5STARS CHRONICLE Book 3 VIXEEN

CHAPTER 22

by @xayyeesherthulhumaerath

matsayinki nima zan tsaya nawa domin ba zan taba jurewa wani abu makamancin irin wanda kike ba."

Camellia ta yi tsaki kafin ta ce, "Ki yi mun shiru ki saurara ni,zan iya biyanki ko nawa kike so,kuma zan iya daukanki muje ko ina kike so, in siya miki duk abun da kikeso, ba wani abu zaki mun ba,kawai ina bukatar kasancewa da ke muyi less, Kuma less din nan ba komai bane kawai jin dadine na tabbata da an fara zaki ji dadi sosai kina samun nishadi da farinciki kuma in kika yarda dani na daina soyayya da kowa sai ke, ke kadai zan ci gaba da so muna farantawa juna."

Wani irin kallo Deejerh ta bita da shi, kafin ta ce, "Wai ke kurma ce? Ba ki ji me na ce miki bane? Bana bukatar komai daga gareki, ki yi rayuwarki nima ki barni cikin nawa shike....

Kafin Deejerh ta karasa sai ji tayi Camellia ta rugumeta da karfi tana jura mata hannu cikin riga.

Tamkar xakin da ya ga abinci haka ta fara cakumar mata Brest da hannu tana matsawa.

Cikin zafin rai Deejerh na daga hannu ba inda ta sauke wani gawurtaccen mari sai fuskar camellia.

Wani irin dirar azaba da daina ganin da idanunta ke shirin yi,a dari ta zare hannunta cikin Rigar Deejerh.

Ta daura hannunta a fuska dai-dai inda Deejerh ta sake mata marin.

Ta kasa bambamcewa hannun Deejerh ne ya yi wannan marin da ke iya dakatar da kwakwalwar mutum ko kuwa wani abune ya daketa a fuska.

Deejerh ta ce, "wannan shine na farko,kuma na karshe , ko da wasa ka da ki kara gigin zuwa gareni da wannan gurbataccen shirmen naki."

Azabar da taji yasa dole jikinta ya mutu,hannunta a fuska har lokacin.

Deejerh ta ci gaba da danna wayarta.

Sai can camellia ta daga kai ta kalleta ta ce, "In dai nice na miki alƙawari sai kin bani da kanki sai kinzo kina kuka da neman amincewata kan less , And a lokacin ni kuma zan baki mamaki za ki gani." Tana fada ta bar wajen da sauri.

Deejerh kuwa ko daga kai batai ba bare ta kulata hasali ma murmushi ta yi aranta kuwa ta ce, "baki isa kimin abun da Ubangijina bai mun ba, sannan addua ita ce babban makamina aduk inda zan kasance."

Mael da yan Team dinsa suna kallon har camellia ta bar wajen.

Meal ya ce, "wannan yarinyar fa VIXEEN ce wallahi zaman lafiyan mutum ya bita a yadda take, yanzu kun ga camellia ta tarowa kanta wutar da bata sani ba."

Miracle ya ce, "Eheen na, ni fa yanzu tsoron yarinyar nan nake over wallahi, ta ci VIXEEN din she can deal with whoever try to take her down."

Warin Drugs da hayakin na kara tada mata hankali amman haka ta zauna dole tana googling da wayarta.

Bayan Esme ta gama cashar rawarta ta zo inda take.

"Excuse me please, zan iya tayaki zama?"

Deejerh ta kalleta da fara 'arta ta ce, "Why Not."

Zama tayi, ta yi shiru tana tunani.

Can ita ma ta dauko wayarta ta fara dannawa .

Tare suka zauna har aka fara cin abinci suka ci tare Esme ta ce Deejerh ta bata numberta.

Ta bata kuwa.

Nan ma ta mata godiya.

Domin yanzu matukar jin nauyin Deejerh take.

★★★★Mexico

Zayd fita ya yi neman kudi ba ji ba gani duk inda yasan zai samu kudi kutsawa yake.

Har ya kai ga ya fara yin kutse cikin dare wa drug Lords.

Ya fara cin amanar wasu yana kashe kananun don ya hau sama.

