FreeThe story
Synopsis
No synopsis yet.
About the author
✍️ Online Writer | 🎤 Motivational Speaker | 📢 Business Promoter Known as SaNaz_deeyah n Habibtyn Habibi, I use words and voice to inspire and help businesses shine.
Sample · Page 1
Kuyi following ɗina anan Arewabooks domin samun Novels ɗina masu daɗin gaske. Na gode*BASHI...!* _***@ SaNaz_deeyah_*K.W.A*📚_Ga masu buƙatar ayi musu talla, za su iya tuntuɓata a wannan number ***__Sadiya S. Adam🌸✍️__Bismillahir rahmanir rahim_ Page 01_________🖌️"Sadiya...! A tsorace ta miƙe domin jin kiran tamkar a cikin mafarki. Kafin ta kai ga ƙofa tuni Umma ta danno kai."Ke baki da aiki sai bacci ko? Ba ma zaki bari a yi Isha'i ba""Wallahi Umma bacci kawai ya ɗebeni ban sani ba" Ta furta tare da rufe baki da hannu saboda hamma da tazo mata a lokacin."Kin ga itace da aka sayo gaba ɗaya ɗanye ne, da yake jiya an maka ruwa, ina tunanin jiƙaƙƙu ya samo min, ko zaki je gidan Tabawa ki sayo?" "Umma ina Ibrahim ba sai yaje ba, kin san Baba baya son mu riƙa fitar...
Contents
Table of contents
Preview every chapter, see what is free, and continue reading when you join ArewaPen.