FreeArewaPen original
KUKAN KURCIYA masu iya magana suka ce jawabi ne, kuma gani ga wane ya ishi wane tsoron Allah, labari ne da ke ฦunshe da gwagwarmaya, soyayya, cin amana, rudin sheษan da dai sauran su , ku dai ku biyo ni umaimah ado gaya don jin me ya ฦunsa?
- 1views
- 18chapters
- 0audios
- words
- 0likes
Share:
The story
Synopsis
No synopsis yet.
Sample ยท Sadaukarwa ga dukkan mabiya na
๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐ KUKAN KURCIYA....... Na ๐ ๐ OUM AHMAD ๐ ๐ UMAIMAH ADO GAYA ๐Sadaukarwa ga ๐ ๐ Aunty Khadija candy ๐Marubuciyar MAIRO, FULANI, WANI GARI DA MAHADIN SA CIWON SO da dai sauran su, ...... Page 02 ..... Tun daga bakin kofar falo yake kwalo mata kira BESTY! BESTY! har ya karasa stairs snn sukai karo da ita tana saukowa, baki a gaba kmr yarinya take fadin oh my ALLAH! Bestie wnn kira haka kmr sabon makaho? Sai da ya zabga mata uwar harara kafin yace kin manta tsohon kurma ne ni ba sabon makaho ba, Murmushi tai tana fadin alright me ya faru ne ? Sai da yaja kumatun ta kafin yace guess what? Just tell me dear kasan bana da kawo wuta a sabgar Nan, sa...
Contents
Table of contents
Preview every chapter, see what is free, and continue reading when you join ArewaPen.