaye da suka huce 'yan uwana, Walida da Sadiya." "Wacece wacca nagan ku tare a asibiti?." "Walida, na bashi amsa." "Okay, yanzu yi mun naki kafin na ciga ba." "A wacce unguwa kake?." tambayar da ta fara zuwa bakina ba tare da na shiryawa fitarta ta ba. "Gwari avenue." Na girgiza kai, alamun naji."Akwai wata?." ya tambayeni, na ce."Eyh, mai ya baka kwarin gwiwar zuwa layin mu." "Zuciyatah." Dariya nayi sanan na ce."Na gama." "Ina da wasu masu yawa, amma naga dare yayi." "Uhm." Na faWa, sabida bana son wayar ta kare. "Ki kwanta, sai Allah ya tashe mu. Kisani ina matu�ar �aunarki." "Nima haka." Na faWa tare da gyara kwanciyatah, fuska ta Wauke da murmushi ya katse wayarshi. Haka na kwanta ina ta murmushi, kamar wata sabuwar kamun hauka. Washe gari.. Da sassafe na tashi, sabida ina son zuwa boko duk da ba wani abu ake mana ba, sabida muna Ss2 ne kuma anyi exam Win third term har angama. Boko dai ajin mu Waya da Sadiya, amma Walida ta na Science ne, ni da Sadiya Muna art. Ita sadiya ma commerce take, kawai wasu subject Win mukeyi tare. Ni dai na ce ba zan wahalal da kaina a kan Karatun boko ba, dan yanzu ba wani aiki a ke samu ba, gwanda na karanci har kar kasuwanci abu na. Zaune nake a cikin class, na ware gefe na zauna hirar mu da Vida mia nah ta na dawomun ina murmushi ni kadai abu na. Safiyya ce �anwar Samira wacce Mus'ab zau aura ta shigo ajin mu, wata muguwar dariya ce ta tawo mun, ganin ta na tafiya kamar cokali. To a haka ma tafi Samira �iba, ga mamaki naga ta na yo inda nake, kau da kai nayi daga saitin inda take tawo wa."Salma Galadima." ta faWa, bayan ta �ara so inda nake, cike da haWe rai na ce…