Bai samu yadda yake so ba amma ya samu kudin da yake tunanin zai wadace shi auren Huda.

Cikin dare kai tsaye gidanta ya nufa yana zuwa kofar dakin a bude bata rufe ba kuwa ya kutsa kai.

Ganinta ya yi kwance daga ita sai wata figigiyar riga da wani pant kwance a jikin wani suna romance.

A fusace ya karasa ya figesa sai da ya fadi kasa,ya kara figan masa riga yana shake masa wuya kamar zai kashe shi.

Ban da nishi babu abun da yake yana huci.

Huda ta rasa inda zata sa ranta, tana kokarin kwatar saurayinta da Zayd ya mata wata tsawa saida jikinta ya fara rawa.

Kara mukuresa ya yi yana dukansa a ciki.....

Ganin da gaske Zayd shirin yin kisa yake, birkicewa Huda tayi ta fara kuka.

Zayd please, "ka barshi,kar ka kashe shi, Please Don Allah ka ji,zai mutu fa, zai mutu wallahi."

Ina ji yake kamar tana kara tunzura shi, kara dukansa yake har saida ya fara zubar da jini ta baki.

Huda ta gama tsorata kuka take har cikin ranta ta ce, "ka barshi na ce ka barshi Don Allah, wallahi in har ka kashe shi ba zan aureka ba,na fasa,na fasa auren wallahi." Ta fada tana faduwa kasa cikin muryar kuka.

Bai son kukanta ko kadan wanda jin hakan yake har cikin ransa, da sauri ya saketa ya koma gabanta yana daga ta.

Shi kuwa da ya samu ya kubuta daga hannun Zayd ai da rarrafe ya fice a dakin daga shi sai gajaren wando jiki jina-jina.

"Sorry Mon Cherie kinji,kin san ba zan jure ganinki da wani ba, zuciyata zafi take mun,ba za ta jure ba,kiyi hakuri in kika ce kin fasa aurena ji nake numfashina zai iya tsayawa,Ina sonki,ina kaunarki,kuma ina matukar bukatar rayuwa da ke."

Ya fada yana rugumeta.

Bangajesa tayi ta tashi tana shashshekar kuka tare da fadin.

"In kana sona da gaske ai zaka so duk abun da nake so, don haka karya kake baka sona kuma baka kaunata na fasa ka fita mun agida,ni kawai ka tafi mun a gida."

Binta ya yi ya rike hannunta yana durkusawa a gabanta, "ki yi hakuri kinji hakan ba zai kara faruwa ba,na miki alƙawari yanzunma na gagara jurewa ne,ki tashi kiyi wanka ki shirya mu je in siya miki duk wayar da kike so."

Huda ta ji zancen kudi zare ido ta yi tana fadin, "Really?"

Zayd ya dagata yana, "Eheen na,abun da na zo yi kenan daman, sannan kuma za mu je gida asa ranar aure da komai da komai."

Rungume shi tayi tana kai masa kiss tare da fadin, "I love You."

"Love You too, kije ki shirya ina jiranki." Zayd ya fada shi ma yana yi mata kiss din.

Da sauri ta nufi toilet ta yi wanka ta fito ta shirya cikin lokaci kadan.

Tsayawa ta yi a gabanshi tana Kallon shi ta ce, "na yi kyau?"

Zayd ya ce, "Sosai ma,kin san ke mai kyau ce a kullum kuma kodayaushe mu je ko."

Ya fada yana rike mata hannu suka fita tare.

★★★Ganin yadda yake kashe mata kudi ba tare da ko gezau ba, kuma abun da take so kenan,hakan yasa ta amince da maganar aurensa,babu bata lokaci aka daura auren inda suka tare a sabon babban gida na alfarma kamar yadda take da buri.

Washegarin Daurin aurensu da sassafe ta tashi ta fice tun kafin ya farka a barci.

Yana farkawa ya duba ko ina na gidan ya nemeta ya rasa,cikin tashin hankali ya fita ya shiga motarshi yana nemanta.

★★★Paris

Bayan Sati Ɗaya.

Deejerh ta ci gaba da zuwa stylish Wordplay fashion School tun bata jure zama a cikin su har ta saba koma me suke zata shiga ta zauna ko a jikinta ta kama harkar gabanta.

Vixeen kuwa ya fara binta a boye suna kiranta shi,duk wanda zaiyi maganar ta sai dai ya ce Vixeen.

Ita kuwa camellia ta dage tana son bullo da duk wata hanya da zata wajen ganin ta mallaki Deejerh ta fara binta domin a yanzu bata da burin da ya zarce ace Deejerh ta kasance mallakinta.

Esme har sun fara sabawa da Deejerh.

Zaune suke da ita sun fita break.

Tana dauko wayarta a jaka kawai wani tablet ya fadi kasa.

Deejerh ta daga tana ganin sunan da mamaki ta kalli Esme ta ce, "Weight loss drugs for what?"

Ta karasa Maganar tana mata kallon tuhuma.

Esme ta ce, "Bana so in zauna da ƙiba tana bani matsala sosai kuma School dinnan ma basu son a kasance masu jiki , sannan a gida...

Sai kuma tayi shiru.

Deejerh ta ce, "a gida me? Koma mene ne ka da kiyi abun da zaki illata lafiyarki don kawai ki birge wasu ko ki kubuta daga wani abu akwai hanyoyi ingatattu da ya kamata ki bi ai in kibar ce ba kya so ba wai shan wannan drugs din ba."

Esme ta ce, "ya zame mun dole ne, bana da mafita ne."

Deejerh ta kalleta, "bakya da mafita kamar ya?"

Idanunta ne suka canja kala hawaye na shirin taruwa mata.

Ta ce, "wasu abubuwan kawai ina yi ne domin nemawa kaina nishadi da yanci kamar kowa inna fito waje, domin kuwa a gidanmu na rasa wannan 'Yancin na kasancewa kamar kowa, don kawai na kasance mai jikin ƙiba sai ya zamana ana wareni daban, ana hantarata da kushe hallitata tare da fada mini cewa ni mummuna ce mara kyan jiki,hakan yasa dole na zabi kasancewa a wannan school din,kuma na nemi weight loss drugs domin fitowa a siffar da Dangina suka fi darajawa."

Deejerh ta numfasa kafin ta ce, "wannan ba mafita bace sam sam wannan ba mafita ba ce kinsan cewa wannan drugs din da kike sha zai sawa jininki ya hau? Sannan ya iya janyo miki diabetes da nausea, vomiting, diarrhea, constipation da headache sannan kuma yana da mahimmanci kisan cewa weight drugs loss are not magic solution for losing weight,ba zai taba zama ba kuma,in kina bukatar hakan sai dai ki gyara yanayin cin abinci ki sannan kuma ki fidda exercise plan wannan shine kawai mafita a gareku, sannan abu na karshe ki cirewa ranki cewa zakiyi wani abu dan wasu indai ba don Ubangijin da kike bautawa ba, to ba bukatar shigar da rayuwa a hatsari don wasu,ki yi rayuwa da zuciyarki ba ta wasu ba,kiyi abun da ya dace dake kuma zai taimake ki ba wasu ba,ki daina damuwa da maganar mutane ko yan uwanki akan yanayin hallitarki, yanzu abun da ya kamaceki kawai kije kiga doctor ya miki tsarin yanayin abincin da zakina ci sannan ki tsara yanayi da lokacin da zakina motsa jiki na tabbata a wata daya sai kin sha mamaki da ikon Allah hatta yan gidan nakun ma za su yi mamaki matuka."

Share hawayen dake zuba a idanunta ta yi ta rugume Deejerh tana, "na gode,na gode sosai duk da kiyayya da ƙyamar da na nuna miki a farko amman baki nuna mun komai ba, taimakona kawai kike,kinji dadi ke kam kina da zuciya mai kyau,na gode sosai."

Deejerh ta yi Murmushii ta ce, "ke ma zaki iya gyara halin ki ai,kisa aranki cewa talaka da mai kudi duk dayane agun Ubangiji sannan ki cire abun da kika sa a zuciyar ki na cewa zaki rama abun da ake miki a gida a waje ,laifin wani baya shafan wani."

Girgiza kai tayi tana kara yi mata Godiya.

★★Mexico

Zayd neman Huda yake duk inda ya san zai sameta zuwa yake amman babu ita babu labarinta.

Har saida dare ya yi ya koma gida.

Ya kasa zaune ya kasa tsaye ,yaje can ya koma can ba shi da sukuni sam.

Kamar daga sama ya ji anayiwa kofar wani irin bugu na rashin hankali.

Masifa ya fara yana fadin "waye ne?"

Ba a kulashi ba kara buga komar ake kamar za a bintike ta.

Da zafin rai ya bude.

Yana budewa Huda ya gani tsugune ga dukkan alamu bata cikin hayyacinta ta bugu sosai na fitar hankali.

Mika masa hannu ta yi cikin muryar maye tana fadin, "Zai....zaiy...yd

"Ka rikeni zan...zan ..zan fadi."

Ta fada tana janyo mishi riga.

Riketa ya yi cikin zuciyar sa kuwa takaici ne ya tarun masa bai taba jin cewa bai son wani ya sha Drugs ba sai Huda.

Ya shigar da ita dakin ya kwantar da ita akan gado zai tashi kenan ta cakumo rigarsa tana, "me me yasa kake bata rai ne? Iyeeee? Ba za ka yi murmushi ba angona, angona ni amarya,,,matar Zayd."

Don takaici bige mata hannu ya yi ya tashi daga kan gadon kawai.

Ta maida kanta tana, "kaki dariya ba,ka ji da shi ai,ni dadi na na ke ji."

Duk da cewa yana daya daga cikin manyan masu safarar drugs amman ji yake aransa koda wasa baya so Huda ta kara kusantar sha,har zafi zuciyarsa ke yi masa.

Ita kuwa barci ne ya kwasheta hankalinta kwance.

Ya koma daf da ita yana shafa fuskarta da gashin kanta.

Kusan kwanan zaune ya yi agun har gari ya waye.

Gani yake kamar in ya yi barci zata kara yi masa irin na jiya.

Tana farkawa ido suka fara hadawa ya sake mata murmushi yana, "Good Morning Mon Cherie."

Cikin muryar barci ta ce, "Morning Zayd."

Tana ƙoƙarin tashi.

Fara sabgar gabanta ta yi kamar babu abun da ya faru.

Zayd ya ce, "Yau ma fitan zakiyi kenan?"

Ta girgiza masa kai kafin ta ce, "zan tsaya a gida mana,jiyan ma Party ne friends dina suka hada mun so akwai bukatar na je tun da wuri kamar yadda suka bukata."

Zayd ya ce, "Amman ai nima akwai bukatar ki sanar dani ko? Kuma indai don bikinmu ne suka shirya miki taro nima ina ciki ai,ya kamata ace muje tare,ki sani fa yanzu ke ba budurwa ba ce kuma....

Juyowa tayi tana daure gashin kanta karaf ta katse shi da fadin, "kuma me? Wai nufinka don nayi aure na rasa 'Yanci da ikon yin abun da nake so ne? Never ba fa zai yiwu ba gwanda ka sani tun yanzu, And maganar zuwa taro da kai, kai jellatane? Don kawai na aureka sai ka na bina duk inda zani? In fadawa duniya Ni ina da miji ma kenan,akwai fa abubuwan da ,da yawa ba zan dauka ba , in kuma kai ma bazaka iya hakan ba kofa abude take za a iya kunce auren kowa ya huta."

Zayd na jin maganar kunce aure da sauri ya ce, "abar maganat nan ya wuce kin san dai ina sonki kuma kinfi mun dukkanin matan duniyar nan."

Wani murmushi ta sake tana daga masa gira, "Eheen now ko kai fa."

★★★Paris.

Sun gama lectures ana fita break camellia taje Sit din su Deejerh da Esme.

Dake a class suke barin jaka kuma sai Esme ta raka Deejerh tayi sallah kafin suke dawowa su ci abinci tare.

Hakan yasa ta lallaba ta dauki jakar ta lalubo robar drinks din Deejerh ta jefa mata wani magani ta jijiga sannan da sauri ta koma gunta kamar ba ita ba.

Ranar kin fita tayi a class din har sai da suka dawo taga sun ciro abincinsu suna ci.

Tare suka ci abincin amman drinks kowa na shi ya sha.

Ai kuwa Deejerh tun kan ta gama cin abincin jikinta ya fara mutuwa ta fara jin wani iri.

Camellia na fahimtar hakan tashi tayi ta fita can ta dawo ta ce wa Mr Jacques na Kiran Esme a office dinsa.

Kallon Deejerh ta yi ta ga yanayinta ya canja ta ce "lafiya kuwa?"

Cike da karfin hali Deejerh ta ce, "lafiya kalau kije ki dawo."

Esme na fita Camellia ta kulle kofar class din ƙam.

Ta karasa Gun Deejerh tana hadiye yawo kamar wacce ta ga gashsshiyar kaza.

Tana zuwa ta fara kissing dinta tana matsa mata jiki , "Kinga yau kin shigo hannuna ko? Ba damar mari kuma babu damar hanani abun da nake so." Ta fada tana wata irin dariyar mugunta.

Jikin Deejerh ya gama mutuwa jinta take ta gagara wani kwakkwaran motsi, gashi yadda ta rufe kofar nan tasan ko tayi kara babu me jinta, bare ma ba ta da karfin daga muryar.

Idanunta ne ya fara cika ganin cewa bata da mafita.

Bilhakki Camellia da gaske so take sai ta biya bukatarta da Deejerh.

Yanayinta har canjawa ya yi tana wani irin nishi da gurnani.

Musamman da ta ga Deejerh bata da damar hanata abun da take so.

Daga mata riga tayi tasa bakinta tana sha mata Brest har wasu sambatu take tana shafata.

Tana gamawa ta sauko ta janye mata Wando nan ma tasa bakinta a gabanta tana tsotsa.

Hawayene ya fara kwarara daga idanun Deejerh kokarin danne zuciyarta tayi ta fara karanta Addu'ar neman kariya daga masifa da bala'i .

(Allahumma inni a uzu bika min jahdil-bala'i wa darakish-shaqaa'i, wa su'il qadhaa'i,wa shamaatatil-a'ada.)

Ita ta dunga karantarwa tana maimaitawa.

Tana kokarin sa tusa mata hannu gabanta kenan Allah ya bata ikon daga kafa ta bigeta har saida ta bige fuskarta da bango.

Da karfin ikon Allah ta ji karfin jikinta ya dawo duk sakewan da ya yi ta dawo daidai.

Ta tashi ta kama camellia ta dunga duka har sai da ta ji mata ciwo a fuska.

Duk yadda taso da ta kwaci kanta ta gagara har sai da Deejerh ta gaji ta saketa.

"Wannan shine kashedi na ƙarshe,ka da ki kuskura ki kara ko tunanin taba wata fata ne a jikina, inko hakan ya faru ki tabbatar da cewa a wannan ranar zan karya kazamin hannunnan naki, zuciyar ki kazamiya ce da duk wani abu dake tare dake muddin kina gabar yin wannan mummunar dabi'ar abu mafi muni da Ubangiji ya tsana, ki tura kanki ga halaka, ki tarwatsa rayuwar ki? Kije ki illata kanki da kanki? Wannan abun fa Yana haifar da yaɗuwar ciwon sanyi,yana sa ƙyaiƙayin farji,yana kawo cutar ƙanjamau,wato (AIDS) sannan yana haifar da ciwon mara,haka kuma yana haifar da ciwon ruhi (spiritual problem)

Annabi Muhammad Mai Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata Agare Shi, Yana Cewa Wallahi inda Za'a Baki Ladan Annabawa Su 70 gashi dai ko Ladan Annabi ɗaya aka Baki Ana Ƙyautata Zaton Zaki Shiga Aljannah, Zaki ma Shiga. Amma Wallahi Manzon Allah Yace Ladan Waɗannan Annabawa 70 nan Ba Zai Taɓa Sanya Ranki Ya Samu Natsuwa ba in ba dai kin ga Kanki a Cikin Gidan Aljannah ba. duba fah Ki Gani Wannan fa Irin Tashin Hankali da Bala'in da Yake a Ranan Alkiyama ne Annabi yasa ya Faɗi Haka, Don Allah